Sashe 50
Takari Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Saida yandayi gyaran murya san nan ya fara magana, bayan sallama yai ma Allah godiya da ya nufe mu da ganin wanan ranan, mai albarka da anfani
Saida yai ma kowa dake wurin nasiha so sai mai kashe ma bawa jiki da kara imani a zuciyar mutum,,
Sanan yajuya inda duk muke zaune har ummi da su Yumma da hajiyan mu,
Yafara da tambayar ta yace itace ta haifi yaran kokuwa tace mai itace,
Yace to yanzu zata bar kasa saudiya da su ne ko kuwa zata kara zama acikin kasar ne kaman da,
Amatsayin yar takari, Saida tashere wani gumi da ya keto mata, tunkun sanan ta dan daga kai ta kalleshi,
Hannu bi,biyu ta daga tacewa don Allah yatai make ta ya ce,ci rayuwan su,
Idan tace zata koma bata da kudin jirkin daukar yaran,
Kuma idan taje dasu Nigeria za,ace yaran basu da uba ,
Nasan cewa ganin da naimata ta,tana kuka zai iya sani kukan nima,
Don haka dagawa na tsab rike da hannun Aisha muka shige ciki,
Ina tashi yabi inda nabi da kallo yasan abinda zanje yi ,, watau kuka ke nan,
Yace mata tadaina kuka zai taimaka yaba su sana,ar yi wanda zasu dan samu,
Amma fa su sanda cewa nada wani dan lokaci insha Allah zai taimaka masu kowa ya koma gida,
Kafin yabar kasan, kowan su yayi murna akayi godiya ,
Bayan an watse ummi tadinga samai albarka tana mai godiya,
Ina ciki ina kallon Aisha cikin tausayi don nasan cewa tabbas za,a raba mune da ita ne yau
Shiru shiru ina ciki ina jiran azo ace min in kawo Aisha zasu tafi sai naji shiru,
Jin shirun yai min yawa saina dan gyara mata kwaciyan ta a hankali na fito waje,
A hankali nake saukowa daga step din dagani na kasan banda wani kuzari ajikina,
Shiru naji wurin yayi ba motsin kowa, a wurin cikin mamaki nakarasa saukowa ,
Ganin ba kowa yasa wuce wa dakin ummi,
Don in gani ko may ke faruwa nida nabar falo tab da mutane , dazu sai gashi cikin yan mintina nafito banga kowa ba,,,
Ummi ce kawai adaki daganin ta ta idar da sallah nafila ne don dai lokacin sallah da sauran tsamu
Gefen kujerar dake dakin ta na,dan samu gefen hannun kujerar na zauna,
Inajiran ta shafa addu,an da na samay ta, tanayi,
Ina dan wasa da yatsun hannu na ina lankwasa su,suna ba dan kara wani dawani dan sauti,
Muryam Sheriff ne naji yai sallama dakin, zubur nayi na gyara zamana ,tukun a tsorace nadan waiwaya kofar shigowa dakin na ummi,
Barka da rana, nace mai cikin sanyayan murya,,,
Saida ya dan kalli gefen da nake zaune sai ya kauda kanshi
Wani, irin dan guntun murmushi ya makale, agefen fuskanshi , yace yawa,
Sai Yace min nazo ne in ma ummi ruwan hawayen da nafi kowa iya zubar wa, itama tagani ko,
Sigar da yai maganar sai yasa nadan sake jiki ga tsoratar danakeyi mai
Tun jiya ban son mu hadu dashi,
A hankali yatako yazo ya shiga dakin,,
Ta inda nake zaune dole zai wuce tagabana, yana sanye da farar T shirt an rubuta agaban rigan iam proud to b a Muslim, da jan kala, sai dogon wandon chunus da yasa mai kyau kalar ruwan toka,, Wani farin agogo ya makala na kamfanin D&G wato, Dolece & Gabbana, sai wasu fararen takalma masu daukan ido ruffafu, dasu, amma a kofa yacire takalman,
Yazo tagabana yawuce hancina kamar cikin kwalban turare na nutsa shi,
Don kamshi shikam sheriff Allah yabashi son kamshi sosai don har abin ya bi mai jiki,
Don ko wuri ya zauna yatashi kamshin bai barin wurin,
Danaga ya shigo saina dan mike da niyar in fita waje,
Cikin saurin yace min in zauna abina ba zama zaiyi ba sako ne yazo fada mata,
Kaita dago a hankali tana kalllon shi, saiyake ce mata Abban shi yai mai waya zasu iso nan da gobe insha Allah,
Adduan tadan katse cikin lokaci guda , tace sai in koma wancan gidan naka ke nan ko har subar gari,
Dan murmushi yayi wanda yakara mai kyaun fuska,
Yace koda sunkai su dari ne insha Allah inada inda zan aje su ummi, basai kin bar gidan ki ba,,
Idan baki so su ganki ne ,har su koma babu wanda zai ganki,daga cikin su,,
Tace aishi zannah dan uwa hauwa nane ka ga bazan ce ban kin ganin shi mu gaisa amma sheri irin na hjy mama nake ma gudu,
Saboda gwanace ta kware wurin kulla sheri
Nidai Inajin su nai tsit kamar ruwa ya cine,
Don nauyin da nake ji,
a dakin sai nakoma takure cikin su gashi ina son fita tun farko ya hanani,
Ya ce ummi ki kwantar da hankalin ki don mama a halin yanzu kinfi karfin duk wani sheri da zata iya yi maki yazama tarihi insha Allah
Ummi tace ai inaga halin nasu a jini yake don kusan itama wanan yarinyar ta wurinka ba inda tarage halin Aminar
Saidai kawai muce Allah ya gyara tunda kun riga kun gaurayu da su ko,
Yace amin a sanyaye ya dan satan kallon na inda nake zaune,,
Duk hiran da suke yi shida ummi kaina yana kasa ban daga ba don duk a tsawale nake, cikin su
Saboda ba maganar da za,ayi agabana bane,,,,,
Sai alokacin ma natuna da nafisa don tun wurin cin abincin sallah jiya ban kara ganin ta ba
Dakina na koma batare da na tambayi ummi maganar mahaifiyar su umar ba,
Amal ce ta fado min a raina don nasan cewa zanji komai da yafaru a wurinta, gamay da maman su umar din,,
Tana zaune saman gadon ta duk tai dadaya da kayan ta wai ta fara shirin tafiya makaranta ne, inji ta dariya nai mata nace ai akwai sauran time,
Da sallama na karasa shiga dakin nata, tana duke tana ta faman gyaran takardun ta,
Wani littafi mai hoton wasu ma,aurata nagani a gefen ta sai na jawo nadan fara diban hoton dake jikin bangon
Nace mata gaskiya sunyi kyau sosai wallahi,
✈✈✈TAKARI✈✈✈
👣👣👣👣👣
👣👣👣👣👣
5⃣5⃣
BY
🐎ZAINAB IDRIS MAKAWA🐎
🐎HUGUMA GROUP🐎
🎁NASIBI WRITERS ASSOCIATION🎁
🎁N🎁W🎁A
Almost true life story
A kofar gidan da maman umar tai kwatancen take muka tsaya gidane mai hawa goma sha biyu gidane wanda yan umarah ko aikin hajji ke zama aciki shi,,,
kimanin dakuna ,dari da hamsim ke cikin gidan ,
Nice nafita zuwa wajen yan matan takarin da naga suna saida abincin a kofar gidan,
Na,tambaye su ko bakin da suka sauka da ga Nigeria suna ciki,
Ko sun tafi, tunda anyi sallah ba za su tsaya ba wuce zasufara yi,
Tunda nasan cewa tashigo kasan ne amatsayin wacce tazo yin umurah,
Kuma nasan muddin bata samay muba zata iya zaman boyo bazata koma ba sai taga yaranta,
Nuna min wata mata da ke xaune ta ba mu baya, tana saida wasu kayan tarkace akofan masaukin da mukazo sukayi,,,
Matar tana da dan tazar damu kadan don haka ba lalaine taji maganar muba daga nisa,
Na,isa gurin da take zaune ta kasa kayan su takalma da rigunar barci sai su hijab,
Duk wanan abin su Almustapha da Salim na cikin mota suna kallon na
Sallama nai wa matar ta waigo a hankali daidai lokacin tana ciniki da wani mutum mai son sayen hijjab agurin ta
Fadimar mama Sharwali,
Tamike tsaye,cikin sauri ta dafe kirjin ta tana dan kokarin waigen bayana kazata ga garan,
Cikin kidima da rudewa take ce min Umar da Aisha fadima suna ina don Allah,
Dama nasan cewa zasu samu taimako daga gurin ku insha Allah ,,,,
Sai kuma ta fashe da kuka, mai tsuma rai, ,,, ganin da nayi tana shirin tara muna mutane,
Yasa ni jawo hannu ta muka nufi, motar da mukazo da ita,
Muna bayan motar nida ita take ce min tunda aka kamata da kwana biyar aka wuce da ita kasar ghana can jirgi ya zube su,
Allah yasa tana da dan kudi ajikin ta shine tasamu tazo gida dashi, katsina,
Tana fadin wanan maganan sai zuciyana tatuno min da Rugaiyya na,
Nace ko tayi sa,a tasamu jirgin yan Nigeria ankaita gida,
Sai natuna cewa koma ina aka kaita insha Allah tana da wada,tacen kudi wanda zasu kaita, gida,,,,
Motar muna tsayawa umar ne yafara taron mu, ya inda flower's suke yana wasa
Tsaye yayi cikin mamamki yana kallon uwar don gani yakeyi kamar idon shi na gizo ne,
Zuwa yayi ya rungumay ta, tam yana cewa ummi ke ce ko kuwa ummi may yasa kika gudu kikabar mu ,
Tun yana surutu yana sambatu, har yagaji yai shiru yana sha shekar kuka,
Aisha kan fafir kin zuwa tayi wurin mahaifiyar nasu ba yadda ban yi da ita ba amma sam taki,
tace ita,sam bata zuwa, gurin uwar,,,,
Saida Sheriff yadawo nagabatar mai da ita tare da yaran nata
Inda nake zaune itama yarinyar anan take zaune duk falon yayi tsit kamar ba, kowa ciki,
Saida yai ma kowa dake wurin nasiha so sai mai kashe ma bawa jiki da kara imani a zuciyar mutum,,
Sanan yajuya inda duk muke zaune har ummi da su Yumma da hajiyan mu,
Yafara da tambayar ta yace itace ta haifi yaran kokuwa tace mai itace,
Yace to yanzu zata bar kasa saudiya da su ne ko kuwa zata kara zama acikin kasar ne kaman da,
Amatsayin yar takari, Saida tashere wani gumi da ya keto mata, tunkun sanan ta dan daga kai ta kalleshi,
Hannu bi,biyu ta daga tacewa don Allah yatai make ta ya ce,ci rayuwan su,
Idan tace zata koma bata da kudin jirkin daukar yaran,
Kuma idan taje dasu Nigeria za,ace yaran basu da uba ,
Nasan cewa ganin da naimata ta,tana kuka zai iya sani kukan nima,
Don haka dagawa na tsab rike da hannun Aisha muka shige ciki,
Ina tashi yabi inda nabi da kallo yasan abinda zanje yi ,, watau kuka ke nan,
Yace mata tadaina kuka zai taimaka yaba su sana,ar yi wanda zasu dan samu,
Amma fa su sanda cewa nada wani dan lokaci insha Allah zai taimaka masu kowa ya koma gida,
Kafin yabar kasan, kowan su yayi murna akayi godiya ,
Bayan an watse ummi tadinga samai albarka tana mai godiya,
Ina ciki ina kallon Aisha cikin tausayi don nasan cewa tabbas za,a raba mune da ita ne yau
Shiru shiru ina ciki ina jiran azo ace min in kawo Aisha zasu tafi sai naji shiru,
Jin shirun yai min yawa saina dan gyara mata kwaciyan ta a hankali na fito waje,
A hankali nake saukowa daga step din dagani na kasan banda wani kuzari ajikina,
Shiru naji wurin yayi ba motsin kowa, a wurin cikin mamaki nakarasa saukowa ,
Ganin ba kowa yasa wuce wa dakin ummi,
Don in gani ko may ke faruwa nida nabar falo tab da mutane , dazu sai gashi cikin yan mintina nafito banga kowa ba,,,
Ummi ce kawai adaki daganin ta ta idar da sallah nafila ne don dai lokacin sallah da sauran tsamu
Gefen kujerar dake dakin ta na,dan samu gefen hannun kujerar na zauna,
Inajiran ta shafa addu,an da na samay ta, tanayi,
Ina dan wasa da yatsun hannu na ina lankwasa su,suna ba dan kara wani dawani dan sauti,
Muryam Sheriff ne naji yai sallama dakin, zubur nayi na gyara zamana ,tukun a tsorace nadan waiwaya kofar shigowa dakin na ummi,
Barka da rana, nace mai cikin sanyayan murya,,,
Saida ya dan kalli gefen da nake zaune sai ya kauda kanshi
Wani, irin dan guntun murmushi ya makale, agefen fuskanshi , yace yawa,
Sai Yace min nazo ne in ma ummi ruwan hawayen da nafi kowa iya zubar wa, itama tagani ko,
Sigar da yai maganar sai yasa nadan sake jiki ga tsoratar danakeyi mai
Tun jiya ban son mu hadu dashi,
A hankali yatako yazo ya shiga dakin,,
Ta inda nake zaune dole zai wuce tagabana, yana sanye da farar T shirt an rubuta agaban rigan iam proud to b a Muslim, da jan kala, sai dogon wandon chunus da yasa mai kyau kalar ruwan toka,, Wani farin agogo ya makala na kamfanin D&G wato, Dolece & Gabbana, sai wasu fararen takalma masu daukan ido ruffafu, dasu, amma a kofa yacire takalman,
Yazo tagabana yawuce hancina kamar cikin kwalban turare na nutsa shi,
Don kamshi shikam sheriff Allah yabashi son kamshi sosai don har abin ya bi mai jiki,
Don ko wuri ya zauna yatashi kamshin bai barin wurin,
Danaga ya shigo saina dan mike da niyar in fita waje,
Cikin saurin yace min in zauna abina ba zama zaiyi ba sako ne yazo fada mata,
Kaita dago a hankali tana kalllon shi, saiyake ce mata Abban shi yai mai waya zasu iso nan da gobe insha Allah,
Adduan tadan katse cikin lokaci guda , tace sai in koma wancan gidan naka ke nan ko har subar gari,
Dan murmushi yayi wanda yakara mai kyaun fuska,
Yace koda sunkai su dari ne insha Allah inada inda zan aje su ummi, basai kin bar gidan ki ba,,
Idan baki so su ganki ne ,har su koma babu wanda zai ganki,daga cikin su,,
Tace aishi zannah dan uwa hauwa nane ka ga bazan ce ban kin ganin shi mu gaisa amma sheri irin na hjy mama nake ma gudu,
Saboda gwanace ta kware wurin kulla sheri
Nidai Inajin su nai tsit kamar ruwa ya cine,
Don nauyin da nake ji,
a dakin sai nakoma takure cikin su gashi ina son fita tun farko ya hanani,
Ya ce ummi ki kwantar da hankalin ki don mama a halin yanzu kinfi karfin duk wani sheri da zata iya yi maki yazama tarihi insha Allah
Ummi tace ai inaga halin nasu a jini yake don kusan itama wanan yarinyar ta wurinka ba inda tarage halin Aminar
Saidai kawai muce Allah ya gyara tunda kun riga kun gaurayu da su ko,
Yace amin a sanyaye ya dan satan kallon na inda nake zaune,,
Duk hiran da suke yi shida ummi kaina yana kasa ban daga ba don duk a tsawale nake, cikin su
Saboda ba maganar da za,ayi agabana bane,,,,,
Sai alokacin ma natuna da nafisa don tun wurin cin abincin sallah jiya ban kara ganin ta ba
Dakina na koma batare da na tambayi ummi maganar mahaifiyar su umar ba,
Amal ce ta fado min a raina don nasan cewa zanji komai da yafaru a wurinta, gamay da maman su umar din,,
Tana zaune saman gadon ta duk tai dadaya da kayan ta wai ta fara shirin tafiya makaranta ne, inji ta dariya nai mata nace ai akwai sauran time,
Da sallama na karasa shiga dakin nata, tana duke tana ta faman gyaran takardun ta,
Wani littafi mai hoton wasu ma,aurata nagani a gefen ta sai na jawo nadan fara diban hoton dake jikin bangon
Nace mata gaskiya sunyi kyau sosai wallahi,
✈✈✈TAKARI✈✈✈
👣👣👣👣👣
👣👣👣👣👣
5⃣5⃣
BY
🐎ZAINAB IDRIS MAKAWA🐎
🐎HUGUMA GROUP🐎
🎁NASIBI WRITERS ASSOCIATION🎁
🎁N🎁W🎁A
Almost true life story
A kofar gidan da maman umar tai kwatancen take muka tsaya gidane mai hawa goma sha biyu gidane wanda yan umarah ko aikin hajji ke zama aciki shi,,,
kimanin dakuna ,dari da hamsim ke cikin gidan ,
Nice nafita zuwa wajen yan matan takarin da naga suna saida abincin a kofar gidan,
Na,tambaye su ko bakin da suka sauka da ga Nigeria suna ciki,
Ko sun tafi, tunda anyi sallah ba za su tsaya ba wuce zasufara yi,
Tunda nasan cewa tashigo kasan ne amatsayin wacce tazo yin umurah,
Kuma nasan muddin bata samay muba zata iya zaman boyo bazata koma ba sai taga yaranta,
Nuna min wata mata da ke xaune ta ba mu baya, tana saida wasu kayan tarkace akofan masaukin da mukazo sukayi,,,
Matar tana da dan tazar damu kadan don haka ba lalaine taji maganar muba daga nisa,
Na,isa gurin da take zaune ta kasa kayan su takalma da rigunar barci sai su hijab,
Duk wanan abin su Almustapha da Salim na cikin mota suna kallon na
Sallama nai wa matar ta waigo a hankali daidai lokacin tana ciniki da wani mutum mai son sayen hijjab agurin ta
Fadimar mama Sharwali,
Tamike tsaye,cikin sauri ta dafe kirjin ta tana dan kokarin waigen bayana kazata ga garan,
Cikin kidima da rudewa take ce min Umar da Aisha fadima suna ina don Allah,
Dama nasan cewa zasu samu taimako daga gurin ku insha Allah ,,,,
Sai kuma ta fashe da kuka, mai tsuma rai, ,,, ganin da nayi tana shirin tara muna mutane,
Yasa ni jawo hannu ta muka nufi, motar da mukazo da ita,
Muna bayan motar nida ita take ce min tunda aka kamata da kwana biyar aka wuce da ita kasar ghana can jirgi ya zube su,
Allah yasa tana da dan kudi ajikin ta shine tasamu tazo gida dashi, katsina,
Tana fadin wanan maganan sai zuciyana tatuno min da Rugaiyya na,
Nace ko tayi sa,a tasamu jirgin yan Nigeria ankaita gida,
Sai natuna cewa koma ina aka kaita insha Allah tana da wada,tacen kudi wanda zasu kaita, gida,,,,
Motar muna tsayawa umar ne yafara taron mu, ya inda flower's suke yana wasa
Tsaye yayi cikin mamamki yana kallon uwar don gani yakeyi kamar idon shi na gizo ne,
Zuwa yayi ya rungumay ta, tam yana cewa ummi ke ce ko kuwa ummi may yasa kika gudu kikabar mu ,
Tun yana surutu yana sambatu, har yagaji yai shiru yana sha shekar kuka,
Aisha kan fafir kin zuwa tayi wurin mahaifiyar nasu ba yadda ban yi da ita ba amma sam taki,
tace ita,sam bata zuwa, gurin uwar,,,,
Saida Sheriff yadawo nagabatar mai da ita tare da yaran nata
Inda nake zaune itama yarinyar anan take zaune duk falon yayi tsit kamar ba, kowa ciki,