Sashe 71
Takari Part 1 Complete Hausa Novel · about 11 min read
Hakalina naga littafin da nake karatu na course dina danakeyi,
Hankalina yatafi sosai ga abinda nake nazari akai,
Amal tashigi dakin da yar fara,ar ta ganin da tai min zaune ko niyar tashi don in shirya banda,
Zama tayi gefen gadon da mamakinta ta fisge littafin a hannu na,
Wani irin ajiyar zuciya na sake nadago kaina nazuba mata idona cikin nata,
Lokaci guda na karanto bacin rai a kwayar idon nata,
Muryan ta naji tana cewa lalai ma fadima baki da dama,
Yanzu duk tuna makin danayi cewa zamu fita yau kuma fitan mai muhin manci ne sosai bai sai kin maida hankali ba don mushirya da wuri shine zaki zo ki kama karatun ki,.
To san nu alhudahuda sarkin karatu,
Na, uhum Amal ba hakana bane gaskiya naga cewa sheriff baice dani za,a wanan gurin ba kamar kece kawai ke kokarin zuwa dani,
Dariya tadanyi min mai dan shewa tace o watau ni daban ce da ke yau ko,
Saboda yayanmu bai fada maki cewa, dake za,a ba da bakin shi shine rashin daukar maganar tawa da gaskiya ko,
Murmushi nayi nace a,a wlh ba hakana bane,,
Ta,tare nida cewa hakanane mana,
Jiya da yafada maki cewa zaku fita da bakin shi aikin shirya kun fita mu biyu, ko,
Jin na kaina nayi nace haba Amal ko jiyan ai a hanya ne tafiyan ya hadamu,
Tana mikewa tsaye tana cewa ki dai tashi da iya salon takon ki ki shir kin ji don ba,zaki samu bata lokaciba
Dama tun safe nagane nufin ki kina wani noke ma wanan tafiyan don baki son zuwa,
Gaskiya ba hakana bane kawai dai bani ,,,,
Hannu tadaga min tace min kin makaro yarinya zuwa ba fashi don sai kin je shi,
Fita tayi tabarni da tunane fam azuciya saboda irin canjin yanayi dana nake gani iri ga sheriff din mu
Nifa yar takari ce wana wuri kuma wurine na bada donations ga kungiya to ni mai zai kai wurin,
Wurin da yan kasan Africa daban daban musulumai ke haduwa don tallafawa al,umomin su,
Har na kwanta da niyar ban zuwa sai kuma hudubar salimat yafado min arai nakuma tuna da irin hararcin da sheriff ke min tun haduwa na dashi koma bai ce inje tunda yar uwan shi ce tabukaci inje aidole in tafi,
Wanka nafada yi bayan nafito nadade gaban dressing mirrow, gashi na nafara gyarawa bayan na gama sai na fara gyaran fuska na
Ina gama gyaran fuska sai text din nan na jiya yafado min a raina,
Kayan nadauko nasa nadaura dan ribon din kayan na kama kaina dashi,
Nida kaina nakarewa kaina kallo a,mirrow saina ga ashe rigar tsakiyar ta a matse take ta ciki tasama andan buda ta
Ajiyar zuciya na saukar a hanakali ina kallon kaina wainice fadima inna yar kulu na koma haka yau,
Najawo kit din sarka da aka siya min jiya jiya na daura ma wuyana nasa dan kunen
Wohoho sai kin gani da kanki zaki karasa bayanin yarda na koma,
Daidai lokacin naji anturo kofan dakin nawa, ko ban diba ba nasan cewa Amal ce
Sainace mata Amal kidiba kigani yarda nakoma yau ni fadima yar takari diyar inna yar kulu yar mutan dogon daji, nice,,,,
Bankarasa zancen bada naji shirun yai yawa sai na waiga inga may yasa tai shiru bata ansa min ba,
Sheriff ne tsaye ya zuba min ido cikin shigar wasu kayan Indians Pakistani, farare sol kayan wando da riga kayan sun karbi jikin shi sosai
Takowa yayi a hankali cikin tafiyan shi na kasaita, irin na matasa masu tashen nairai,
Yatako har inda nake tsaye gaban mirrow,
Gyalen kayan yadauko ya mika min yai min alamar in yafa ma kaina batare da yai min magana ba ya juya yafita yana mai kallon agogon hannun shi da yadaura,
Ina gama shiri a bakin kofa nasamay duk cikin shigata alfarma, irin ta musulumai,
Motocin ne guda uku a jere waje kowani yakai akirashu mota,
Dan jin nayi tsaye don basan ko wace zamu shigaba nida Amal,
Salim ne yai min magana kasa kasa yace min waccan farar itace zan shiga,
Ga mamakina sai naga Amal ta nufi gudan motar wadda naga mustapha ya shiga bayan ta itama dai din bayan motar tashiga,
Nadan waiga na kusan nikadai ce a,tsaye wurin don salim har yafara tafiya zuwa motar da zai shiga tare da wani mutun bakon fuska da nagani,
Banda zabi motar da salim yagwada min inshiga itace din na nufa,
Ina isa kusa da motar da driver motar ke rike da gambun motar yana jiran karaso wana,
Ga mamakin da zan gani ciki sheriffudeen din mu ne Ahmad zaune a bayan motar yana waya,
Kamar in,koma baya don fargaba,
Sai kuma, nadaure nai dan kokarin shiga na zauna ahankali,
Batare da na waiga gefen da yake zaune ba na takure gefe guda kamar ankai buzuwa yaye,
Yana gama wayan dan kallo ni a hankali yace ko sanyin A C yaimin yawa ne na takure wuri guda,
Nadan kada kaina alamar a,a
Bai ce min komai ba kuma yadan tatara hankalin shi ga titi ya na kallon hakali kwace,
Mun iso gurin wani babban dakin taro ne da ake kira da King Fahad central, holl,
A cikin larabci akai rubutun,
Nan muka dosa don ni nasan gurin mu kanzo bara ko goge goge, indan anawani occasion, a lokacin da nake takari
Motoci ne birjit agurin ga security nan kala kala, sai mutun yaji tsoro indan bai saba ba saboda irin tsaron da akasa agurin,
Ko ina hasken fitilo ne keta wal,wal,wal suna haska mutane, dake guri kala kala,
Koda mu muka fito daga motar zuwa cikin dakin taron,
Akwai dan tafiya maidan nisa kafin mu shiga cikin dakin taron,,
Tafiya muke yi a jere da juna batare da dayan mu ya yi magana ba, muna gab, da shiga dakin taron naji sheriff din mu ya riko min hannu na, yarike cikin nashi sai sanan yadan rada min akune ne ya ce min
Kinyi kyau sosai, fatima,
Sai naji, nakasa controlling kaina
Kamar a mafarki naji zancen nashi ji nayi kamar in nutse acikin kasa saboda kunya,
Ban tanka ba daidai lokacin kuma ,muka kutsa kai cikin dakin taron wanda ke cike da yan uwa musulumai bakaken fata, na kasa kasa
Shigar mu keda wuya a ka fara taken kasar saudiya, tare da daga tutar su mai photon dabino da takkuba,
Bayan angama malamai kala kala suka dinga jero addu,oin su tare da yin nasiha, akan cigaban addini, musulunci,
Abinda na lura dashi agurin shine duk wanda keda mata ko miji gefen su daban tare da tawagansu,
Wanda kuma basu zo da matan su ba suna gefe guda na maza gefe guda namata,
Saida aka nuna muna inda gurin zaman mu yake ne nagane cewa ashe su mustpha na bayan mu cikin tawagar company Abu Abdallah wanda sheriff ne ke jagoranta su,
A gaskiya tsaya infadi irin kyaun da mukayi aguri bata lokacine,
Yan jarida ne kawai keta faman daukan photo kala kala a,gurin
Zaune nake kusa gab da sheriff din mu idan ka gamu zaka dauka ko wata mata da miji ne sabon aure saboda yarinta na ya baiyana sosai , daka diba kasan cewa Allah yayi hadin shi agurin ,,,,,
Koma mai nawa baka iya gani sai dan round din fuska na kawai ya dan baiyyana afili,,,,
Kowa nata harkan gaban shi sai donations ake ta bayar wa kala kala,
Yawancin duk wanda ke gurin zaka ga yana magana da abokin tafiyar shi,
Banda ni dake zaune gefen sheriff ina ta faman, dan wasa da wayana dake a hannu na,
Banyi aune naji ana kiran sunan sheriff da tawagan shi sufito suba tasu gudunmawar,
Hannu yamika min nagane nufin shi nima sai na miko mai yadan makale hannun nawa cikin kafadar shi muka mike atare, lokaci guda,
Kyauta sheriff ya gabatar irin ta alfarma da bajinta da kuma kulawa da addini,
Inda jama,a keta sa masu albarka dashi da kamfanin su,,,
Andayi hira dashi har ake tambayan shi sunan amaryan nashi nadauka zai ce aziza ko nafisat,,,
Sai kawai naji ya fadi suna na full da mamaki nadan kalleshi cikin dabara, sai yadan kashe min ido guda
Duk wani irin kunya da nauyi ya kamani agurin, duk wani motsinawa yana akan idon sheriff tunda naje gurin banyi magana da kowa ba,
Yana rike da hannu na duk gaisawar da yakeyi da jama,a
Jinayi ana dan tafawa a hankali abayan mu, batare da na diba ba kowaye ba tun da ba wai sanin su nayi ba,
Na ance kai amma ko gaskiya kun dace da hakan aida kace min in bar maka ita din takace bana kowa ba,
Gabana yaba dam don ko ban waigaba nasan cewa wanan muryan Ali baba, ne
Alin ya zagayo da kyau ta gaban mu yasa hannu cikin aljihun shi yana muna wani irin mugun kallo,
Doctor kamal abokin sherrif na gurin bai gane may Alin ya ke nufi ba sai ya ce
Walahi nayi farin ciki da wanan auren na Ahmad fiye da kowani auren da yayi abayan
Don wanan itace daidai da aure ka
Alin da ke gefe yace o ko asai akace yayi kwace ga wani don kawai tazama mallakin shi,
Sai lokacin sheriff yace ma Alin kai dama dan akuya ne acikin mu karasa wacce zaka bida sai wacce keda aure akanta,
Murmushi Alin yayi yace wacce da aka kwace ake shirin aure ko,
Zaici ga ba da magana security din company su sheriff sukazo suka dan jaye Alin din gefe
Inda muka ratsa tagaban shi tare da sauran tawagar mu muka wuce shi cikin mamaki,
Almustapha,ne yai, mai dan bayani a takaice sai yabimu da wani irin kallon mamaki har muka bace mai da gani,
Danaga mun fito daga dakin taron nadauka zai sake min hannu nane sai naji yadan kara rike min su tsam,
Ahaka har muka shiga mota, ranshi a bace akan abinda Alin yai mai ne,
Tafiya motar keyi sit ba wanda ke magana daga cikin mu,
Can naji sheriff yakara kamo yan yatsun hannu na ya dan matsa su a hankali,
Sai nai kokari jaye su,saboda nasan cewa ba abu mai kyau ba ne hakan haramun ne,,,
Amma ga mamakina sai naji ya rike su gam yadan daga kai ya kalle a hankali,
Cikin wata irin murya mai kasala yace min, haram haram kada ki haramta min abinda Allah ya hallata min pls,
Haka na kyale shi yai ta yadda yake so da yan yatsun nawa,
Mun kusa shiga kwanar unguwar mu naji rikon da yai min har yafi na dazu,
Duk jiki sai naji ba karfi, daga rikon hannu sai naji, ya kwantar dani a saman kirjin shi ya rike ni gam kamar zai maida ni acikin zuciyar nashi,
Inajin yadda zuciyar nashi ke bugawa sai wani irin tsoro da fargaba ya kamani,
Ga driver nata tuki mota amma sai,nake ganin cewa kamar a tsaye yake wuri guda ba tafiya yakeyi ba,
Duk na storace na shiga wani yanayi nadaban wanda ban taba shiga ba,
Saida motar ta tsaya naji yai wani irin ajiyan zuciya madan sauti,
Sai a lokacin nasamu ya sake ni a hankali,
Inajin yasake ni, ban ko tsaya jiran wani abuba na balle gabun motar
Dai dai lokacin naji muryan shi cikin kasala yana ce min Shukuran shukuran nafita da sauri,
Bina yayi da kallo har na bace mai da gani sai yakoma yadan jingina bayan shi da sit din motar ya lunshe idon shi
Sai yaji yadan tabo wani abu daidai inda nayashi ashe wayanane nabari saboda sauri,
Daidai lokacin da zai dauki wayan nawa ne yaji massage ya shigo mai atashi wayan
Batare da ya diba ba ya shiga cikin gida
Dakin shi yawuce harda wayan nawa,
Saida ya kan,mala komai yafito falo dauke da wayoyin mu a hannu shi,
Alokacin ne yabude wayan shi don ganin sakon nidake gare shi,
A sako na hudu ne yaga wani sako da Amal ce ta turo mai shi,
Yabude don yaga kowani irin sako ne taturo mai,
Photo mu da ta daukeni ni,dashi da baby asama,u, lokacin da aka haifeta zamukaita asibiti,
Saida ya gyara zaman shi da kyau don photo ba karami burgeshi yayi ba,
Waya na ya dauka daniyar yakaimi abina,
Da sallama ya,shigo dakin kwance nake rub da ciki tunda muka dawo inata gaman fidda hawayen takaici da bakin ciki may yasa sheriff yai min hakana vc.
Sai kuma naji muryan shi adakin dai dai wanan lokacin zubur nai niyar mikewa daga kwan ciyar da nayi,
Zama yayi gefena tayadda babu dama in tashi zaune
A hankali yace min may yasa nake kuka don ya taba ni ko kuwa don ban so,
Ya cigaba da fadin in yi hakkuri komai naga yayi da sannu zan gane manufar shi,
Sai dan mike tsaye tare da aje min wayana gefen bedside,
Yace inkula da kai pls saida safe,
Duk kan mu wanan daren ba wanda yai barci a cikin dadi don kowa da abinda yake tunawa,
Ba komai sheriff ke tuna ne ba sai wanan photo da Amal ta turo mai photo da yasa duk hankali shi yau yakara tashi,
Ba abinda yake bukata da muradi arayuwan shi yanzu kamar a ce matar shi tasamu ciki,
Niko ina can ina cewa wai ko sheriff na cikin hankalin shi saboda duk iya sani nada shi ban taba ganin shi ko jin yayi wani harkan banza agabana ba
Sai yau ko yau din ma yana kirarin cewa wai kada in damu ,
Hmm aiko dole ne indamu da haka naita sakawa ina warwalewa, nikaida sai Aisha dake gefena kwance tana barcin ta hankali kwance sai naji dama ace nice ke barci haka hankali kwance,,,
Hankalina yatafi sosai ga abinda nake nazari akai,
Amal tashigi dakin da yar fara,ar ta ganin da tai min zaune ko niyar tashi don in shirya banda,
Zama tayi gefen gadon da mamakinta ta fisge littafin a hannu na,
Wani irin ajiyar zuciya na sake nadago kaina nazuba mata idona cikin nata,
Lokaci guda na karanto bacin rai a kwayar idon nata,
Muryan ta naji tana cewa lalai ma fadima baki da dama,
Yanzu duk tuna makin danayi cewa zamu fita yau kuma fitan mai muhin manci ne sosai bai sai kin maida hankali ba don mushirya da wuri shine zaki zo ki kama karatun ki,.
To san nu alhudahuda sarkin karatu,
Na, uhum Amal ba hakana bane gaskiya naga cewa sheriff baice dani za,a wanan gurin ba kamar kece kawai ke kokarin zuwa dani,
Dariya tadanyi min mai dan shewa tace o watau ni daban ce da ke yau ko,
Saboda yayanmu bai fada maki cewa, dake za,a ba da bakin shi shine rashin daukar maganar tawa da gaskiya ko,
Murmushi nayi nace a,a wlh ba hakana bane,,
Ta,tare nida cewa hakanane mana,
Jiya da yafada maki cewa zaku fita da bakin shi aikin shirya kun fita mu biyu, ko,
Jin na kaina nayi nace haba Amal ko jiyan ai a hanya ne tafiyan ya hadamu,
Tana mikewa tsaye tana cewa ki dai tashi da iya salon takon ki ki shir kin ji don ba,zaki samu bata lokaciba
Dama tun safe nagane nufin ki kina wani noke ma wanan tafiyan don baki son zuwa,
Gaskiya ba hakana bane kawai dai bani ,,,,
Hannu tadaga min tace min kin makaro yarinya zuwa ba fashi don sai kin je shi,
Fita tayi tabarni da tunane fam azuciya saboda irin canjin yanayi dana nake gani iri ga sheriff din mu
Nifa yar takari ce wana wuri kuma wurine na bada donations ga kungiya to ni mai zai kai wurin,
Wurin da yan kasan Africa daban daban musulumai ke haduwa don tallafawa al,umomin su,
Har na kwanta da niyar ban zuwa sai kuma hudubar salimat yafado min arai nakuma tuna da irin hararcin da sheriff ke min tun haduwa na dashi koma bai ce inje tunda yar uwan shi ce tabukaci inje aidole in tafi,
Wanka nafada yi bayan nafito nadade gaban dressing mirrow, gashi na nafara gyarawa bayan na gama sai na fara gyaran fuska na
Ina gama gyaran fuska sai text din nan na jiya yafado min a raina,
Kayan nadauko nasa nadaura dan ribon din kayan na kama kaina dashi,
Nida kaina nakarewa kaina kallo a,mirrow saina ga ashe rigar tsakiyar ta a matse take ta ciki tasama andan buda ta
Ajiyar zuciya na saukar a hanakali ina kallon kaina wainice fadima inna yar kulu na koma haka yau,
Najawo kit din sarka da aka siya min jiya jiya na daura ma wuyana nasa dan kunen
Wohoho sai kin gani da kanki zaki karasa bayanin yarda na koma,
Daidai lokacin naji anturo kofan dakin nawa, ko ban diba ba nasan cewa Amal ce
Sainace mata Amal kidiba kigani yarda nakoma yau ni fadima yar takari diyar inna yar kulu yar mutan dogon daji, nice,,,,
Bankarasa zancen bada naji shirun yai yawa sai na waiga inga may yasa tai shiru bata ansa min ba,
Sheriff ne tsaye ya zuba min ido cikin shigar wasu kayan Indians Pakistani, farare sol kayan wando da riga kayan sun karbi jikin shi sosai
Takowa yayi a hankali cikin tafiyan shi na kasaita, irin na matasa masu tashen nairai,
Yatako har inda nake tsaye gaban mirrow,
Gyalen kayan yadauko ya mika min yai min alamar in yafa ma kaina batare da yai min magana ba ya juya yafita yana mai kallon agogon hannun shi da yadaura,
Ina gama shiri a bakin kofa nasamay duk cikin shigata alfarma, irin ta musulumai,
Motocin ne guda uku a jere waje kowani yakai akirashu mota,
Dan jin nayi tsaye don basan ko wace zamu shigaba nida Amal,
Salim ne yai min magana kasa kasa yace min waccan farar itace zan shiga,
Ga mamakina sai naga Amal ta nufi gudan motar wadda naga mustapha ya shiga bayan ta itama dai din bayan motar tashiga,
Nadan waiga na kusan nikadai ce a,tsaye wurin don salim har yafara tafiya zuwa motar da zai shiga tare da wani mutun bakon fuska da nagani,
Banda zabi motar da salim yagwada min inshiga itace din na nufa,
Ina isa kusa da motar da driver motar ke rike da gambun motar yana jiran karaso wana,
Ga mamakin da zan gani ciki sheriffudeen din mu ne Ahmad zaune a bayan motar yana waya,
Kamar in,koma baya don fargaba,
Sai kuma, nadaure nai dan kokarin shiga na zauna ahankali,
Batare da na waiga gefen da yake zaune ba na takure gefe guda kamar ankai buzuwa yaye,
Yana gama wayan dan kallo ni a hankali yace ko sanyin A C yaimin yawa ne na takure wuri guda,
Nadan kada kaina alamar a,a
Bai ce min komai ba kuma yadan tatara hankalin shi ga titi ya na kallon hakali kwace,
Mun iso gurin wani babban dakin taro ne da ake kira da King Fahad central, holl,
A cikin larabci akai rubutun,
Nan muka dosa don ni nasan gurin mu kanzo bara ko goge goge, indan anawani occasion, a lokacin da nake takari
Motoci ne birjit agurin ga security nan kala kala, sai mutun yaji tsoro indan bai saba ba saboda irin tsaron da akasa agurin,
Ko ina hasken fitilo ne keta wal,wal,wal suna haska mutane, dake guri kala kala,
Koda mu muka fito daga motar zuwa cikin dakin taron,
Akwai dan tafiya maidan nisa kafin mu shiga cikin dakin taron,,
Tafiya muke yi a jere da juna batare da dayan mu ya yi magana ba, muna gab, da shiga dakin taron naji sheriff din mu ya riko min hannu na, yarike cikin nashi sai sanan yadan rada min akune ne ya ce min
Kinyi kyau sosai, fatima,
Sai naji, nakasa controlling kaina
Kamar a mafarki naji zancen nashi ji nayi kamar in nutse acikin kasa saboda kunya,
Ban tanka ba daidai lokacin kuma ,muka kutsa kai cikin dakin taron wanda ke cike da yan uwa musulumai bakaken fata, na kasa kasa
Shigar mu keda wuya a ka fara taken kasar saudiya, tare da daga tutar su mai photon dabino da takkuba,
Bayan angama malamai kala kala suka dinga jero addu,oin su tare da yin nasiha, akan cigaban addini, musulunci,
Abinda na lura dashi agurin shine duk wanda keda mata ko miji gefen su daban tare da tawagansu,
Wanda kuma basu zo da matan su ba suna gefe guda na maza gefe guda namata,
Saida aka nuna muna inda gurin zaman mu yake ne nagane cewa ashe su mustpha na bayan mu cikin tawagar company Abu Abdallah wanda sheriff ne ke jagoranta su,
A gaskiya tsaya infadi irin kyaun da mukayi aguri bata lokacine,
Yan jarida ne kawai keta faman daukan photo kala kala a,gurin
Zaune nake kusa gab da sheriff din mu idan ka gamu zaka dauka ko wata mata da miji ne sabon aure saboda yarinta na ya baiyana sosai , daka diba kasan cewa Allah yayi hadin shi agurin ,,,,,
Koma mai nawa baka iya gani sai dan round din fuska na kawai ya dan baiyyana afili,,,,
Kowa nata harkan gaban shi sai donations ake ta bayar wa kala kala,
Yawancin duk wanda ke gurin zaka ga yana magana da abokin tafiyar shi,
Banda ni dake zaune gefen sheriff ina ta faman, dan wasa da wayana dake a hannu na,
Banyi aune naji ana kiran sunan sheriff da tawagan shi sufito suba tasu gudunmawar,
Hannu yamika min nagane nufin shi nima sai na miko mai yadan makale hannun nawa cikin kafadar shi muka mike atare, lokaci guda,
Kyauta sheriff ya gabatar irin ta alfarma da bajinta da kuma kulawa da addini,
Inda jama,a keta sa masu albarka dashi da kamfanin su,,,
Andayi hira dashi har ake tambayan shi sunan amaryan nashi nadauka zai ce aziza ko nafisat,,,
Sai kawai naji ya fadi suna na full da mamaki nadan kalleshi cikin dabara, sai yadan kashe min ido guda
Duk wani irin kunya da nauyi ya kamani agurin, duk wani motsinawa yana akan idon sheriff tunda naje gurin banyi magana da kowa ba,
Yana rike da hannu na duk gaisawar da yakeyi da jama,a
Jinayi ana dan tafawa a hankali abayan mu, batare da na diba ba kowaye ba tun da ba wai sanin su nayi ba,
Na ance kai amma ko gaskiya kun dace da hakan aida kace min in bar maka ita din takace bana kowa ba,
Gabana yaba dam don ko ban waigaba nasan cewa wanan muryan Ali baba, ne
Alin ya zagayo da kyau ta gaban mu yasa hannu cikin aljihun shi yana muna wani irin mugun kallo,
Doctor kamal abokin sherrif na gurin bai gane may Alin ya ke nufi ba sai ya ce
Walahi nayi farin ciki da wanan auren na Ahmad fiye da kowani auren da yayi abayan
Don wanan itace daidai da aure ka
Alin da ke gefe yace o ko asai akace yayi kwace ga wani don kawai tazama mallakin shi,
Sai lokacin sheriff yace ma Alin kai dama dan akuya ne acikin mu karasa wacce zaka bida sai wacce keda aure akanta,
Murmushi Alin yayi yace wacce da aka kwace ake shirin aure ko,
Zaici ga ba da magana security din company su sheriff sukazo suka dan jaye Alin din gefe
Inda muka ratsa tagaban shi tare da sauran tawagar mu muka wuce shi cikin mamaki,
Almustapha,ne yai, mai dan bayani a takaice sai yabimu da wani irin kallon mamaki har muka bace mai da gani,
Danaga mun fito daga dakin taron nadauka zai sake min hannu nane sai naji yadan kara rike min su tsam,
Ahaka har muka shiga mota, ranshi a bace akan abinda Alin yai mai ne,
Tafiya motar keyi sit ba wanda ke magana daga cikin mu,
Can naji sheriff yakara kamo yan yatsun hannu na ya dan matsa su a hankali,
Sai nai kokari jaye su,saboda nasan cewa ba abu mai kyau ba ne hakan haramun ne,,,
Amma ga mamakina sai naji ya rike su gam yadan daga kai ya kalle a hankali,
Cikin wata irin murya mai kasala yace min, haram haram kada ki haramta min abinda Allah ya hallata min pls,
Haka na kyale shi yai ta yadda yake so da yan yatsun nawa,
Mun kusa shiga kwanar unguwar mu naji rikon da yai min har yafi na dazu,
Duk jiki sai naji ba karfi, daga rikon hannu sai naji, ya kwantar dani a saman kirjin shi ya rike ni gam kamar zai maida ni acikin zuciyar nashi,
Inajin yadda zuciyar nashi ke bugawa sai wani irin tsoro da fargaba ya kamani,
Ga driver nata tuki mota amma sai,nake ganin cewa kamar a tsaye yake wuri guda ba tafiya yakeyi ba,
Duk na storace na shiga wani yanayi nadaban wanda ban taba shiga ba,
Saida motar ta tsaya naji yai wani irin ajiyan zuciya madan sauti,
Sai a lokacin nasamu ya sake ni a hankali,
Inajin yasake ni, ban ko tsaya jiran wani abuba na balle gabun motar
Dai dai lokacin naji muryan shi cikin kasala yana ce min Shukuran shukuran nafita da sauri,
Bina yayi da kallo har na bace mai da gani sai yakoma yadan jingina bayan shi da sit din motar ya lunshe idon shi
Sai yaji yadan tabo wani abu daidai inda nayashi ashe wayanane nabari saboda sauri,
Daidai lokacin da zai dauki wayan nawa ne yaji massage ya shigo mai atashi wayan
Batare da ya diba ba ya shiga cikin gida
Dakin shi yawuce harda wayan nawa,
Saida ya kan,mala komai yafito falo dauke da wayoyin mu a hannu shi,
Alokacin ne yabude wayan shi don ganin sakon nidake gare shi,
A sako na hudu ne yaga wani sako da Amal ce ta turo mai shi,
Yabude don yaga kowani irin sako ne taturo mai,
Photo mu da ta daukeni ni,dashi da baby asama,u, lokacin da aka haifeta zamukaita asibiti,
Saida ya gyara zaman shi da kyau don photo ba karami burgeshi yayi ba,
Waya na ya dauka daniyar yakaimi abina,
Da sallama ya,shigo dakin kwance nake rub da ciki tunda muka dawo inata gaman fidda hawayen takaici da bakin ciki may yasa sheriff yai min hakana vc.
Sai kuma naji muryan shi adakin dai dai wanan lokacin zubur nai niyar mikewa daga kwan ciyar da nayi,
Zama yayi gefena tayadda babu dama in tashi zaune
A hankali yace min may yasa nake kuka don ya taba ni ko kuwa don ban so,
Ya cigaba da fadin in yi hakkuri komai naga yayi da sannu zan gane manufar shi,
Sai dan mike tsaye tare da aje min wayana gefen bedside,
Yace inkula da kai pls saida safe,
Duk kan mu wanan daren ba wanda yai barci a cikin dadi don kowa da abinda yake tunawa,
Ba komai sheriff ke tuna ne ba sai wanan photo da Amal ta turo mai photo da yasa duk hankali shi yau yakara tashi,
Ba abinda yake bukata da muradi arayuwan shi yanzu kamar a ce matar shi tasamu ciki,
Niko ina can ina cewa wai ko sheriff na cikin hankalin shi saboda duk iya sani nada shi ban taba ganin shi ko jin yayi wani harkan banza agabana ba
Sai yau ko yau din ma yana kirarin cewa wai kada in damu ,
Hmm aiko dole ne indamu da haka naita sakawa ina warwalewa, nikaida sai Aisha dake gefena kwance tana barcin ta hankali kwance sai naji dama ace nice ke barci haka hankali kwance,,,