Sashe 48
Takari Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Saida muka kusa isa kusa da massalacin na juya nai ma su Amal da Salim bayanin abin da nagaya wa driver ,
Suma suka ce gaskiyane, nai ma Yusuf driver magana don Allah yayi kokari yakai Salim wurin ziyara manzon rahama idan an, sallamay sallah nafada mai duk yadda zai yi,
Cikin dauki Salim ya bar mu ya matsu su shige,
Saboda gajiyar da muke da shi,
Bayi muka fara shiga muka dan gyara jikin sanan muka dauro Alwala muka fito,
Duk da wurin ya cika tab da jama,a tun awajen baisa mun tsaya wajen ba ciki na rikewa Amal hannu muka kutsa Allah ya taimake mu muka samu wuri kusa da wasu yan tsufi mutum biyu mata, mutanen Indonesia
Muna zama yar tsuhuwar guda ta gyara muna wuri muka zauna gab da su jiran afara sallah gudan ce ta miko muna hannuta guda da baida tasbaha muyi mu,sabi,a da ita,
Bayan an salamay tsuhuwar guda tace muna mudan taimaka masu suna son suyi ziyara kada a matse su a gurin,
Tare muka jera da su har cikin Rauda, kusatawa naitayi cikin jama,a har bisa green carpet din nan da akace shine saitin kabarin Annabi yake,
Dole nice na tsaya masu suka samu sukayi sallah raka,a biyu sukayi gaisuwa ga maikin Allah tare da sahabban shi guda biyu da aka rufe su kusa da kusa,
Sanan na samu nima nabi ayarin wasu yan Syrian nayi nawa raka,a biyun na addu,a
Batare da bata lokaci ba na jawo yan tsuffin nan da Amal mukayi Exist kafin akore mu,
Anan muka sha ruwa mukayi buda baki dayake watan azumi ne bamuyi wahalan sayen abinci ba ga karama nan kalakala ana bi layi layi ana ajewa sadaka saboda Allah da Annabi batare da kasan kowa yakawo ba,,,
Sai bayan sallah isha,i muka, bar masallaci zuwa masaukin mu,
Dayake nasan gidan sai nai gaba wurin nuna masu, kowani sashi,
Kafin mu kwanta muna dan hira mu a falon gidan wayata na gefe wacce bata da wani amfani inba game ba dom nasan cewa banda labar kowa da zakira,
Shine samu yafi iyawa, gadai waya dankareriya amma ba lambar kira saidai gamen da sauran abubuwa,
Cikin ikon Allah wai yau wayan itace tayi kara alamar ana kirana,
Salim ne yace kirana akeyi nace mai, a,a bakira bane,
Yace to may nace mai oho,
Wayanta kara yin ruri alamar kira nabiyu ya kara shigowa kuma,
Shi yai min received ya kara min a kune na,
Abin mamaki wai muryan Sheriff din mu naji radam awayan nawa yana sallama,
Saida nadan daga wayar nakalla cikin mamaki sanan nakara sawa a,kune na,
Jinayi yana ce min ya muka isa nace mai lafiya,
Kafin yai wani magana namika ma Amal,
Saina koma gefe ina mamaki, don ance kira saida sim to aini ko sim din bansa ba balle insa kudi,
Abinda yafado min arai shine kafin mu bar makkah a daren jiya su sheriff da Salim suna zaune nazo wucewa Salim ke cewa sai faman rike waya nakeyi kamar wace za,akira
Yace min inbashi wayan ya gani na mika mai naga yafara game sai nawuce na barshi da ita, kawai
Sai zuwa zan kwanta nazo nasamu wayan an aje min samar wani dan tabur dake gefen kujerar zaman Sheriff inda yake yawan zama ya bude system din shi,
Anan nasamay ta aje nadauka ina gode ma Allah nafisa bata gani ba, aida yau narasa wayan ke nan,,,,,
Ban kai karshen tunanen ba naji muryam Salim nace gashi zan bata,
Dama da larabci yake min magana ni dashi dinma yacigaba dayi min ko yanzu,
Yafada min cewa kada mu makara gobe zuwa wurin da zasu don Allah inyi sakko in kai su na ansa da fadin na,am insha Allah,, da haka yakashe wayar yana mai min godiya
Wayar nabida kallo kamar yau na fara rikata mamaki fal a,zuciyana,
Amal tace min aiko tunda yawa na da sim zata kira wasu kawayen ta da sukayi karatu a FGC bauchi tare , saboda ta fada masu cewa itakan tana saudiya,
Ganin mamaki a fuskana Salim yace min halan bansan cewa ansa min sim bane , yace min jiya Yayansu yasa min sim sabo yakuma yi loading din kudi saidai baisan ko nawa bane a ciki,
Bamu dade ba muka kwanta saboda musamu zuwa inda zamu da wuri da safe,
Karfe takwas na safe yai muna a office din mutumin inda ya kaimu wani guri da za,ai muna interview,
Nikan yar rakiyace don haka binsu kawai nakeyi hankalina kwance sabanin su danaga duk sun shiga damuwa, sosai
Kwantar wa Amal da hankali kawai nakeyi,,har nasamu naga tadan shiga natsuwa,
Lokacin da aka kira su sai na zauna ban tashi na bisu ba,
Mutum ya waigo yace min in yasauri mana intaso kada muyi delay
Na dan waiga gefena inga kodawa yake magana sai naga tabas dani yake saina ce Ana, yace min Na,am
Da mamaki natashi na gyara nabisu baya tare muka shi mu uku,
Abu na farko da na lura dashi shine sun fara diba shigar mune, sai kuma natsu,
Bawani dongon tambaya sukai muna ba sundai tatace takardun dake gaban su cewa mudin ne bawasu bane,
Don haka suka ce muna mufito waje,
Mamaki min fal a zuciyata don ban san ko may ke faruwa ba,
Mutumin da yai muna jagora ne yake ce muna gaskiya munyi sa,a sosai saboda shigar da mukayi ya nuna masu cewa muna da kamala kuma sun auna tarbiyan mu sunga ba mu da matsala shiya sa muka samu saukin interview din,
Amal ce ta kallo ni don ina ganin ta tuna da yadda mukayi jafin mubar gida dazu
Don wani dogon riga tadauko English wear zata sa na ce ma, la,la,la,
Kada tasahi nazaba mata wani dogon jallabiya baki maidan adon duwatsu bakake naba ,sai ta kama ce min ita gaskiya bata iya wanan shigar tamu kulun mutun ko yayi kwaliya mai kyau sai yadauko wani bakin riga cen ya aza sama,
Ban kulataba na gyara mata rolling dinta baka ganin komai nata sai dan fuskanta kadan duk da bataso bataki tanawa ba,
Munfito falo naga Salim da wandon jeans da riga yar karama duk ta matse mai damtse hannunbshi surar jikin shi yafito,
Shima magana nai mai yai kamar zai make ni da dan filon dake kan kujerar falon sai nadan kauce ina dariya
Amal tace mai nima kaga yadda tasani shiga kamar wata yar shi,a can
Zuwa yayi yasako jallabiyar shi fara, tare da yar fullashi fara,
Yafito nace mai to ko kai fa, ya zakazo wa mutane haka kamar mai zuwa wasan wrestling,
Dariya mukasa muka sa gaba dayan mu, sai muka, fita zuwa wurin mota,
Hannu na Amal tarike gam batare da taimin magana ba,
Har muka gama komai tana rike da hannu na cikin nata,
Saida muka shiga mota don dama mun fitogaba dayane da niyar komawa gida,
Amal take ce min kai Fadima anya kuwa, ke ba,, sai kuma tai shiru,
bataci gaba da magana ba,
Wata ce tai yar tsuwa alamar kira yashigu, nadauka tare da yin sallama cikin tatausar murya ya ansa yana ce min
Yacigaba da cewa shukuran shukuran ya ukhtin Ana asfan,
Murmushi nayi kadan har fararen hakora na suka dan baiyana afili,
Ashe sautin murmushi har inda yake yaji shi, alamar naji dadin yabon da yai min,
Kafin yafadi wata magana sai na mika ma Amal wayan ,jinayi tana cewa yayan mu nice
Dariyan danaji tana yi yasa nadan waiga gefenta sai naji tace walahi yayan mu Fadima Allah bata wayo itace fa tasa mu wanan shigar har ina fada da ita,
Salim harda maketa yatashi yi don tace baza mu fita dashi hakana,
Salim din ya karbe wayan hannun ta shima yashiga hira da dan uwan nashi,
Akarshe yadan ihu da murna najin dadi yana fadin an aikawa wa yayan mi cewa duk andauke mu a makarantar
Murna mukasa a cikin motar Allah yasa Yusuf gwanine da saidai yadda hali yayi, kawai,
Bayan mundan tsagaita murnan Amal ke ce min wai yaya nasan cewa suna considering da shigar mutun ,
Saina bata labarin lokacin da baban Nailabin zai sani karatu yadda mukayi a makarantar, dasu wurin ganin shigar da wasu sukayi,,
Mun isa gida lafiya cikin murna dafarin ciki dakin ummi muka wuce direct,
Yadda nags sun rugumay ta nima kusan hakan naje na rugumay ta tajowo ni sosai cikin jikinta,
Bansan lokacin da na fara hawaye ba, ummi tace a,a,a tajeye Amal takara jawoni sosai cikin jikinta tana share min hawaye tace asha fadima godiyan da zakiyi wa Allah ke na ta dagoni tana mai girgiza kanta tace min inyi sadaka in nafila ingode ma Allah shine abin yi ba wai kuka ba,
A gasikiya ni dai bansan may zance wa wayan nan mutane ba don godiyar da baki bai yi sai dai shukuran,
Saboda irin halarcin da suke gwada min yai yawa walahi banda wani matsala yanxu sam
Matsalata gudane itace Nafisat wace kusan kowa agidan taza mai ciwon ido,
Har maigidan takai mai ko ina, arayuwa bin umurni mahaifi ne kawai yasa shi yin hakuri,
Dana tashi gurin hajiyar mu na nufa naje naimata bayanin komai da akeci,
Taimurna so tayi farin ciki dajin bayani da nai mata inda tayi min addu tare da kara roko na gafaran abinda taimin can baya,
Har kullun ce mata nakeyi ni batai min komai ba don komay yafaru da mutun tab batacen al,amari ne,
Tun ran gina tun ran zane duk abinda zai samayka saifa yafaru,
Don haka zuwa na gurinta da kuma zuwa na makkah koba ta dalilin taba saina zo
Suma suka ce gaskiyane, nai ma Yusuf driver magana don Allah yayi kokari yakai Salim wurin ziyara manzon rahama idan an, sallamay sallah nafada mai duk yadda zai yi,
Cikin dauki Salim ya bar mu ya matsu su shige,
Saboda gajiyar da muke da shi,
Bayi muka fara shiga muka dan gyara jikin sanan muka dauro Alwala muka fito,
Duk da wurin ya cika tab da jama,a tun awajen baisa mun tsaya wajen ba ciki na rikewa Amal hannu muka kutsa Allah ya taimake mu muka samu wuri kusa da wasu yan tsufi mutum biyu mata, mutanen Indonesia
Muna zama yar tsuhuwar guda ta gyara muna wuri muka zauna gab da su jiran afara sallah gudan ce ta miko muna hannuta guda da baida tasbaha muyi mu,sabi,a da ita,
Bayan an salamay tsuhuwar guda tace muna mudan taimaka masu suna son suyi ziyara kada a matse su a gurin,
Tare muka jera da su har cikin Rauda, kusatawa naitayi cikin jama,a har bisa green carpet din nan da akace shine saitin kabarin Annabi yake,
Dole nice na tsaya masu suka samu sukayi sallah raka,a biyu sukayi gaisuwa ga maikin Allah tare da sahabban shi guda biyu da aka rufe su kusa da kusa,
Sanan na samu nima nabi ayarin wasu yan Syrian nayi nawa raka,a biyun na addu,a
Batare da bata lokaci ba na jawo yan tsuffin nan da Amal mukayi Exist kafin akore mu,
Anan muka sha ruwa mukayi buda baki dayake watan azumi ne bamuyi wahalan sayen abinci ba ga karama nan kalakala ana bi layi layi ana ajewa sadaka saboda Allah da Annabi batare da kasan kowa yakawo ba,,,
Sai bayan sallah isha,i muka, bar masallaci zuwa masaukin mu,
Dayake nasan gidan sai nai gaba wurin nuna masu, kowani sashi,
Kafin mu kwanta muna dan hira mu a falon gidan wayata na gefe wacce bata da wani amfani inba game ba dom nasan cewa banda labar kowa da zakira,
Shine samu yafi iyawa, gadai waya dankareriya amma ba lambar kira saidai gamen da sauran abubuwa,
Cikin ikon Allah wai yau wayan itace tayi kara alamar ana kirana,
Salim ne yace kirana akeyi nace mai, a,a bakira bane,
Yace to may nace mai oho,
Wayanta kara yin ruri alamar kira nabiyu ya kara shigowa kuma,
Shi yai min received ya kara min a kune na,
Abin mamaki wai muryan Sheriff din mu naji radam awayan nawa yana sallama,
Saida nadan daga wayar nakalla cikin mamaki sanan nakara sawa a,kune na,
Jinayi yana ce min ya muka isa nace mai lafiya,
Kafin yai wani magana namika ma Amal,
Saina koma gefe ina mamaki, don ance kira saida sim to aini ko sim din bansa ba balle insa kudi,
Abinda yafado min arai shine kafin mu bar makkah a daren jiya su sheriff da Salim suna zaune nazo wucewa Salim ke cewa sai faman rike waya nakeyi kamar wace za,akira
Yace min inbashi wayan ya gani na mika mai naga yafara game sai nawuce na barshi da ita, kawai
Sai zuwa zan kwanta nazo nasamu wayan an aje min samar wani dan tabur dake gefen kujerar zaman Sheriff inda yake yawan zama ya bude system din shi,
Anan nasamay ta aje nadauka ina gode ma Allah nafisa bata gani ba, aida yau narasa wayan ke nan,,,,,
Ban kai karshen tunanen ba naji muryam Salim nace gashi zan bata,
Dama da larabci yake min magana ni dashi dinma yacigaba dayi min ko yanzu,
Yafada min cewa kada mu makara gobe zuwa wurin da zasu don Allah inyi sakko in kai su na ansa da fadin na,am insha Allah,, da haka yakashe wayar yana mai min godiya
Wayar nabida kallo kamar yau na fara rikata mamaki fal a,zuciyana,
Amal tace min aiko tunda yawa na da sim zata kira wasu kawayen ta da sukayi karatu a FGC bauchi tare , saboda ta fada masu cewa itakan tana saudiya,
Ganin mamaki a fuskana Salim yace min halan bansan cewa ansa min sim bane , yace min jiya Yayansu yasa min sim sabo yakuma yi loading din kudi saidai baisan ko nawa bane a ciki,
Bamu dade ba muka kwanta saboda musamu zuwa inda zamu da wuri da safe,
Karfe takwas na safe yai muna a office din mutumin inda ya kaimu wani guri da za,ai muna interview,
Nikan yar rakiyace don haka binsu kawai nakeyi hankalina kwance sabanin su danaga duk sun shiga damuwa, sosai
Kwantar wa Amal da hankali kawai nakeyi,,har nasamu naga tadan shiga natsuwa,
Lokacin da aka kira su sai na zauna ban tashi na bisu ba,
Mutum ya waigo yace min in yasauri mana intaso kada muyi delay
Na dan waiga gefena inga kodawa yake magana sai naga tabas dani yake saina ce Ana, yace min Na,am
Da mamaki natashi na gyara nabisu baya tare muka shi mu uku,
Abu na farko da na lura dashi shine sun fara diba shigar mune, sai kuma natsu,
Bawani dongon tambaya sukai muna ba sundai tatace takardun dake gaban su cewa mudin ne bawasu bane,
Don haka suka ce muna mufito waje,
Mamaki min fal a zuciyata don ban san ko may ke faruwa ba,
Mutumin da yai muna jagora ne yake ce muna gaskiya munyi sa,a sosai saboda shigar da mukayi ya nuna masu cewa muna da kamala kuma sun auna tarbiyan mu sunga ba mu da matsala shiya sa muka samu saukin interview din,
Amal ce ta kallo ni don ina ganin ta tuna da yadda mukayi jafin mubar gida dazu
Don wani dogon riga tadauko English wear zata sa na ce ma, la,la,la,
Kada tasahi nazaba mata wani dogon jallabiya baki maidan adon duwatsu bakake naba ,sai ta kama ce min ita gaskiya bata iya wanan shigar tamu kulun mutun ko yayi kwaliya mai kyau sai yadauko wani bakin riga cen ya aza sama,
Ban kulataba na gyara mata rolling dinta baka ganin komai nata sai dan fuskanta kadan duk da bataso bataki tanawa ba,
Munfito falo naga Salim da wandon jeans da riga yar karama duk ta matse mai damtse hannunbshi surar jikin shi yafito,
Shima magana nai mai yai kamar zai make ni da dan filon dake kan kujerar falon sai nadan kauce ina dariya
Amal tace mai nima kaga yadda tasani shiga kamar wata yar shi,a can
Zuwa yayi yasako jallabiyar shi fara, tare da yar fullashi fara,
Yafito nace mai to ko kai fa, ya zakazo wa mutane haka kamar mai zuwa wasan wrestling,
Dariya mukasa muka sa gaba dayan mu, sai muka, fita zuwa wurin mota,
Hannu na Amal tarike gam batare da taimin magana ba,
Har muka gama komai tana rike da hannu na cikin nata,
Saida muka shiga mota don dama mun fitogaba dayane da niyar komawa gida,
Amal take ce min kai Fadima anya kuwa, ke ba,, sai kuma tai shiru,
bataci gaba da magana ba,
Wata ce tai yar tsuwa alamar kira yashigu, nadauka tare da yin sallama cikin tatausar murya ya ansa yana ce min
Yacigaba da cewa shukuran shukuran ya ukhtin Ana asfan,
Murmushi nayi kadan har fararen hakora na suka dan baiyana afili,
Ashe sautin murmushi har inda yake yaji shi, alamar naji dadin yabon da yai min,
Kafin yafadi wata magana sai na mika ma Amal wayan ,jinayi tana cewa yayan mu nice
Dariyan danaji tana yi yasa nadan waiga gefenta sai naji tace walahi yayan mu Fadima Allah bata wayo itace fa tasa mu wanan shigar har ina fada da ita,
Salim harda maketa yatashi yi don tace baza mu fita dashi hakana,
Salim din ya karbe wayan hannun ta shima yashiga hira da dan uwan nashi,
Akarshe yadan ihu da murna najin dadi yana fadin an aikawa wa yayan mi cewa duk andauke mu a makarantar
Murna mukasa a cikin motar Allah yasa Yusuf gwanine da saidai yadda hali yayi, kawai,
Bayan mundan tsagaita murnan Amal ke ce min wai yaya nasan cewa suna considering da shigar mutun ,
Saina bata labarin lokacin da baban Nailabin zai sani karatu yadda mukayi a makarantar, dasu wurin ganin shigar da wasu sukayi,,
Mun isa gida lafiya cikin murna dafarin ciki dakin ummi muka wuce direct,
Yadda nags sun rugumay ta nima kusan hakan naje na rugumay ta tajowo ni sosai cikin jikinta,
Bansan lokacin da na fara hawaye ba, ummi tace a,a,a tajeye Amal takara jawoni sosai cikin jikinta tana share min hawaye tace asha fadima godiyan da zakiyi wa Allah ke na ta dagoni tana mai girgiza kanta tace min inyi sadaka in nafila ingode ma Allah shine abin yi ba wai kuka ba,
A gasikiya ni dai bansan may zance wa wayan nan mutane ba don godiyar da baki bai yi sai dai shukuran,
Saboda irin halarcin da suke gwada min yai yawa walahi banda wani matsala yanxu sam
Matsalata gudane itace Nafisat wace kusan kowa agidan taza mai ciwon ido,
Har maigidan takai mai ko ina, arayuwa bin umurni mahaifi ne kawai yasa shi yin hakuri,
Dana tashi gurin hajiyar mu na nufa naje naimata bayanin komai da akeci,
Taimurna so tayi farin ciki dajin bayani da nai mata inda tayi min addu tare da kara roko na gafaran abinda taimin can baya,
Har kullun ce mata nakeyi ni batai min komai ba don komay yafaru da mutun tab batacen al,amari ne,
Tun ran gina tun ran zane duk abinda zai samayka saifa yafaru,
Don haka zuwa na gurinta da kuma zuwa na makkah koba ta dalilin taba saina zo