Sashe 84
Gidanmu Part 1 Complete Hausa Novel · about 2 min read
*Sa'id ina kyautata Zaton Farincikin Daada zai dawo..Gamu aharaban gidan naga ma karin wani Shedan na Mutum daya sai dai ba Yusuf bane na manta sunansa..kada ka kirani sai na kiraka.*
Daga haka ya Turamai kafin ya Dago Imran ya koma ya Cigaba da abunda yake yi.
Ganin haka yasa ya Nufi cikin gidan yana Waigen Imran wanda ke Hangensa ta Jikin Mashin dinsa Haka kurum jikinsa ya basa wannan Dan"uwane duk yadda akayi.
Sadam na shigewa Motar Yusuf na Shigowa Haraban gidan shima yayi matukar mamakin ganin bakuwar Mota Imran dake Tsaye ya rasa abun cewa da Yusuf ya Tambayesa Kallonsa yayi bai cemai komai ba bai Damu ba ya Dauki ledan Yalon daya siyoma Safiya zuwa Cikin Gida ya bar Imran na Tunanin kila yau komai zai Zama Tarihi.
Sadam na shiga Falon ya iske su Aneesa da Inteesar zaune a Bisa kujerun falon da su waleed.
Kallon Aneesa yayi kafin yayi mgna Aneesa ta Rigasa da cewa"Munari taje kiran Abbanta mu gaisa..!
Jin haka yasa ya ja ya Tsaya yama kasa Zama Daidai Lokacin da Yusuf ya sawo kansa Falon da Sallama abakinsa.
Sadam na Facing din kofar Shigowa ya Zurama Yusuf ido shima yana Shigowa Idanuwansa ya fada kansa.
Atare suka Zaro ido Lokaci Daya kowa na nuna kowa cikin mamaki da al"ajabi suka ambaci sunan juna..!
"Yusuf...!
"Sadamm..!
Suka Fada atare adaidai Lokacin Munari ta Fito Daga dakin Data shiga Bayanta Abba ne yana gyara Hulan kansa jin Munari tacemai yan"uwan Inteesar suka zo su gaisheshi.
Sai dai ya Dakata da gyaran Hulan nashi Sanda Idanuwan Sadam suka kusa Fadowa akansa Saboda mamaki Aneesa ma ta Mike Tana kama baki Inteesar ma haka Kanta ya Kulle ita da Munari suna kallon kallon.
Cikin Rawan baki Sadam ke nuna Abba yana Fadin"K...ka..kawuu..!
Yafada cikin Rawan Murya dana baki Abba yayi jagale yana Bin Sadam da kallo Hawaye sun cikamai kwarmin ido kamar yadda na Yusuf suka cikamai Cikin wani yanayi Yusuf yace"Abba ka ganeshi..? Sadam ne Dan Wajen Inna Maimunatu..!
Yafadi haka Daidai a kunnin Imran Daya bayyana afalon bayan kasa Natsuwan da yayi a Haraban gidan.
*Janafty*
3/22/22, 23:07 - Ummi Tandama😇: *GIDAN MU..!*
_(Our House)_
*Book1*
*Wattpad:Jamilaumar351*
*Mallakar:Janaftyâ¤ï¸*
*Bazan Rufe wannan Shafin Batare dana ambaceki ba,Godiya ta tayi kad'an na Furta miki Sisina Aisha alto da Hidimar da kikeyi dani da Rubutuna kin yi jimarin Posting din wannan Littafin Daga farko har zuwa yau din nan da muka kawo karshen littafi na Farko Nagode kwarai Allah ya saka miki da gidan Aljannah Firdausi Ameen*
       *🅿�30*
Daga haka ya Turamai kafin ya Dago Imran ya koma ya Cigaba da abunda yake yi.
Ganin haka yasa ya Nufi cikin gidan yana Waigen Imran wanda ke Hangensa ta Jikin Mashin dinsa Haka kurum jikinsa ya basa wannan Dan"uwane duk yadda akayi.
Sadam na shigewa Motar Yusuf na Shigowa Haraban gidan shima yayi matukar mamakin ganin bakuwar Mota Imran dake Tsaye ya rasa abun cewa da Yusuf ya Tambayesa Kallonsa yayi bai cemai komai ba bai Damu ba ya Dauki ledan Yalon daya siyoma Safiya zuwa Cikin Gida ya bar Imran na Tunanin kila yau komai zai Zama Tarihi.
Sadam na shiga Falon ya iske su Aneesa da Inteesar zaune a Bisa kujerun falon da su waleed.
Kallon Aneesa yayi kafin yayi mgna Aneesa ta Rigasa da cewa"Munari taje kiran Abbanta mu gaisa..!
Jin haka yasa ya ja ya Tsaya yama kasa Zama Daidai Lokacin da Yusuf ya sawo kansa Falon da Sallama abakinsa.
Sadam na Facing din kofar Shigowa ya Zurama Yusuf ido shima yana Shigowa Idanuwansa ya fada kansa.
Atare suka Zaro ido Lokaci Daya kowa na nuna kowa cikin mamaki da al"ajabi suka ambaci sunan juna..!
"Yusuf...!
"Sadamm..!
Suka Fada atare adaidai Lokacin Munari ta Fito Daga dakin Data shiga Bayanta Abba ne yana gyara Hulan kansa jin Munari tacemai yan"uwan Inteesar suka zo su gaisheshi.
Sai dai ya Dakata da gyaran Hulan nashi Sanda Idanuwan Sadam suka kusa Fadowa akansa Saboda mamaki Aneesa ma ta Mike Tana kama baki Inteesar ma haka Kanta ya Kulle ita da Munari suna kallon kallon.
Cikin Rawan baki Sadam ke nuna Abba yana Fadin"K...ka..kawuu..!
Yafada cikin Rawan Murya dana baki Abba yayi jagale yana Bin Sadam da kallo Hawaye sun cikamai kwarmin ido kamar yadda na Yusuf suka cikamai Cikin wani yanayi Yusuf yace"Abba ka ganeshi..? Sadam ne Dan Wajen Inna Maimunatu..!
Yafadi haka Daidai a kunnin Imran Daya bayyana afalon bayan kasa Natsuwan da yayi a Haraban gidan.
*Janafty*
3/22/22, 23:07 - Ummi Tandama😇: *GIDAN MU..!*
_(Our House)_
*Book1*
*Wattpad:Jamilaumar351*
*Mallakar:Janaftyâ¤ï¸*
*Bazan Rufe wannan Shafin Batare dana ambaceki ba,Godiya ta tayi kad'an na Furta miki Sisina Aisha alto da Hidimar da kikeyi dani da Rubutuna kin yi jimarin Posting din wannan Littafin Daga farko har zuwa yau din nan da muka kawo karshen littafi na Farko Nagode kwarai Allah ya saka miki da gidan Aljannah Firdausi Ameen*
       *🅿�30*