← Book details Takari Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 59 OF 139

Sashe 59

Takari Part 1 Complete Hausa Novel · about 3 min read

Aziza ce a masaukin su dake cikin masurin hotel din nan mai suna, Al,ni,imati
Waya takeyi cikin kasaita da nuna isa ita wata kawar da taje Turkey sarin kayan furniture's
Ai kawai kibari hindu, duk maganin su zanyi har shi din,
Ai tunda nasamu har ya shigo hannu to shi sunan shi sorry don nan da wani dan lokaci sai yadda na juya shi,
Ke dai kibi sannu aziza don kinsan cewa in badon taimakon Abu sultan ba da babu yadda zai amince ya aure ki haka,
Kidibi tun lokacin da kike binshi amma ko kallo baki ishe shiba,
Saukin ki guda da Abu sultan ya shirya muna wanan plans din cewa ke, marainiyace kuma ga mijinki ya mutu kina son miji mai mutunci wanda keda tsoron Allah da kuma kauda kai ga abin duniya ,,,
Shewa suka danyi ta cikin wayar tace mugu wai shi nan ustaza kada
Komai wayon shi sai naci kudin nan,
Gabadaya sai na mallake komai nashi sannan in barshi a tutar ba bu,
Wani dan guntun shewa suka kara yi, tace nasan ki mutumiyar baki da wasa ga duk wani abinda kike so,,
To su yan uwan fa ya zaki dasu,
Tace kai haba Hindu saikace kin mata da kowa cece aziza kuwa,
Motsin da taji kamar ana murda kofan dakin su za,a shigo shine ya hana takara sa zancen tace ma kawar nata Hindu sai wani lokaci ma karasa,
Mao kula da sashen sune yadau kowa sherrif kayan da yasayo a reception room,
Tana kwance tui da ita samar gado daga ita sai wani dan towel da ba ko rufe mata habar kataran ta guda ba,
Yana gani yadan kauda kai gefe, kadan
Duk da take matar shi ce ta sunna bai son irin halayyanta saman don ita nata matsalar bata da kamun kai ko kadan,
Abinda yafara notice ke nan irin tantiran matan nan ne ita
Sai bayan Abu sultan yasa shi ya fada tarkon su ne yake dan gane wasu daga cikin halaiyanta, da basuyi mai ba,
Abu guda ne tana kula da duk wani bukata nashi sai kuma yana ganin tana kula da duk dokan da yasa mata,.
Saida ya gama kintsa jikin shi sai ya koma saman kujeran dake fuskantar gadon ya zauna ya jawo system din shi suna fuskantar juna,
Yana cikin aiki take, ce mai amma gaskiya na yaba da halin wa yan nan kanen naka wlh,
Dan murmushi yayi na jin dadi har cikin zuciyar shi,
Tace saidai ita Amal akwaita da dan jan aji ba kamar Fadima take ba don duk kusan hiran mu da fadima mukayi shi ,
Ai halinsu ba guda bane su nada banbanci so sai,
Da irin wanan kissan tai ta jan shi hira akan mu shi ko duk sai yaji dadi a ranshi cewa matat shi na son yan uwan shi,
Kenan baza,a samu matsalar komai ba daga gurin ta akan su,,,,
Chapter 59 · 0% Book details