Sashe 100
Takari Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read
Mun isa lafiya mukaga katon signboard da aka rubuta alamar iso wa garin dogon daji,
A hankali malam Abu ya gangara zuwa cikin gari ina baya ina raba ido ko zan gane gidan mu sai dai gaskiya na kasa ga ne wa,,
Kamar yadda kowa yasan cewa kauye a na yin daba daba na matasa dakuma manyar dadtijai ko a garin dogon daji ma haka muka gani
Kasan cewa marance yayi sosai a lokacin kusan kowa na waje, gurin hira,
Wani daban yan matasa malam Abu ya tsaya da motar shi,
Yadan yafito wani dan matashi dake tsaye gaban saura yana ta zuba surutu,
Da sallamar shi ya matso gurin mu saidai idon shi na bayan mota don yaga ko suwaye a cikin motar,
Dan Allah tambaya muke yi malam Allah yasa na sani
Gida inna muke tambaya ,
Inna wacce ina inna ai yawa aggaresu garin ga,
Daidai lokacin suma abokan hiran matashi suka iso gaban motar mu,
Yawaiga yana cewa yan uwan shi da ke tambayar shi kai wai minana,
Tambayana sukai wai gidan inna suka tambaya
shina nice masu wassan iyakan innan da aggarin ga,
Daga bayan mota nace masu inna yar kulu maman mariya da Abdull,
Sai mutum guda daga cikin su yace kai gidan yar kulu na sarakuwa illu teacher,
Sainag duk sun juya inda wasu yan matasa keta wasan guje guje,
Sai yace Dule kai, dule taho nan ga wata mace na tambayar gidan yar kulu
Da sauri yaron da akakira da Dule ya iso gurin da motan mu yake,
Yana wani dan lake cikin motar ,
Wacce ta katambayar gidan mu sai na farko ya nuna mu,
Shin wata ta nicce, sai ya kara lekawa can yace shin ko fadima ta,
Baiko tsaya na bashi ansa ba ,sai ko ya juya sheka da gudu yana fadin ita ta wallah
Sauran ma suka bi shi da gudu suna ihu, suna fadin fadima ho fadima ho,
Wani mutum yataso yatare yaro guda daga cikin su
Yana fadin kai minana kuka wagga dabi,a kuwa haka,
Sai yaron yace wai fadiman da ankace Gajiye ta saisuwa a saudiya
Ita ta tta, zakka, inda muke yau,
Kai dan neman ga wa hwda maka ita tah
Yaron yace Dule kanin ta munkajiya yana ihun fadima ta zakka
Shina muma munka bishi baya muna hwadi ta zaka,
Malam Abu yabi bayan yaran a hankali inda yaga sun dosa,
Daidai kofar gidan ya samu guri ya Parker motar shi,
A hankali nadaga kaina na kalli gidan inda aka haife ni kuma mahaifiyana take rayuwa da yan uwa na aciki,
Sai naji wasu hawaye masu zafi sun dan gangaro min a fuska na a hankali,
Abdull ya na shiga cikin gida tare da abokan shi ya iske inna zaune a bakin murhu tana kada miya,
Ganin da tayi masu kamar wa yan da aka koro daga waje yasa ta mikewa tana tambayar
Minana shin kuka shigowa idan mutun haka cikin tashi hankali,
Abdull yace walleh inna fadima ta tazzaka
Zubur inna ta karasa mikewa da abin kadi a hannunta tace
Mikkace shin? ya ce a wo
Fadima dai da kinka sani
Mariya daga daki tace
Kaikan Dule wallah kaga buni da wagga muguwar dabi,a
Wacce fadima shin ? fadiman da ko saninta bakayi ba zakace wai ita ta, ta taho,
Yace walleh in karya na ni kai shegeni ke inna,
Da ijiyana niggane ta, cikin wata mota,
Da sauri nakara mayar da dibana kan gidan cike da tunane, iri iri a zuciyana,
Na balle murfin motar nafito rike da hannu Aisha,
Ina karewa gidan mu na kasa kallo cikin tausayi nake tuna cewa wai mutane ke kwana acikin shi haka,
Kai tsaye na nufi hanyar shiga cikin gidan inada aka tare kofar dawani katon katako mai kama da icce,
Da sallama na kutsa kaina cikin gidan,
Inna na tsaye tana sauraren mariya dakewa su dule fadan haukar da sukazo masu dashi,
Ganin da tayi min na shigo yasa ta tsayawa da maganar da takeyi,
Da inna taga ta tsaya ta kurawa kofar shigowa gidan ido yasa ta waigawa itama da sauri, ta kalli kofar gidan,
Cak na ja na tsaya guri guda don jin danayi numfashi na yana kokarin daukewa
Sakin abin kadin dake hannu ta tayi ya fadi kasa don kaduwar da tayi,
Tace shin fadima ke ta ko kuwa gizo idona kayi,
Gudu gudu da sasarfa na isa gurin inna na na rugumaya ta,
Abin mamaki Itama inna rugumay ni tayi sai kuma mukasa kuka gaba dayan mu, nida inna a lokaci guda,
Muryan danake bege nake tunawa in yi kuka ko kuma ya hanani barci naji yau kamar a mafarki a bayana,
Tana cewa shin fadimata wagga ko kuwa wata ta,
Wani irin juyi nayi na sake inna na fadama hafsi muka runguma junan mu,
Muka dan dago muka kara kallon junan mu sai kuma muka kara rungumar juna cikin karfi sai mukasa dariya cikin murya mai cike da farin ciki ,
Takara dagoni tace walleh fadima har yanzu ban gaskanta cewa keta ba,
Nakar rungumo su lokaci guda ita da inna ina fadin kasa, kasa ,I miss u sai kuma nasa kuka mai tsima rai,
Ta bayana naji muryan Aisha tana fadi cikin larabci cewa zata tiyi fitsari,
Nadan dago fuska na da yayi caba caba da hawaye nadubeta nace tazo in cire mata wando in kai ta,
Sai a lokacin su inna sukaga Aisha,
Da muke tare, sai kuma kallo ya koma gurinta, kowa da mamaki fam a zuciyar shi,
Mariya da tagane ko may Aisha zatayi yasa tai saurin riko hannunta daga wurina zuwa bayi,
Hafsi takara matsowa kusa dani tace shin fadima ta a haka shin, cikin mamaki tana ta faman taba min jiki cikin mamaki,
🐎ZEEE MAKAWA🐎
✈✈✈ *TAKARI*✈✈✈
👣👣👣👣👣
👣👣👣👣👣
7⃣9⃣
BY
🐎ZAINAB IDRIS MAKAWA🐎
🐎HUGUMA GROUP🐎
Almost true life story,,,,
A hankali malam Abu ya gangara zuwa cikin gari ina baya ina raba ido ko zan gane gidan mu sai dai gaskiya na kasa ga ne wa,,
Kamar yadda kowa yasan cewa kauye a na yin daba daba na matasa dakuma manyar dadtijai ko a garin dogon daji ma haka muka gani
Kasan cewa marance yayi sosai a lokacin kusan kowa na waje, gurin hira,
Wani daban yan matasa malam Abu ya tsaya da motar shi,
Yadan yafito wani dan matashi dake tsaye gaban saura yana ta zuba surutu,
Da sallamar shi ya matso gurin mu saidai idon shi na bayan mota don yaga ko suwaye a cikin motar,
Dan Allah tambaya muke yi malam Allah yasa na sani
Gida inna muke tambaya ,
Inna wacce ina inna ai yawa aggaresu garin ga,
Daidai lokacin suma abokan hiran matashi suka iso gaban motar mu,
Yawaiga yana cewa yan uwan shi da ke tambayar shi kai wai minana,
Tambayana sukai wai gidan inna suka tambaya
shina nice masu wassan iyakan innan da aggarin ga,
Daga bayan mota nace masu inna yar kulu maman mariya da Abdull,
Sai mutum guda daga cikin su yace kai gidan yar kulu na sarakuwa illu teacher,
Sainag duk sun juya inda wasu yan matasa keta wasan guje guje,
Sai yace Dule kai, dule taho nan ga wata mace na tambayar gidan yar kulu
Da sauri yaron da akakira da Dule ya iso gurin da motan mu yake,
Yana wani dan lake cikin motar ,
Wacce ta katambayar gidan mu sai na farko ya nuna mu,
Shin wata ta nicce, sai ya kara lekawa can yace shin ko fadima ta,
Baiko tsaya na bashi ansa ba ,sai ko ya juya sheka da gudu yana fadin ita ta wallah
Sauran ma suka bi shi da gudu suna ihu, suna fadin fadima ho fadima ho,
Wani mutum yataso yatare yaro guda daga cikin su
Yana fadin kai minana kuka wagga dabi,a kuwa haka,
Sai yaron yace wai fadiman da ankace Gajiye ta saisuwa a saudiya
Ita ta tta, zakka, inda muke yau,
Kai dan neman ga wa hwda maka ita tah
Yaron yace Dule kanin ta munkajiya yana ihun fadima ta zakka
Shina muma munka bishi baya muna hwadi ta zaka,
Malam Abu yabi bayan yaran a hankali inda yaga sun dosa,
Daidai kofar gidan ya samu guri ya Parker motar shi,
A hankali nadaga kaina na kalli gidan inda aka haife ni kuma mahaifiyana take rayuwa da yan uwa na aciki,
Sai naji wasu hawaye masu zafi sun dan gangaro min a fuska na a hankali,
Abdull ya na shiga cikin gida tare da abokan shi ya iske inna zaune a bakin murhu tana kada miya,
Ganin da tayi masu kamar wa yan da aka koro daga waje yasa ta mikewa tana tambayar
Minana shin kuka shigowa idan mutun haka cikin tashi hankali,
Abdull yace walleh inna fadima ta tazzaka
Zubur inna ta karasa mikewa da abin kadi a hannunta tace
Mikkace shin? ya ce a wo
Fadima dai da kinka sani
Mariya daga daki tace
Kaikan Dule wallah kaga buni da wagga muguwar dabi,a
Wacce fadima shin ? fadiman da ko saninta bakayi ba zakace wai ita ta, ta taho,
Yace walleh in karya na ni kai shegeni ke inna,
Da ijiyana niggane ta, cikin wata mota,
Da sauri nakara mayar da dibana kan gidan cike da tunane, iri iri a zuciyana,
Na balle murfin motar nafito rike da hannu Aisha,
Ina karewa gidan mu na kasa kallo cikin tausayi nake tuna cewa wai mutane ke kwana acikin shi haka,
Kai tsaye na nufi hanyar shiga cikin gidan inada aka tare kofar dawani katon katako mai kama da icce,
Da sallama na kutsa kaina cikin gidan,
Inna na tsaye tana sauraren mariya dakewa su dule fadan haukar da sukazo masu dashi,
Ganin da tayi min na shigo yasa ta tsayawa da maganar da takeyi,
Da inna taga ta tsaya ta kurawa kofar shigowa gidan ido yasa ta waigawa itama da sauri, ta kalli kofar gidan,
Cak na ja na tsaya guri guda don jin danayi numfashi na yana kokarin daukewa
Sakin abin kadin dake hannu ta tayi ya fadi kasa don kaduwar da tayi,
Tace shin fadima ke ta ko kuwa gizo idona kayi,
Gudu gudu da sasarfa na isa gurin inna na na rugumaya ta,
Abin mamaki Itama inna rugumay ni tayi sai kuma mukasa kuka gaba dayan mu, nida inna a lokaci guda,
Muryan danake bege nake tunawa in yi kuka ko kuma ya hanani barci naji yau kamar a mafarki a bayana,
Tana cewa shin fadimata wagga ko kuwa wata ta,
Wani irin juyi nayi na sake inna na fadama hafsi muka runguma junan mu,
Muka dan dago muka kara kallon junan mu sai kuma muka kara rungumar juna cikin karfi sai mukasa dariya cikin murya mai cike da farin ciki ,
Takara dagoni tace walleh fadima har yanzu ban gaskanta cewa keta ba,
Nakar rungumo su lokaci guda ita da inna ina fadin kasa, kasa ,I miss u sai kuma nasa kuka mai tsima rai,
Ta bayana naji muryan Aisha tana fadi cikin larabci cewa zata tiyi fitsari,
Nadan dago fuska na da yayi caba caba da hawaye nadubeta nace tazo in cire mata wando in kai ta,
Sai a lokacin su inna sukaga Aisha,
Da muke tare, sai kuma kallo ya koma gurinta, kowa da mamaki fam a zuciyar shi,
Mariya da tagane ko may Aisha zatayi yasa tai saurin riko hannunta daga wurina zuwa bayi,
Hafsi takara matsowa kusa dani tace shin fadima ta a haka shin, cikin mamaki tana ta faman taba min jiki cikin mamaki,
🐎ZEEE MAKAWA🐎
✈✈✈ *TAKARI*✈✈✈
👣👣👣👣👣
👣👣👣👣👣
7⃣9⃣
BY
🐎ZAINAB IDRIS MAKAWA🐎
🐎HUGUMA GROUP🐎
Almost true life story,,,,