Sashe 9
Takari Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Garine mai cike da jama,a kala kala ,,, saboda kasan cewar garin itace babban birnin kasar saudiya,,,,,,
Bamu sha wani wahala ba sam wajen samun aiki gaskiya,,,, da taimakon hjy laila muka samu wuraren ai yukan mu still wani gidan raino aka kara kai,ni.
Wanan karon wani katon gida aka kaini mai kyau ga shuke shuke iri iri a gidan . Muna shiga gidan naga tunda nake bantaba ganin gida irin wanan ba. Cikin gidan wani swimming pool ne,ga ruwa yana ga ruwa yana bulbulowa ta cikin wasu duwatsu,suna ba wa grass carpet ruwa da fulawowi , Abin takar a film nake kallo ba ido biyu ba ,don dai ni bantaba ganin irin haka ba arayuwa ta,,,,,,,
Ina ta murna a rayuwata zan ji dadi ashe ba gidan da muke nupin zuwa bane muka shiga,,,,,
Bayan hjy tayi sallama wani dan matashi mutum yafito ,,,,,
Cikin harshen larabci yake tambayam mu wa,muke bida ne tace gidan Al, shahideen bin Utuman mukazo
Sai yace mata ai ba nan bane sai ta kara gida na gaba,,,,,
Kusan gidan iri daya ne amma dai akwai bambanci a,gina gidan iri daya,ne dan bambancin kadan ne,,,,,
Muna shiga cikin gidan muka iske wata, balarabiyan mata, a,kata faren falonta na alfarma tana kallon talabijin tashar tashar makka ce daidai lokacin da suke sallar azahar .
Matar ba wata babba ce ita ma tana saye da dogon riga sai wani dan karamin hijab akanta,,,carbi rike a hannun ta guda tana ja a,hankali cikin natsuwa,,,,,,
Ta ansa muna sallamarmu cikin fara,a daidai lokacin kuma ta mike tazo da fara,ar ta tare mu,,,,,
Suka rungumay juna ita da hjy Laila ta sunbanci gefen kumatun hjy Laila,,,,,,, ni, dai ina gefe ina kallon ikon Allah , wai ashe gaisuwa ce hakanan ,,, sai kuma naji sun buge da yaren larabci,,,,,
Ina dan gefe tsaye naga hjy Laila tana magana tana nuna ni, da alamar magana ta akeyi,,,, dariya naga sun sa har fararen hakorar matar ya dan baiya na waje,,,,
Hannu matar ta mika min alamar inzo gurida a
Nazo tai min yadda suka gaisa da hjy ,,, sai ta dan lakaci kumatuna tai wani magana cikin larabci.
Tajawo hannu na ta zaunar dani kusa da ita,,, maganar cikin larabci take fadin wai gaskiya tana so ,na , saidai nayi karama da aiki,,,,, amma idan zan iya yimata rainon yarinyarta zata daukeni,,,,,,
Tana shafar kaina tana magana cikin mutunci da girmawa,,,
Sukayi cinikin aikina da hjy Laila,,,,,
Mama Nailabin ta shiga daki ta dauko kudi masu yawa, wanda ni alokacin bansan adadin su ba taba hjy Laila wai kudin aikina ne
Hjy Laila takira ni gefe tace min to ita zata wuce don Allah in kula da aikina kada in, bari a samu matsala ko kadan daga fanni na don maman, Nailabin tana da kirki so sai,,,
Tunda,ga wanan ranan aikina yafara a gidan Al,shahideen bin Utuman ,,,,
Ni duk wanan abin da akeyi hankalina ya,na can a wancan gidan da muka fara shiga na farko ina son in koma wurin ruwan nan da naga yana fita acikin duwatsun nan dake malala a green carpets ,,,,,
Daki guda aka bani ni kadai dakin babu dai ne babu acikin shi don dai wasu abin ma dai ni ban taba gani ba koda nai zama wurin madam Rita a,jidda muna kallon film din su, na, turawa ,amma banga irin haduwa haka ba,,,,
Maman Nailabin mace ce mai yawan ibada ga natsuwa da kuma sanin darajan mutum,,,,
Ita,ma a,nata bangaren tana jin dadin yadda nake kula mata da yar ta so, sai ,musan man, goyata, da nakeyi anytime,,,
Abinda ban sani ba ashe akwai camera a,dakin na suna kallon duk wani abu da zan ma yar su,,, kusan kwana bakwai ana daukar irin kulan da nake wa Nailabin,,,,,,, abin ya basu mamaki don idan tana kuka nai lalashinta batayi shiru ba nima kukan nakeyi,,,,, acikin kukan kuma zan jawo yarinyar inta lalashin ta,,,,,,, sai mun gaji muyi shiru,,,,don kan mu,.
Barci kuma kusan a jikina takeyin shi ko a goye ko abisa cikina.
Jindadin hakan yasa baban Nailabin ya sayo min kayan sawa iri,iri ,,,,,, idan ka gani baza ka ce fadimar kauye bace
Saboda son da nakewa Nailabin da kula da ita tsakani da Allah yasa
Iyayen ta sukayi shawar taimaka min ,,,,,makarantar da ke unguwar su suka sani makarantace ta "ya" yan masu kudin kasar sai wani da wani ke makarantar,,,,komai dakwalarcin ka dole kasan abu kafin wata biyu,,, Ranan alhamis da jumma,a ba mu zuwa .
Amma lahadi da asabar har da yamma muke zuwa ,,,,
Hakan yasa suka dauki wata yar aikin don kula da Nailabin ,,,, ita wanan matar balarabiya ce yar uwan,,su.
Tunda natafi gidan aiki na ban, karajin labarin yan uwan tafiya na ba.
Karatu da rainon Nailabin kawai nasa a gabana .
Duk lokacin da zan wuce makaranta sai na laika wanan gidan na kusa da mu indinga kallon yadda ruwa ke fito wa cikin dutse yana zuba a kasa.,,,,,,,,
Cikin haka wata rana, na leka naga ba kowa a wajen gidan ,,,,,,, Cikin sanda na lalaba har naje inda ruwan yake fitowa nadinga tara hannu na ruwan yana zubu min,,,,,,,
🐎ZEEE MAKAWA🐎
🐎HUGUMA GROUP🐎
[10/3, 19:37] +234 703 602 1388: ✈✈✈TAKARI✈✈✈
👣👣👣👣👣👣
👣👣👣👣👣
1⃣7⃣
BY
🐎ZAINAB IDRIS MAKAWA🐎
🐎HUGUMA GROUP🐎
Jinjina gare ku yan uwa na na huguma group novel da fatima luv group novel, da fadila group novel, musha karatu group, maman fati group novel,,,,,, nagode maku kware wlh Allah bar zumunci,,,👏👏👏👏👏
Almost true life story,,,
Sam ban jikaran bude kofan da akayi ba daga cikin gidan
Wani balarabe ne abayana cikin jallabiya fara sai kan shi saye da jan kafiya,,,, Da alama fada yake min
Bayanshi wani farin mutum ne saye cikin kananen kaya ,,,,, wandon jens sai wata bakar riga tie shet mai guntun hannu,,, hannu shi na rike da waya yanayi,,,,,
Cikin fushi, na farkon yai niyar jawoni baya ,,,, amma sai wanan wanda nake gani da alma shine oga,,, Ya daga mai hannu cikin wata murya da banji ba yace ya kyale ni kawai,,,,,,,
Baiko kara waigowa ba ya nupi wata bakar mota da ban ko kula da tana cikin gidan ba ma sai yanzu ,,,,,, cigaba nakara yi da wasa da ruwana duk na jika jiki na dashi
Saida nagaji nafito don kai na badon wani ya hanani ba ,,,, , Koda nafito ido yai wani ja alamar nasha wasa da ruwa.
Wanan balaraben na farko na,gani tsaye yana jiran in fito ya rufe kofan da na sata nashigo ta ciki,,,,,
Harda bye, bye na mai da zan wuce duk na jika kayana sai digan ruwa sukeyi.
Sadaf sadaf nake shiga gidan mu don kada agani cikin kaya jikake,,,,,
Jinayi anja min kune ta baya kawai saina sake jakata ta makaranta ta fadi kasa,,
Jikina yadauki bari ,,,,,,,,
Muryan shi kawai naji nagane baban Nailabin ce ke magana yakama yi min fada ina naje tundazu antashi daga makaranta amma ni ban dawo ba,,, gashi hankalin su ya tashi sosai
Ina dan magana cikin rashin gaskiya nace motar ruwace taimin bari akai ,,,,,,
Baice min komai ba kunsan su larabawa basuyi ma diyan su fada irin namu nan Nigeria
Maman Nailabin tazo da sauri ta jani zuwa bandaki ta sake min ruwan dumi tace in sauri in watsa in fito,
Kada sanyi ya kamani, don su tsoron mura sukeyi sosai don bai raga masu.
Tun wanan ranan in,zandawo sai nadan tura kofar gidan inji ko zanyi sa,a injita ,a,bude,,,,,
Yau ma ina turawa naji a,na min hon din mota abaya na koda na waiga saina tabas gidan za,a shiga nadan, Rakube jikin bango gidan har aka bude get motan tashiga,,,,
Nima nadan sudada nashiga ciki kafin arufe get din bayan motar na labe har, na cikin motar yafito,,, nadauka mai shi ya shige ciki ne sai nafito daga inda nake labe na nufi gurin ruwan dutse nafara tara hannu na ke nan naji ance ke baki gudun cuta yakamaki ne wai,,,,
Firgita nayi dajin maganar shi ina shirin gudu na hadu da gudan mutumin ta bayana.
Yace min in fita cikin tsawa suku, suku nafita ina dan waigen bayana kamar wace za,abiyo baya,,, da guda na karasa waje
Ina jin sun rufe get din su garam da karfi nikuma na aza da sauri nashige gidan mu
Ina shiga gida nadinga jin hayaniya da kuka abinda bantaba jiba muryan mace na kuka tunda nazo kasar,, shi,naji yau a,gidan mu,,,
Matar da ke kula da Nailabin ce ,nagani tsugune tana kuka sai wasu maza guda biyu da alamar jami,an tsaro ne su,,,,,
Maman Nailabin nata sharbar kuka ita kuma ,Nailabin din tana hannun wasu masu fararen kaya
karar mota naji ta asibiti anzo kofar mu,,, saida naga anfita da Nailabin kamar matatta a hannu ,ai bansan lokacin da na fara kurma ihu ba ina fadin nashiga uku da larabci ina tambayan may yasamu yar kaunata,,,,
Muna kallo aka wuce da ita zuwa asibiti cikin motar mu, muma muka bisu a baya,,,,,
Muna shiga asibitin ko fita ba muyi ba akace mu juya zuwa gida ai Nailabin tarasu,,,,,,,
Munyi kuka sosai hankalina ya,tashi da mutuwar wanan yarinyar sosai don wlh duk da nasan ina son yara ,,, to itakan Nailabin nata daban ne don cikin yan watanin da nayi dasu mun shaku sosai da ita,,,,,,
Bayan sati biyu da mutuwar Nailabin tunda safe maman Nailabin tace in shirya muje
Wani wuri mukazo ba mutane da yawa agurin amma akwai jami,an tsaro sosai,,,,
Sai naga anfito da wata mata ansa mata wani bakin buhu an rufe mata fuska dashi,,,,,
Aka tsugunar da ita ana bude mata fuska sai naga ashe matar nan ce mai raino ,,,,, tana ta fadi da larabci wai ba itace ta kashe ta ba,,,,
Kukanasa nima wi,wi nari,rike maman Nailabin duk na shishige mata ajiki ina,noke kaina ajikin ta,,,,,,,
Muna ji muna gani akasare mata kai,,,,,,
Bamu sha wani wahala ba sam wajen samun aiki gaskiya,,,, da taimakon hjy laila muka samu wuraren ai yukan mu still wani gidan raino aka kara kai,ni.
Wanan karon wani katon gida aka kaini mai kyau ga shuke shuke iri iri a gidan . Muna shiga gidan naga tunda nake bantaba ganin gida irin wanan ba. Cikin gidan wani swimming pool ne,ga ruwa yana ga ruwa yana bulbulowa ta cikin wasu duwatsu,suna ba wa grass carpet ruwa da fulawowi , Abin takar a film nake kallo ba ido biyu ba ,don dai ni bantaba ganin irin haka ba arayuwa ta,,,,,,,
Ina ta murna a rayuwata zan ji dadi ashe ba gidan da muke nupin zuwa bane muka shiga,,,,,
Bayan hjy tayi sallama wani dan matashi mutum yafito ,,,,,
Cikin harshen larabci yake tambayam mu wa,muke bida ne tace gidan Al, shahideen bin Utuman mukazo
Sai yace mata ai ba nan bane sai ta kara gida na gaba,,,,,
Kusan gidan iri daya ne amma dai akwai bambanci a,gina gidan iri daya,ne dan bambancin kadan ne,,,,,
Muna shiga cikin gidan muka iske wata, balarabiyan mata, a,kata faren falonta na alfarma tana kallon talabijin tashar tashar makka ce daidai lokacin da suke sallar azahar .
Matar ba wata babba ce ita ma tana saye da dogon riga sai wani dan karamin hijab akanta,,,carbi rike a hannun ta guda tana ja a,hankali cikin natsuwa,,,,,,
Ta ansa muna sallamarmu cikin fara,a daidai lokacin kuma ta mike tazo da fara,ar ta tare mu,,,,,
Suka rungumay juna ita da hjy Laila ta sunbanci gefen kumatun hjy Laila,,,,,,, ni, dai ina gefe ina kallon ikon Allah , wai ashe gaisuwa ce hakanan ,,, sai kuma naji sun buge da yaren larabci,,,,,
Ina dan gefe tsaye naga hjy Laila tana magana tana nuna ni, da alamar magana ta akeyi,,,, dariya naga sun sa har fararen hakorar matar ya dan baiya na waje,,,,
Hannu matar ta mika min alamar inzo gurida a
Nazo tai min yadda suka gaisa da hjy ,,, sai ta dan lakaci kumatuna tai wani magana cikin larabci.
Tajawo hannu na ta zaunar dani kusa da ita,,, maganar cikin larabci take fadin wai gaskiya tana so ,na , saidai nayi karama da aiki,,,,, amma idan zan iya yimata rainon yarinyarta zata daukeni,,,,,,
Tana shafar kaina tana magana cikin mutunci da girmawa,,,
Sukayi cinikin aikina da hjy Laila,,,,,
Mama Nailabin ta shiga daki ta dauko kudi masu yawa, wanda ni alokacin bansan adadin su ba taba hjy Laila wai kudin aikina ne
Hjy Laila takira ni gefe tace min to ita zata wuce don Allah in kula da aikina kada in, bari a samu matsala ko kadan daga fanni na don maman, Nailabin tana da kirki so sai,,,
Tunda,ga wanan ranan aikina yafara a gidan Al,shahideen bin Utuman ,,,,
Ni duk wanan abin da akeyi hankalina ya,na can a wancan gidan da muka fara shiga na farko ina son in koma wurin ruwan nan da naga yana fita acikin duwatsun nan dake malala a green carpets ,,,,,
Daki guda aka bani ni kadai dakin babu dai ne babu acikin shi don dai wasu abin ma dai ni ban taba gani ba koda nai zama wurin madam Rita a,jidda muna kallon film din su, na, turawa ,amma banga irin haduwa haka ba,,,,
Maman Nailabin mace ce mai yawan ibada ga natsuwa da kuma sanin darajan mutum,,,,
Ita,ma a,nata bangaren tana jin dadin yadda nake kula mata da yar ta so, sai ,musan man, goyata, da nakeyi anytime,,,
Abinda ban sani ba ashe akwai camera a,dakin na suna kallon duk wani abu da zan ma yar su,,, kusan kwana bakwai ana daukar irin kulan da nake wa Nailabin,,,,,,, abin ya basu mamaki don idan tana kuka nai lalashinta batayi shiru ba nima kukan nakeyi,,,,, acikin kukan kuma zan jawo yarinyar inta lalashin ta,,,,,,, sai mun gaji muyi shiru,,,,don kan mu,.
Barci kuma kusan a jikina takeyin shi ko a goye ko abisa cikina.
Jindadin hakan yasa baban Nailabin ya sayo min kayan sawa iri,iri ,,,,,, idan ka gani baza ka ce fadimar kauye bace
Saboda son da nakewa Nailabin da kula da ita tsakani da Allah yasa
Iyayen ta sukayi shawar taimaka min ,,,,,makarantar da ke unguwar su suka sani makarantace ta "ya" yan masu kudin kasar sai wani da wani ke makarantar,,,,komai dakwalarcin ka dole kasan abu kafin wata biyu,,, Ranan alhamis da jumma,a ba mu zuwa .
Amma lahadi da asabar har da yamma muke zuwa ,,,,
Hakan yasa suka dauki wata yar aikin don kula da Nailabin ,,,, ita wanan matar balarabiya ce yar uwan,,su.
Tunda natafi gidan aiki na ban, karajin labarin yan uwan tafiya na ba.
Karatu da rainon Nailabin kawai nasa a gabana .
Duk lokacin da zan wuce makaranta sai na laika wanan gidan na kusa da mu indinga kallon yadda ruwa ke fito wa cikin dutse yana zuba a kasa.,,,,,,,,
Cikin haka wata rana, na leka naga ba kowa a wajen gidan ,,,,,,, Cikin sanda na lalaba har naje inda ruwan yake fitowa nadinga tara hannu na ruwan yana zubu min,,,,,,,
🐎ZEEE MAKAWA🐎
🐎HUGUMA GROUP🐎
[10/3, 19:37] +234 703 602 1388: ✈✈✈TAKARI✈✈✈
👣👣👣👣👣👣
👣👣👣👣👣
1⃣7⃣
BY
🐎ZAINAB IDRIS MAKAWA🐎
🐎HUGUMA GROUP🐎
Jinjina gare ku yan uwa na na huguma group novel da fatima luv group novel, da fadila group novel, musha karatu group, maman fati group novel,,,,,, nagode maku kware wlh Allah bar zumunci,,,👏👏👏👏👏
Almost true life story,,,
Sam ban jikaran bude kofan da akayi ba daga cikin gidan
Wani balarabe ne abayana cikin jallabiya fara sai kan shi saye da jan kafiya,,,, Da alama fada yake min
Bayanshi wani farin mutum ne saye cikin kananen kaya ,,,,, wandon jens sai wata bakar riga tie shet mai guntun hannu,,, hannu shi na rike da waya yanayi,,,,,
Cikin fushi, na farkon yai niyar jawoni baya ,,,, amma sai wanan wanda nake gani da alma shine oga,,, Ya daga mai hannu cikin wata murya da banji ba yace ya kyale ni kawai,,,,,,,
Baiko kara waigowa ba ya nupi wata bakar mota da ban ko kula da tana cikin gidan ba ma sai yanzu ,,,,,, cigaba nakara yi da wasa da ruwana duk na jika jiki na dashi
Saida nagaji nafito don kai na badon wani ya hanani ba ,,,, , Koda nafito ido yai wani ja alamar nasha wasa da ruwa.
Wanan balaraben na farko na,gani tsaye yana jiran in fito ya rufe kofan da na sata nashigo ta ciki,,,,,
Harda bye, bye na mai da zan wuce duk na jika kayana sai digan ruwa sukeyi.
Sadaf sadaf nake shiga gidan mu don kada agani cikin kaya jikake,,,,,
Jinayi anja min kune ta baya kawai saina sake jakata ta makaranta ta fadi kasa,,
Jikina yadauki bari ,,,,,,,,
Muryan shi kawai naji nagane baban Nailabin ce ke magana yakama yi min fada ina naje tundazu antashi daga makaranta amma ni ban dawo ba,,, gashi hankalin su ya tashi sosai
Ina dan magana cikin rashin gaskiya nace motar ruwace taimin bari akai ,,,,,,
Baice min komai ba kunsan su larabawa basuyi ma diyan su fada irin namu nan Nigeria
Maman Nailabin tazo da sauri ta jani zuwa bandaki ta sake min ruwan dumi tace in sauri in watsa in fito,
Kada sanyi ya kamani, don su tsoron mura sukeyi sosai don bai raga masu.
Tun wanan ranan in,zandawo sai nadan tura kofar gidan inji ko zanyi sa,a injita ,a,bude,,,,,
Yau ma ina turawa naji a,na min hon din mota abaya na koda na waiga saina tabas gidan za,a shiga nadan, Rakube jikin bango gidan har aka bude get motan tashiga,,,,
Nima nadan sudada nashiga ciki kafin arufe get din bayan motar na labe har, na cikin motar yafito,,, nadauka mai shi ya shige ciki ne sai nafito daga inda nake labe na nufi gurin ruwan dutse nafara tara hannu na ke nan naji ance ke baki gudun cuta yakamaki ne wai,,,,
Firgita nayi dajin maganar shi ina shirin gudu na hadu da gudan mutumin ta bayana.
Yace min in fita cikin tsawa suku, suku nafita ina dan waigen bayana kamar wace za,abiyo baya,,, da guda na karasa waje
Ina jin sun rufe get din su garam da karfi nikuma na aza da sauri nashige gidan mu
Ina shiga gida nadinga jin hayaniya da kuka abinda bantaba jiba muryan mace na kuka tunda nazo kasar,, shi,naji yau a,gidan mu,,,
Matar da ke kula da Nailabin ce ,nagani tsugune tana kuka sai wasu maza guda biyu da alamar jami,an tsaro ne su,,,,,
Maman Nailabin nata sharbar kuka ita kuma ,Nailabin din tana hannun wasu masu fararen kaya
karar mota naji ta asibiti anzo kofar mu,,, saida naga anfita da Nailabin kamar matatta a hannu ,ai bansan lokacin da na fara kurma ihu ba ina fadin nashiga uku da larabci ina tambayan may yasamu yar kaunata,,,,
Muna kallo aka wuce da ita zuwa asibiti cikin motar mu, muma muka bisu a baya,,,,,
Muna shiga asibitin ko fita ba muyi ba akace mu juya zuwa gida ai Nailabin tarasu,,,,,,,
Munyi kuka sosai hankalina ya,tashi da mutuwar wanan yarinyar sosai don wlh duk da nasan ina son yara ,,, to itakan Nailabin nata daban ne don cikin yan watanin da nayi dasu mun shaku sosai da ita,,,,,,
Bayan sati biyu da mutuwar Nailabin tunda safe maman Nailabin tace in shirya muje
Wani wuri mukazo ba mutane da yawa agurin amma akwai jami,an tsaro sosai,,,,
Sai naga anfito da wata mata ansa mata wani bakin buhu an rufe mata fuska dashi,,,,,
Aka tsugunar da ita ana bude mata fuska sai naga ashe matar nan ce mai raino ,,,,, tana ta fadi da larabci wai ba itace ta kashe ta ba,,,,
Kukanasa nima wi,wi nari,rike maman Nailabin duk na shishige mata ajiki ina,noke kaina ajikin ta,,,,,,,
Muna ji muna gani akasare mata kai,,,,,,