Sashe 161
Gidanmu Part 1 Complete Hausa Novel · about 3 min read
Ta idar da Sallar mangariban kenan sai ga shi ya shigo Cikin Jallabiya Sabuwa mai Ruwan Madara Ruwa na Diga ajikinsa Mikewa tayi Hijabi ne ajikinta suna kallon junansu kamar wasu masu warkewar makanta.
Ganin Ruwa na Diga Daga wuyansa ne Tace"Ya Imu baka Shafa mai bane..?
Yana yin gaba Wajen Darduman yace"Ni bai Dameni ba..Taho muyi Sallar..!
Yana gaba tana bayansa ya Tada Salla Sai da sukayi isha"in suka idar kana Sukayi Sallar Raka"a Hudu na Godiya ga Allah bayan sun Idar Imran ya Daga Hannu yayi ta addu"a Duka Rabin addu"ansa na Allah ya Jikansu Anni ne har Sai da ya kusa kara saka Inteeesar kuka,Sannan ya Rufe da addu"an zaman lafiya a tsakaninsu.
Sanda suka Shafa addu"an ya juyo yana kallonta Wayarsa yadan Danna yana so yaga Lokaci 10 ta wuce na Dare yana kallonta yace"Kina jin yunwa..?
Kai ta girgirzamai alamun A"a ajiyar rai ya sauke yana fadin"Kinsan me..?ni fa imran na Dabam ne shiyasa ko Irin kazan nan da ake siyoma amare bansani ba Sagir ne ya san irin abubuwanan ni Shirme na Daukesu yace a gayamiki zai kawo miki..!
Kanta na kasa tace"Bakomai..Ni na yafe..!
Imran kallonta kawai yake yi yana jin wani Salama kafin yace"Gobe zaku Fara Jarabawa ko..?
Ta gyadamai kai kafin ya cigaba da Fadin"Nima gobe zani wajen aiki Karfe nawa ne sai na Fara ijiyeki kafin na wuce..!
Tana kallonsa tace"8:00am na Safe ne..!
Kansa ya gyada kafin ya Mike yana Fadin"Is ok..Ki kwanta Kiyi Barci and Don"t Stress ur self kice zaki karatu kin ji ko..?nasan ai baki da wasa Insha Allahu komai zai zo da sauki..!
Gyadamai kai Tayi tana Mikewa Idonta yayi Raurai ita kadai Zata kwana.!?
Bata samu bakin mgana ba Har ya Fice Lokaci Daya yana Fadin"Kiyi addu"a...!
Daga haka ya jawomata Kofar ya Nufi Dakinsa yana Sauke Numfashi.
Shifa bai iya kwana da Mutum a Daki ba Ko Namji ne ballatana Mace baisan ta ina zai fara ba..!
Bama haka ba ai in taga yanayin kwanciyarsa sai ta Rainasa.
Inteesar kuwa haka ta kwanta a Darare tana jin Tsoro ba batajin Motsin kowa ko agida Watarana Ita da Umma Take kwana,yau dai taji kewa sosai haka ta Dungule ita kadai Tana Jin Tsoro gata a sabon Wajen da bata Saba ba ita kadai Saboda gajiyan Biki Da suka sha yasa Barci ya kwasheta bata sani ba barci mai nauyi kamar yadda ya sace Imran yana Tsaka da Duba wani aikin da zai bama Manager Mr Sulaiman gobe.
*Shakira..*
3/28/22, 18:35 - Ummi Tandama😇: *GMB2🅿�25*
*Wannan Littafin na kudi ne don Allah kada ki karanta in har kinsan baki biya ba N300 ne kachal kan wannan acct din 0552179550 Gtb ku sani ku kara Sani Mace mai aji mallakan komai nata nakeyi bata jiran abun Sata 09069067488*
Ganin Ruwa na Diga Daga wuyansa ne Tace"Ya Imu baka Shafa mai bane..?
Yana yin gaba Wajen Darduman yace"Ni bai Dameni ba..Taho muyi Sallar..!
Yana gaba tana bayansa ya Tada Salla Sai da sukayi isha"in suka idar kana Sukayi Sallar Raka"a Hudu na Godiya ga Allah bayan sun Idar Imran ya Daga Hannu yayi ta addu"a Duka Rabin addu"ansa na Allah ya Jikansu Anni ne har Sai da ya kusa kara saka Inteeesar kuka,Sannan ya Rufe da addu"an zaman lafiya a tsakaninsu.
Sanda suka Shafa addu"an ya juyo yana kallonta Wayarsa yadan Danna yana so yaga Lokaci 10 ta wuce na Dare yana kallonta yace"Kina jin yunwa..?
Kai ta girgirzamai alamun A"a ajiyar rai ya sauke yana fadin"Kinsan me..?ni fa imran na Dabam ne shiyasa ko Irin kazan nan da ake siyoma amare bansani ba Sagir ne ya san irin abubuwanan ni Shirme na Daukesu yace a gayamiki zai kawo miki..!
Kanta na kasa tace"Bakomai..Ni na yafe..!
Imran kallonta kawai yake yi yana jin wani Salama kafin yace"Gobe zaku Fara Jarabawa ko..?
Ta gyadamai kai kafin ya cigaba da Fadin"Nima gobe zani wajen aiki Karfe nawa ne sai na Fara ijiyeki kafin na wuce..!
Tana kallonsa tace"8:00am na Safe ne..!
Kansa ya gyada kafin ya Mike yana Fadin"Is ok..Ki kwanta Kiyi Barci and Don"t Stress ur self kice zaki karatu kin ji ko..?nasan ai baki da wasa Insha Allahu komai zai zo da sauki..!
Gyadamai kai Tayi tana Mikewa Idonta yayi Raurai ita kadai Zata kwana.!?
Bata samu bakin mgana ba Har ya Fice Lokaci Daya yana Fadin"Kiyi addu"a...!
Daga haka ya jawomata Kofar ya Nufi Dakinsa yana Sauke Numfashi.
Shifa bai iya kwana da Mutum a Daki ba Ko Namji ne ballatana Mace baisan ta ina zai fara ba..!
Bama haka ba ai in taga yanayin kwanciyarsa sai ta Rainasa.
Inteesar kuwa haka ta kwanta a Darare tana jin Tsoro ba batajin Motsin kowa ko agida Watarana Ita da Umma Take kwana,yau dai taji kewa sosai haka ta Dungule ita kadai Tana Jin Tsoro gata a sabon Wajen da bata Saba ba ita kadai Saboda gajiyan Biki Da suka sha yasa Barci ya kwasheta bata sani ba barci mai nauyi kamar yadda ya sace Imran yana Tsaka da Duba wani aikin da zai bama Manager Mr Sulaiman gobe.
*Shakira..*
3/28/22, 18:35 - Ummi Tandama😇: *GMB2🅿�25*
*Wannan Littafin na kudi ne don Allah kada ki karanta in har kinsan baki biya ba N300 ne kachal kan wannan acct din 0552179550 Gtb ku sani ku kara Sani Mace mai aji mallakan komai nata nakeyi bata jiran abun Sata 09069067488*