Sashe 53
Takari Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
Ke nan da sanin shi yakai sakon takardan da yara suka aika ma Umma dashi ki,
Ta dan girgiza kai tace Allahu akbar, tace
Ina zaton kai mai kareshi ne don kusan kafi kowa sanin kowaye shehi din,
Kamar yadada shi wanan din ta nuna sheriff da kai ,
Ke kokarin rufe zancen don gudun bacin ranka ina haka shima shehin ke yi, don gudun barna goma, tsakanin kaida aminin ka,
Inda yai niyar fadin abin da zaman nasu ke ciki da ya fada ma tun yana nan kasan,
Saboda kasan halin da ka jefa dan ka aciki,
In badon Allah ya taimake shi ya hada shi da zama da mutanen kirki ba da yanzu labari yacin maka,
Ido ware bashi kowama don ba mai tsanmanin ummi zata iya wanan maganar mai tsawo haka kuma akan Ahmad,
Matar da tana iya yini batai maganar dayafi goma ba,
Nunani tayi da baki tace inta wanan yar marainiyar Allah bata can, canci haka ba daga gare ku gaskiya,
Kudiba fa duk guda nawa take da har za,ace komai itace mai gudanar wa nagidan nan
Aida ganin haka kunsan cewa baiwace kawai daga Allah,
Tamike tsaye tana cewa naso ace ajiya ka iso wanan garin kila da ka koma yau din
Inda nake tsugune nasha kuka tazo, tadan dagani,
Tanafadin Kada Alhakin wanan yarinyar ya kama ku wlh,
Ka binciki taka diyar mugun halinta kafin ka tuhumi diyar mutane,
Tajani zuwa dakinta ina kuka, wi, wi
Yaune rana na biyu danayi danasanin zama gidan sheriff din mu
Ido yabi mu dashi yana mai tausaya wa yarinyar sosai,
Salim ne ya walwale masu komai gamayda irin zaman da akeyi da nafisat tunzo wansu,
Irin abinda suka gani dakuma recoding din da wani yayi awaya sukaji har zuwa irin abinda yafaru jiya agidan,
Shiru falon yayi don saurare Salim da kuma jimamen halin nafisat da basuyi tsanmani ba, daga duk wani da ,da yafito gidan mahaifin nata,
Alhj zanna yace azuciyar shi lalai yanzu ba wani fa,ida ga mutum ya kai yaro shi karatu nisa da gida,
Musam man kasar turai inda yara ke koyo mugum tar biya
Mai makon yaro ya koyo karatu sai kum yaro ya koma kiyon bakar dabi,a,,,
Niko muna shiga daki da ummi tadauko min lemon gwangwani mai sanyi tabani kai na girgiza alamar ban sha,
Maimakon insha din sai kukan dana kara sautin shi sosai,
Ido ummi tasa min kawai don tasan abinda akai min akwai cin zuciya sosai,
Afalo kuma hjy tsohuwa ce ta sa masu fitinar lalai sai nafisat tabar gidan nan
Inba haka ba ita zata wuce da shi don kada nafisa ta jawo masu kashe mutm akashe mata shi abanza,
Salim yace aida za ta iya da baki zo kin samay shi.
Don ko abinda akayi jiya ya i,she shi shiga wani hali,
Tana jin haka ta mike takama jan hannun Ahmad wai subar falon
Dariya kowa yasa afalon don sun san cewa a rude take,
Alhj zanna ne yaiwa Ahmad alamar yabita kawai don shi zafi sauki,,
Dama yana bidan hanyar fita ne daga falon tun lokacin da ummi ta wuce da fadima hankalinshi ya ke tashi kamar ya,bisu duk kansu biyun
Saboda bai taba ganin ummi cikin bacin rai ba irin haka
Ga kuma yar mutane akan gaskiyan ,ta an musguna mata rayuwar ta ga banxa yau
Yana zuwa dakin ya iske ni jikin ummi nasa kaina saman ciyan ta ina ta rusa kuka mai tsuma zuciya,
Tsayawa yayi daga kofan dakin yana jin sautin kukan kamar digon garwashi ake watsa mai ajikin shi,,
Idon shi a lunshe suke ya nadan kada kafan shi gudu, a,hankali a hankali
Hajiya tsohuwa ce tafado dakin tana cewa nidama nasan cewa haka zai kasan ce don duk zurian su Amina babu na albarka ciki
Ganin da tayi ina kuka yasa ta tsaida fadan nata, ta samu guri tazauna tace min inyi hakkuri ai gaskiya tayi halinta, ko
Hakana na wuni a,ranan ba wani walwala tare da ni dakin su ummi nakoma can kuryan gado na dunkule wuri guda tunane kala kala nayi shi aranan,
A gaskiya inda nasan yadda zanyi in koma gida wurin inna na danayi nakoma wurinta don in huta da gorin duniya kala,kala da nake sha
Saboda dai nisan cewa ina iya kokari naga cewa komai nawan nan gidan yana tafiya daidai
Amma sai gashi yau wai ni ake zargi da kokarin wargaza zaman lafiya atsakanin ,masu gidan,
Hawaye ne yakama dan silaluwa daga idona yana gangarowa a,fuska,
Tissue aka miko min ki bandaga kaiba nasan cewa sheriff ne, batare da ya ko kalin ind nake ba yake magana,.
Kiyi hakkuri ni nafi kowa sanin an maki abinda bai dace ba ayau,
Saboda anzarge ki akan abinda baki aikata, ba,
Saida kisani cewa shi mai gaskiya yana tare da Allah koyaushe,
Saboda haka ina son kitashi kije kiyi aikin ki kamar yadda kika saba kamar kullun,
Idonshi dana kalla naga ai ba wasa kokadan aciki yasani shirin mikewa zuwa waje,
Ummi ce ta fito daga bayi da alwalar ta ganin da taimai gani nikuma ina shirin tashi,
Yasa take kallonshi cikin mamaki, da tuhuma,
Kafin tayi magana shi yarigata,Ce mata yayi aiki yake son nai mai
Tace mai ya ina sauran ma,aikatan gidan suke da ba,zaa iya sa wani aikin ba sai ni,
Zaiyi magana tadan daga mai hannu alamar ba wasa acikin maganar ta,
Fita yayi yabarni dole, adakin ummi din ,
Nafisace tare da wan mahafinta da Alhj zanna da sukazo daga Nigeria,
Yace agaskiya nafisa kin ba mu mamaki wai ace acikin zuriar Alh har akasamu mace mai wanan dabi,ar
Inbadon Allah ya taimaka ya hada ki da yaro mai kirki dan arziki wanda yasan ya kamata,
Aida agida nigeria ki kai wanan abin dayanzu mutunci da martaban gidan ku ya zube ko, ga idon jama,
Yanzu kinga babu yadda za,ayi dole mu koma dake gurin iyayen ki kamar yada hjy tsohuwa ta bukata,
Kinga idan kwai sauran zama a tsakanin ku sai ki dawo,
Wani irin kuka nafisat tasa tana cewa ai mata hakkuri bazata kara yin
Ko wani irin abuba maka mancin irin wanda tayi tace rudin shedan ne,
Saidai kiyi hakuri ki rungumi kaddara don kinji ma kun nuwar ki abinda tsohuwa tafadi
Mu muna shirin wuce wa madina wurin karatu duk wani shiri munyi, tare da taimakon sherff din mu
Inda yai muna sayaya tafiya madina,, karatu sosai
Tundaga kayan sawa har abin da ake so muzo dashi daga makarantar duk yai muna tanadi,
Ba abin da ya rage,
Kuma yai muna albishir din cewa da maman su umar zamu tafi itace xata dinga yi muna aikin a binci da gyaran gida
Su kuma mutanen Nigeria suya ta kokarin shirya nasu kayan don komawa gida, da mugun labari,
Babu yadda nafisat batayi ba don Sheriff yabari ta fita amma fafir yaki yarda,
Ganin da tayi bazai bari ba yasata cewa nice zan raketa
Bada son raina ba dole nashirya muka fita tare da ita,
Wani lungu mai yawan takari, kuma gasunan birjit kamar a kasar Nigeria ko wani kasa
Gidan su yar lici ne ashe mukazo
A,mota tabar ni tace min in,zauna injira tawai,
Wanigida nan kusa dasu yar lici suka do nan suka nufa,
Wani dan yakwamamen saurayi yafito
Daga nesa ina iya hangen duk abinda sukeyi
Ko ban rantse ba ina iya ganin wani abu ya basu cikin laida fara haka irin laidar company
Cikin dibara takada abin a jakar ta, tadan gyara kamar ba abinda faru.
Saida nabari mun dawo gida tadan fita sai naje nakwashe duk maganin
Aiko tunda ta diba taga bakomai inda ta boye sai,duk ta rude
Bakunya tana fadin wai an mata sata
Amma takasa fadin abinda aka sace matan,
🐎ZEEE MAKAWA🐎
✈✈✈TAKARI✈✈✈
👣👣👣👣👣
👣👣👣👣👣
5⃣7⃣
BY
🐎ZAINAB IDRIS MAKAWA🐎
🐎HUGUM GROUP🐎
🎁NASIBI WRITERS ASSOCIATION🎁
🎁N🎁W🎁A
Almost true life story,,,
Ta dan girgiza kai tace Allahu akbar, tace
Ina zaton kai mai kareshi ne don kusan kafi kowa sanin kowaye shehi din,
Kamar yadada shi wanan din ta nuna sheriff da kai ,
Ke kokarin rufe zancen don gudun bacin ranka ina haka shima shehin ke yi, don gudun barna goma, tsakanin kaida aminin ka,
Inda yai niyar fadin abin da zaman nasu ke ciki da ya fada ma tun yana nan kasan,
Saboda kasan halin da ka jefa dan ka aciki,
In badon Allah ya taimake shi ya hada shi da zama da mutanen kirki ba da yanzu labari yacin maka,
Ido ware bashi kowama don ba mai tsanmanin ummi zata iya wanan maganar mai tsawo haka kuma akan Ahmad,
Matar da tana iya yini batai maganar dayafi goma ba,
Nunani tayi da baki tace inta wanan yar marainiyar Allah bata can, canci haka ba daga gare ku gaskiya,
Kudiba fa duk guda nawa take da har za,ace komai itace mai gudanar wa nagidan nan
Aida ganin haka kunsan cewa baiwace kawai daga Allah,
Tamike tsaye tana cewa naso ace ajiya ka iso wanan garin kila da ka koma yau din
Inda nake tsugune nasha kuka tazo, tadan dagani,
Tanafadin Kada Alhakin wanan yarinyar ya kama ku wlh,
Ka binciki taka diyar mugun halinta kafin ka tuhumi diyar mutane,
Tajani zuwa dakinta ina kuka, wi, wi
Yaune rana na biyu danayi danasanin zama gidan sheriff din mu
Ido yabi mu dashi yana mai tausaya wa yarinyar sosai,
Salim ne ya walwale masu komai gamayda irin zaman da akeyi da nafisat tunzo wansu,
Irin abinda suka gani dakuma recoding din da wani yayi awaya sukaji har zuwa irin abinda yafaru jiya agidan,
Shiru falon yayi don saurare Salim da kuma jimamen halin nafisat da basuyi tsanmani ba, daga duk wani da ,da yafito gidan mahaifin nata,
Alhj zanna yace azuciyar shi lalai yanzu ba wani fa,ida ga mutum ya kai yaro shi karatu nisa da gida,
Musam man kasar turai inda yara ke koyo mugum tar biya
Mai makon yaro ya koyo karatu sai kum yaro ya koma kiyon bakar dabi,a,,,
Niko muna shiga daki da ummi tadauko min lemon gwangwani mai sanyi tabani kai na girgiza alamar ban sha,
Maimakon insha din sai kukan dana kara sautin shi sosai,
Ido ummi tasa min kawai don tasan abinda akai min akwai cin zuciya sosai,
Afalo kuma hjy tsohuwa ce ta sa masu fitinar lalai sai nafisat tabar gidan nan
Inba haka ba ita zata wuce da shi don kada nafisa ta jawo masu kashe mutm akashe mata shi abanza,
Salim yace aida za ta iya da baki zo kin samay shi.
Don ko abinda akayi jiya ya i,she shi shiga wani hali,
Tana jin haka ta mike takama jan hannun Ahmad wai subar falon
Dariya kowa yasa afalon don sun san cewa a rude take,
Alhj zanna ne yaiwa Ahmad alamar yabita kawai don shi zafi sauki,,
Dama yana bidan hanyar fita ne daga falon tun lokacin da ummi ta wuce da fadima hankalinshi ya ke tashi kamar ya,bisu duk kansu biyun
Saboda bai taba ganin ummi cikin bacin rai ba irin haka
Ga kuma yar mutane akan gaskiyan ,ta an musguna mata rayuwar ta ga banxa yau
Yana zuwa dakin ya iske ni jikin ummi nasa kaina saman ciyan ta ina ta rusa kuka mai tsuma zuciya,
Tsayawa yayi daga kofan dakin yana jin sautin kukan kamar digon garwashi ake watsa mai ajikin shi,,
Idon shi a lunshe suke ya nadan kada kafan shi gudu, a,hankali a hankali
Hajiya tsohuwa ce tafado dakin tana cewa nidama nasan cewa haka zai kasan ce don duk zurian su Amina babu na albarka ciki
Ganin da tayi ina kuka yasa ta tsaida fadan nata, ta samu guri tazauna tace min inyi hakkuri ai gaskiya tayi halinta, ko
Hakana na wuni a,ranan ba wani walwala tare da ni dakin su ummi nakoma can kuryan gado na dunkule wuri guda tunane kala kala nayi shi aranan,
A gaskiya inda nasan yadda zanyi in koma gida wurin inna na danayi nakoma wurinta don in huta da gorin duniya kala,kala da nake sha
Saboda dai nisan cewa ina iya kokari naga cewa komai nawan nan gidan yana tafiya daidai
Amma sai gashi yau wai ni ake zargi da kokarin wargaza zaman lafiya atsakanin ,masu gidan,
Hawaye ne yakama dan silaluwa daga idona yana gangarowa a,fuska,
Tissue aka miko min ki bandaga kaiba nasan cewa sheriff ne, batare da ya ko kalin ind nake ba yake magana,.
Kiyi hakkuri ni nafi kowa sanin an maki abinda bai dace ba ayau,
Saboda anzarge ki akan abinda baki aikata, ba,
Saida kisani cewa shi mai gaskiya yana tare da Allah koyaushe,
Saboda haka ina son kitashi kije kiyi aikin ki kamar yadda kika saba kamar kullun,
Idonshi dana kalla naga ai ba wasa kokadan aciki yasani shirin mikewa zuwa waje,
Ummi ce ta fito daga bayi da alwalar ta ganin da taimai gani nikuma ina shirin tashi,
Yasa take kallonshi cikin mamaki, da tuhuma,
Kafin tayi magana shi yarigata,Ce mata yayi aiki yake son nai mai
Tace mai ya ina sauran ma,aikatan gidan suke da ba,zaa iya sa wani aikin ba sai ni,
Zaiyi magana tadan daga mai hannu alamar ba wasa acikin maganar ta,
Fita yayi yabarni dole, adakin ummi din ,
Nafisace tare da wan mahafinta da Alhj zanna da sukazo daga Nigeria,
Yace agaskiya nafisa kin ba mu mamaki wai ace acikin zuriar Alh har akasamu mace mai wanan dabi,ar
Inbadon Allah ya taimaka ya hada ki da yaro mai kirki dan arziki wanda yasan ya kamata,
Aida agida nigeria ki kai wanan abin dayanzu mutunci da martaban gidan ku ya zube ko, ga idon jama,
Yanzu kinga babu yadda za,ayi dole mu koma dake gurin iyayen ki kamar yada hjy tsohuwa ta bukata,
Kinga idan kwai sauran zama a tsakanin ku sai ki dawo,
Wani irin kuka nafisat tasa tana cewa ai mata hakkuri bazata kara yin
Ko wani irin abuba maka mancin irin wanda tayi tace rudin shedan ne,
Saidai kiyi hakuri ki rungumi kaddara don kinji ma kun nuwar ki abinda tsohuwa tafadi
Mu muna shirin wuce wa madina wurin karatu duk wani shiri munyi, tare da taimakon sherff din mu
Inda yai muna sayaya tafiya madina,, karatu sosai
Tundaga kayan sawa har abin da ake so muzo dashi daga makarantar duk yai muna tanadi,
Ba abin da ya rage,
Kuma yai muna albishir din cewa da maman su umar zamu tafi itace xata dinga yi muna aikin a binci da gyaran gida
Su kuma mutanen Nigeria suya ta kokarin shirya nasu kayan don komawa gida, da mugun labari,
Babu yadda nafisat batayi ba don Sheriff yabari ta fita amma fafir yaki yarda,
Ganin da tayi bazai bari ba yasata cewa nice zan raketa
Bada son raina ba dole nashirya muka fita tare da ita,
Wani lungu mai yawan takari, kuma gasunan birjit kamar a kasar Nigeria ko wani kasa
Gidan su yar lici ne ashe mukazo
A,mota tabar ni tace min in,zauna injira tawai,
Wanigida nan kusa dasu yar lici suka do nan suka nufa,
Wani dan yakwamamen saurayi yafito
Daga nesa ina iya hangen duk abinda sukeyi
Ko ban rantse ba ina iya ganin wani abu ya basu cikin laida fara haka irin laidar company
Cikin dibara takada abin a jakar ta, tadan gyara kamar ba abinda faru.
Saida nabari mun dawo gida tadan fita sai naje nakwashe duk maganin
Aiko tunda ta diba taga bakomai inda ta boye sai,duk ta rude
Bakunya tana fadin wai an mata sata
Amma takasa fadin abinda aka sace matan,
🐎ZEEE MAKAWA🐎
✈✈✈TAKARI✈✈✈
👣👣👣👣👣
👣👣👣👣👣
5⃣7⃣
BY
🐎ZAINAB IDRIS MAKAWA🐎
🐎HUGUM GROUP🐎
🎁NASIBI WRITERS ASSOCIATION🎁
🎁N🎁W🎁A
Almost true life story,,,