Sashe 120
Takari Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Duk wani kulawa a gaskiya su gwago da matar maigari suna iya kokarin su wajen kula da lafiyana da na yan yaran,
Duk da yaran bawa ni fitina ke gare su ba ko dayaushe cikin barci suke,
Tun ranar da mukazo da yamma, Sheriff ya wuce gidan nafisa dan acan zai kwana,
Sai a,lokacin yake sheda mata zancen haihuwa na,
Tadai yi kokari ta danne kishin ta kamar yadda mahaifiyar ta ta umurce ta tayi kokari nunawa sheriff jin dadinta so sai na samun wanan karuwar da akayi,
Har take tambayar shi yau she zata tafi sokoto, ta dibo yaran,
Yace mata ai yaran da uwar duk suna nan cikin Abuja
Tayi mamakin jin cewa muna cikin garin kuma ba,a gidanta ba,
Sheriff yace mata muna maitama, gidan shi na can,
Cikin zaro ido take ce mai a sabon gidan shi zamu zauna ke nan,
Yabata ansa da eh dama saboda mu yagina shi dan kada muzo Nigeria bamu da gurin sauka,
Duk yadda taso ta taushi zuciyar ta ta kasa wanan karon kuka ta samai sosai akan cewa bai mata adalci ba dan itace yakamata ace ta koma can in yaso mu sai mu dawo nan inda take,
Da mamaki yake kallonta don tayi mugun bashi mamaki sosai saboda abinda tace
Azuciyar shi yace shin ko batasan matsayin fadima agurin shi bane da har zata furta wanan kalamin,
Shi wanan gidan damay yafi wancan da zata ce wai itace ya dace tashige,
Ganin idan har ya tsaya sauraren ta ranshi zaifi nan baci, yasa shi shigewa dakin shi yabarta nan tana kukan bacin rai,
Maman ta takira tai mata bayanin duk yadda sukayi dashi,
Uwar tace Nafisa ban san lokacin da zakiyi wayau ba shin wai har kin manta yadda muka samu kika koma gidan shi ,ko,
Fada sosai mahaifiyarta tai mata kuma taja mata kunne akan ta tabbatar da ta tafi, ganin yaran da aka haifar mai dan haka zai sa yadan wanke zargin da yake mata,
Haka ko akayi dan washegari, ya shirya musalin karfe tara na safe da ganin shi tasan cewa can zai tafi,
Dai steps din din karshe take ce mai ai mata kwatancen gidan don taje ta dibo yaran,
Kallon mamaki yai mata tare da zargin wani abu daga gareta dan haka yace mata tabarshi kawai basai ta tafi ba ,
Tagane nufin shi amma sai tace indai dan abinda yafaru ne jiya dan Allah ya yi hakkuri aikin shedan ne, insha Allah bazata kara maka mancin haka ba,
Allah ya kyauta kawai yace yasa kai yafita inda Bashir ke jiran shi awaje,
Har sun dan fara hanya kiran Amal ya shigo a wayar sheriff bayan sun gaisa ne Amal ta tambaye shi lafiyan mu sai kuma tace mai ga hjy tsohuwa da ma itace ke son magana da shi,,,,,,,,
🐎ZEEE. MAKAWA🐎
[12/4, 11:19 PM] +234 703 300 7734: ✈✈✈ *TAKARI*✈✈✈
👣👣👣👣👣
👣👣👣👣👣
9⃣0⃣
🐎ZAINAB IDRIS MAKAWA🐎
🐎HUGUMA GROUP🐎
Almost True Life Story,,,
Muryan hjy yake saurare yana murmushi kawai dan yasan cewa wani sabon fitina take son kirkirowa kawai,
Jin yai shiru yasa hjy ta tambaye shi ko yakashe wayar ne cikin harshen kanuri take tambayar shi,
Cikin sauri yace ina sauraren ki hjy ina jiran ki gamane
Sai kuma ta fara kuka kamar kulun tana kwararo mai addu,a tana mai sa mai albarka, da neman mai tsari a,rayuwar shi,
Jin kukan zai kashe mai zuciya yasa shi saurin kashe wayan,
Ya lunshi idanun shi a hankali, tare da ajiyar zuciya
Can bude idon yana kallon shimfidaden titin da suke tafiya akai,
Bashir ne ya ce mai tazo dawani sabon zance ko,
Hmmm kawai sheriff ya ce mai yace ban ma santa inda zan fara wanan zancen ba ,
Yadan juya inda Bashir ke zaune yana jan mota yace
Wai akawo ta Abuja taga yara, dan tana son ta zauna da su,
Bashir yace aina san za,arina wallahi wai waya fada mata, aida sai an yi sunna kawai a fada mata,
Ido kawai sheriff ya lunshe yana murshin jin kalaman Bashir,
Dan daga shi har Bashir din kowa yasan halin hjy tsohuwa,
Kawai shi fatan ako dayau she yasa mu su rabu lafiya da yar tsuhuwar duk shima yasan cewa duk cikin jiko kin ta, tafi ji da shi,
Idan kuma har ya furta cewa kada tazo gaskiya komai ma zai iya faruwa
Shiko bazai so ace ansamu wani akasi daga gare shi ba,
Dariya Bashir yai mai yana mai cewa rigimaman mata kawai duk fitina take bida,
Daidai lokacin yakarya kwanar shiga gidan mu ya ce wa sheriff ka shereta kawai idan ta, tambaya kace mata ni ne naki zuwa dauko ta,
A lokacin aka wagale masu get din gidan, mlm Basiru da ke zaune waje saman wata farar kujerar rubo ya taso zuwa inda suka Parker motar su dan ya bude masu kofa,
Bashir ya cewa sheriff wanan mutumin wallahi tausayi yake bani so sai ,
Batare da sheriff yabashi duk ansar maganan shi ya bude kofar motar ya fita, zuwa cikin gida_
Zaune nake a kasan carpet tsakiyar dakina, ina shan perpper soup din kan rago wanda yasha kayan yaji,
Sai kunun kanwa wanda gwago ta dama min ,yar aikin gidan ce tagwadawa gwago yadda zatai amfani da gas din duk da haka gwago bata yarda ba saida ruwa yai zafi aka bata ta dama min tana ta mamaki,
Yar aiki wata Bunufiya ce badai za,ace mata tsohuwa ba matar,
Saidai gaskiya tana da kirki so sai ga ladabi kamar may, dan har kasa take rusun,nawa mutum,
Yau atamfa ce a jikina cikin wanda salimat ta dinko min a sokoto,
Atamfar ja ce sai fararen flowers da akaimata hade dan kallan kore mai haske,
Zani da rigane dinkin ya karbi jikina so sai ya zauna min dan dagwas ajikina,
Da sallama shigo dakin, dakin da keta kamshin turaen wuta mai dadi cikin wanda salimat taimin tanadi tun a saudiya , ne tace idan na haihu inyi amfani da shi,
Kamshin turen wutan da na room fresh ya hade da kuma dan karnin jego da duk yadda akayi sai andan ji shi,
Idon shi ya sauka a kan a miyar da ke gabana kamar wace akasa sha dole ashe ita dan dai tunda na haihu bakina gaskiya baida test ko kadan,
Gwagoce ta tursasa ni sai nasha shi,
Idon shi ya sauka a kaina daga inda yake tsaye a kofar dakin, yana min wani irin kallo,
Sai kunya duk ya kamanu a lokacin don tunda nake sheriff bai taba ganina hakaba don bantaba sa atamfa yagani ba,
Inda naje zaune yanufo yadan duka yana mai rage tsawon shi,
Alokacin nace mai inna kwana cikin wata irin murya mai kasala,
Hannu na dake dauke da cibin da nake shan pepper,soup yadanko yakai cibin da miyar abakin shi,
Dan danon kayan yaji yadaki harshen shi da sauri ya hade ,yadan kalleni cikin tsusayi sai ya mike tsaye zuwa wurin gado inda yaran ke kwance suna barci tun da su gwago sukai masu wankan safe suke wanan barcin,
Yai ma kowanin su addua, ya shafa masu sannan yajuyo yadawo inda nake zaune,
Cikin wata irin murya mai rauni yace min Fatima,
Sai naji duk wani irin kunyan shi ya kamani har nakasa koda motsawa in sha soup dina,
Shima din wani irin kallo yake min wanda har nakasa koda daga kai in kalli inda yake tsaye,
Ji yake yi duk wani kasala ta lulubeshi lokaci guda,
Fadima ce mace da duk duniya zai kalla yaji wani sha,awarsa ta motsa mai a lokaci guda,
Yarinyar da tun tana yar karama komai nata shawa take bashi saboda idan ka kalleta zakaga komai nata anmatashi dan dagwas zabban sha,awa, yadaure,
Yace Fadima, yana mai jawoni zuwa jikin shi ,jinayi yana mai sun,sunar wuya na har zuwa kaina,cikin wani irin sallo,
Fatima ni kadai nasan irin wahalar da rashinki kusa dani ya jawo mani, a gaskiya nasha wahala, daki ka wuto kika barni ni kadai,
Jin yace shi kadai yasa nadan daga kai nakalle shi, dan dai nasan cewa ga mahaifiyar shi da kuma yan uwan shi har da matar shi,
Ya ce yes of course, ina fatan bazaki kara bari na ba irin haka,na,
Mukasan ce atare har mutuwa insha Allah, barabuwa a tsakanin mu,
A hankali na furta mai insha Allah nima fatana kenan,
Cikin sauri yakara jawo ni ya manne ni gam ajikin shi yace may kikace,
Ganin yadda yanayin sheriff din ya sauya lokaci guda yasa wani irun tsoro ya bakunci zuciya,na,
Daganin shi yana cikin wata irin yanayi na muguwar sha,awa a lokacin
Jin da yayi bazan kara bashi ansa ba yasa kara dan matse ni kadan yana may lunshe idon shi yana wani sakin ajiyar zuciya,
Munkai wani dan lokaci a hakan can naji ya dan sasauta rikon da yai min yace,
Godiya ta, tabbata ga Allah Fatima har kullun ina may kara gode ma Allah ubangiji da yabani ke a matsayin matata kuma uwan 'ya'yana,
Ina mai gode ma Allah da duk irin baiwar da yai min na mallakar mace kamillah kamar ki ,
Jin wanan kalaman na sheriff yasa na kara narkewa a jikin shi ina mai jin dadin irin wanan yabon da yai min a lokaci guda,
Duk da yaran bawa ni fitina ke gare su ba ko dayaushe cikin barci suke,
Tun ranar da mukazo da yamma, Sheriff ya wuce gidan nafisa dan acan zai kwana,
Sai a,lokacin yake sheda mata zancen haihuwa na,
Tadai yi kokari ta danne kishin ta kamar yadda mahaifiyar ta ta umurce ta tayi kokari nunawa sheriff jin dadinta so sai na samun wanan karuwar da akayi,
Har take tambayar shi yau she zata tafi sokoto, ta dibo yaran,
Yace mata ai yaran da uwar duk suna nan cikin Abuja
Tayi mamakin jin cewa muna cikin garin kuma ba,a gidanta ba,
Sheriff yace mata muna maitama, gidan shi na can,
Cikin zaro ido take ce mai a sabon gidan shi zamu zauna ke nan,
Yabata ansa da eh dama saboda mu yagina shi dan kada muzo Nigeria bamu da gurin sauka,
Duk yadda taso ta taushi zuciyar ta ta kasa wanan karon kuka ta samai sosai akan cewa bai mata adalci ba dan itace yakamata ace ta koma can in yaso mu sai mu dawo nan inda take,
Da mamaki yake kallonta don tayi mugun bashi mamaki sosai saboda abinda tace
Azuciyar shi yace shin ko batasan matsayin fadima agurin shi bane da har zata furta wanan kalamin,
Shi wanan gidan damay yafi wancan da zata ce wai itace ya dace tashige,
Ganin idan har ya tsaya sauraren ta ranshi zaifi nan baci, yasa shi shigewa dakin shi yabarta nan tana kukan bacin rai,
Maman ta takira tai mata bayanin duk yadda sukayi dashi,
Uwar tace Nafisa ban san lokacin da zakiyi wayau ba shin wai har kin manta yadda muka samu kika koma gidan shi ,ko,
Fada sosai mahaifiyarta tai mata kuma taja mata kunne akan ta tabbatar da ta tafi, ganin yaran da aka haifar mai dan haka zai sa yadan wanke zargin da yake mata,
Haka ko akayi dan washegari, ya shirya musalin karfe tara na safe da ganin shi tasan cewa can zai tafi,
Dai steps din din karshe take ce mai ai mata kwatancen gidan don taje ta dibo yaran,
Kallon mamaki yai mata tare da zargin wani abu daga gareta dan haka yace mata tabarshi kawai basai ta tafi ba ,
Tagane nufin shi amma sai tace indai dan abinda yafaru ne jiya dan Allah ya yi hakkuri aikin shedan ne, insha Allah bazata kara maka mancin haka ba,
Allah ya kyauta kawai yace yasa kai yafita inda Bashir ke jiran shi awaje,
Har sun dan fara hanya kiran Amal ya shigo a wayar sheriff bayan sun gaisa ne Amal ta tambaye shi lafiyan mu sai kuma tace mai ga hjy tsohuwa da ma itace ke son magana da shi,,,,,,,,
🐎ZEEE. MAKAWA🐎
[12/4, 11:19 PM] +234 703 300 7734: ✈✈✈ *TAKARI*✈✈✈
👣👣👣👣👣
👣👣👣👣👣
9⃣0⃣
🐎ZAINAB IDRIS MAKAWA🐎
🐎HUGUMA GROUP🐎
Almost True Life Story,,,
Muryan hjy yake saurare yana murmushi kawai dan yasan cewa wani sabon fitina take son kirkirowa kawai,
Jin yai shiru yasa hjy ta tambaye shi ko yakashe wayar ne cikin harshen kanuri take tambayar shi,
Cikin sauri yace ina sauraren ki hjy ina jiran ki gamane
Sai kuma ta fara kuka kamar kulun tana kwararo mai addu,a tana mai sa mai albarka, da neman mai tsari a,rayuwar shi,
Jin kukan zai kashe mai zuciya yasa shi saurin kashe wayan,
Ya lunshi idanun shi a hankali, tare da ajiyar zuciya
Can bude idon yana kallon shimfidaden titin da suke tafiya akai,
Bashir ne ya ce mai tazo dawani sabon zance ko,
Hmmm kawai sheriff ya ce mai yace ban ma santa inda zan fara wanan zancen ba ,
Yadan juya inda Bashir ke zaune yana jan mota yace
Wai akawo ta Abuja taga yara, dan tana son ta zauna da su,
Bashir yace aina san za,arina wallahi wai waya fada mata, aida sai an yi sunna kawai a fada mata,
Ido kawai sheriff ya lunshe yana murshin jin kalaman Bashir,
Dan daga shi har Bashir din kowa yasan halin hjy tsohuwa,
Kawai shi fatan ako dayau she yasa mu su rabu lafiya da yar tsuhuwar duk shima yasan cewa duk cikin jiko kin ta, tafi ji da shi,
Idan kuma har ya furta cewa kada tazo gaskiya komai ma zai iya faruwa
Shiko bazai so ace ansamu wani akasi daga gare shi ba,
Dariya Bashir yai mai yana mai cewa rigimaman mata kawai duk fitina take bida,
Daidai lokacin yakarya kwanar shiga gidan mu ya ce wa sheriff ka shereta kawai idan ta, tambaya kace mata ni ne naki zuwa dauko ta,
A lokacin aka wagale masu get din gidan, mlm Basiru da ke zaune waje saman wata farar kujerar rubo ya taso zuwa inda suka Parker motar su dan ya bude masu kofa,
Bashir ya cewa sheriff wanan mutumin wallahi tausayi yake bani so sai ,
Batare da sheriff yabashi duk ansar maganan shi ya bude kofar motar ya fita, zuwa cikin gida_
Zaune nake a kasan carpet tsakiyar dakina, ina shan perpper soup din kan rago wanda yasha kayan yaji,
Sai kunun kanwa wanda gwago ta dama min ,yar aikin gidan ce tagwadawa gwago yadda zatai amfani da gas din duk da haka gwago bata yarda ba saida ruwa yai zafi aka bata ta dama min tana ta mamaki,
Yar aiki wata Bunufiya ce badai za,ace mata tsohuwa ba matar,
Saidai gaskiya tana da kirki so sai ga ladabi kamar may, dan har kasa take rusun,nawa mutum,
Yau atamfa ce a jikina cikin wanda salimat ta dinko min a sokoto,
Atamfar ja ce sai fararen flowers da akaimata hade dan kallan kore mai haske,
Zani da rigane dinkin ya karbi jikina so sai ya zauna min dan dagwas ajikina,
Da sallama shigo dakin, dakin da keta kamshin turaen wuta mai dadi cikin wanda salimat taimin tanadi tun a saudiya , ne tace idan na haihu inyi amfani da shi,
Kamshin turen wutan da na room fresh ya hade da kuma dan karnin jego da duk yadda akayi sai andan ji shi,
Idon shi ya sauka a kan a miyar da ke gabana kamar wace akasa sha dole ashe ita dan dai tunda na haihu bakina gaskiya baida test ko kadan,
Gwagoce ta tursasa ni sai nasha shi,
Idon shi ya sauka a kaina daga inda yake tsaye a kofar dakin, yana min wani irin kallo,
Sai kunya duk ya kamanu a lokacin don tunda nake sheriff bai taba ganina hakaba don bantaba sa atamfa yagani ba,
Inda naje zaune yanufo yadan duka yana mai rage tsawon shi,
Alokacin nace mai inna kwana cikin wata irin murya mai kasala,
Hannu na dake dauke da cibin da nake shan pepper,soup yadanko yakai cibin da miyar abakin shi,
Dan danon kayan yaji yadaki harshen shi da sauri ya hade ,yadan kalleni cikin tsusayi sai ya mike tsaye zuwa wurin gado inda yaran ke kwance suna barci tun da su gwago sukai masu wankan safe suke wanan barcin,
Yai ma kowanin su addua, ya shafa masu sannan yajuyo yadawo inda nake zaune,
Cikin wata irin murya mai rauni yace min Fatima,
Sai naji duk wani irin kunyan shi ya kamani har nakasa koda motsawa in sha soup dina,
Shima din wani irin kallo yake min wanda har nakasa koda daga kai in kalli inda yake tsaye,
Ji yake yi duk wani kasala ta lulubeshi lokaci guda,
Fadima ce mace da duk duniya zai kalla yaji wani sha,awarsa ta motsa mai a lokaci guda,
Yarinyar da tun tana yar karama komai nata shawa take bashi saboda idan ka kalleta zakaga komai nata anmatashi dan dagwas zabban sha,awa, yadaure,
Yace Fadima, yana mai jawoni zuwa jikin shi ,jinayi yana mai sun,sunar wuya na har zuwa kaina,cikin wani irin sallo,
Fatima ni kadai nasan irin wahalar da rashinki kusa dani ya jawo mani, a gaskiya nasha wahala, daki ka wuto kika barni ni kadai,
Jin yace shi kadai yasa nadan daga kai nakalle shi, dan dai nasan cewa ga mahaifiyar shi da kuma yan uwan shi har da matar shi,
Ya ce yes of course, ina fatan bazaki kara bari na ba irin haka,na,
Mukasan ce atare har mutuwa insha Allah, barabuwa a tsakanin mu,
A hankali na furta mai insha Allah nima fatana kenan,
Cikin sauri yakara jawo ni ya manne ni gam ajikin shi yace may kikace,
Ganin yadda yanayin sheriff din ya sauya lokaci guda yasa wani irun tsoro ya bakunci zuciya,na,
Daganin shi yana cikin wata irin yanayi na muguwar sha,awa a lokacin
Jin da yayi bazan kara bashi ansa ba yasa kara dan matse ni kadan yana may lunshe idon shi yana wani sakin ajiyar zuciya,
Munkai wani dan lokaci a hakan can naji ya dan sasauta rikon da yai min yace,
Godiya ta, tabbata ga Allah Fatima har kullun ina may kara gode ma Allah ubangiji da yabani ke a matsayin matata kuma uwan 'ya'yana,
Ina mai gode ma Allah da duk irin baiwar da yai min na mallakar mace kamillah kamar ki ,
Jin wanan kalaman na sheriff yasa na kara narkewa a jikin shi ina mai jin dadin irin wanan yabon da yai min a lokaci guda,