Sashe 107
Gidanmu Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read
Sagir ne ya kalli Yusuf yana Fadin"Ya Yusuf inaga fa sai mun Dannesa mun sakamai kayan nan zai saka su..!
Ya yusuf yace"Naga alama..Imu tashi ka saka kayan nan kafin mu danne ka mu Maka Sintir mu shiryaka..!
Bai ko kallesu ba yana Daga Zaunen yace"Ni ba kayan da zan saka..Kayan Jikina sun isheni..Kuma infact ma ni manyn kaya ba Kayan sawa na bane zan iya kirga sakasu ma da nayi a Duniya..!
Yafada Cikin Dakuna Fuska yanajin an gama Kashe Rayuwarsa wlh.
Ya yusuf yace"zaka sa ko kuwa sai mun Danneka..,,?
Kallon irin lallene ma yayi musu kafin ya Tabe baki yace,"Uban Daya Fasa..!
Zaro ido sukayi dukkansu suna kallon Imran din wanda ya kara Hade ransa Sanye yake cikin Shigar riga da wando 3Quater,duka bakake ya gyara Gashin kansa Daadan nasa ya kara Fitowa tas dashi ahaka zai je Daurin auran domin ya gama Tsarinsa bamai sakashi Sauyawa.
Ya yusuf ya kada kai yana Fadin"Bari na Kira Abba na gayamai kace Uban da ya fasa..!
Yafada yana Fito da wayarsa ya Farra Dannawa Imran na jin haka ya Mike Cikin kunkuni yana Wani Dakuna Fuska yana Fadin"Tsakani ga Allah an Takuramin..An Takuramin an gama dani ni dai an cuceni Wlh..,!
Haka yake fada kamar yayi kuka Dukkansu dariyansu suka kanne Yusuf yace"Abba ya gode..Tunda ya Cuceka Imu..!
Yana Daukan kayan yace"Ni ban ce ba..kuma afita abani waje ko agabanku zan Tube na saka kayan masu gadi..?
Yafada Cikin bacin rai da Takaichi Dariya suka saka Imran ya Saka Kafa ya Shuru Sagir Yana Fadin"Munafuki..Shidai gefe ya matsa yana Dariya Yusuf yajasa suka fice suka Rufomai kofa abakin kofan suka Tsaya suna gadinsa sanin Halinsa zai iya Fitowa ya kara gaba.
Sun bashi Minti Talatin suka koma Dakin Wow mssha Allah haka suka Hada Baki wajen fada.
Sagir ya Kalli Imran da yayi wani irin kyau cikin mayan kayan,Ya yusuf ya azamai Hula zanna Bukar Dake hannunsa,mai zanen bakin zaren aikin Dake jikin shaddan yana Fadin"Rufe wannan Tozom gashin naka..Kada ango ya zama abun nunawa..!
Imran ya yamutssa Fuska yana Fadin"Asan Mutum dai asan cinikinsa Shine Rayuwa ba Karya da munafunci ba..Ni ban damu ba ko Duniya zata nunani am Remain Who i am..!
Ba su tankasa ba sanin yana neman Hanya ne,Sagir kuwa Hoto kawai yake Daukan Imran yana Fadin"Da kasan yadda manya kaya ke maka kyau da daga yau baka kara saka kananun kaya ba..,!
Wata uwar Harara Imran ya Aunamai yasa ya kama bakinsa yana Dariya suna cikin haka sai ga su Sadam sun shigo da Sa"id da Basheer suna ganin Imran suka Fara ihu suna yaba kyansa Suka Firfito da wayoyinsu suna ta Hotuna dashi,Suma kowanne yaci kayansa sabi duk da abun ba Shiri ammh sun shirya ba Laifi.
Duk Hoton da akayi Imran bai saki Fuska ba Sa"id ne ya Daki Kafadansa yana Fadin"Haba Angon Sajida Smile..!
Daya fadi haka Sai da Imran yaji kamar ya yarfamai mari Saboda sunan Daya ambata daga saman lebensa yace"Har Abada bazn taba zaman angonta ba ko na zama na yan a wanni ne a suna..!
Dakyar yadan saki ransa aka gama Hotunan kamar wani Rakumi da akala haka Sagir da ya yusuf suka Riko Hannunsa zuwa Falo,Sai da wayar sagir yaji ana kira ne kana ya sakesa Mama ce ke kira Domin Umma ta Kirata ta shaida mata komai tace ace ma Imran tanamai murna.
Su Aneesa da su Abida kefadin ga Ango ya Fito Inna Maimunatu ta Fito tana Guda,Gudan Daya Fadar ma da Mutane guda uku gaba na Farko Inteesar dake kwance cikin Daki na Biyu Mami Asma"u na uku Sajida dake Dakin Daada Inna Bintalo ta gama Shirya ita da ya"yanta Hamdiya ta mata kwaliya Saukakkiya suka Dauko Cikin kayan data zo dashi wani less suka sakamata bayan sun azamata Daurin Zahra Buhari sai gashi ta Fito duka Daada ta bada Umarnin hakan.
Inteesar na jin haka ta sauko Daga kan gado ta Leko Falo karaf kuwa ta Hangosa duka Mazan dake falon shi Zatinsa na musamman ne Manyan kayan Dake jikinsa sun kara Bayyana kyakyawan Zatinsa da Haibasan yayimata kyau din da bai taba mata ba.
Idanuwa shima yake Wulgawa Yana nemanta bai ganta ba kamar ance ya Kalli Kofar dakin suka hada ido wanda da Sauri tayi baya batasan ya ganta ba Wani Dum yaji acikin Ransa yana jinsa kamar bashi ba.
Daada har Falon ta Fito bakinta yaki Rufuwa Dafasa tayi tana Fadin"Allah yayi maka albrka Imrana kamar yadda Ka Bi Umarnina Allah ya baka y"yan da zasu bika kaima!
Su yusuf ne suka amsa da Ameen banda Imran da acikin Ransa yace"Ba Ameen ba kar allah ya bani da'n da zan Tursasamai yin abu yayi ba don son ransa ba..kuma ki daina Saurin jin Dadi Bacin rai zai gauraye wannan Dariyar taki.keba Uwata ba kin Rikitomin bala"i cikin Rayuwata..,!
Yana Tunanin yana wani Dakuna Fuska Daidai Lokacin da Mami Asma"u ta Fito suka Hada ido kallon kallon suke ma juna ganin yadda duk ta ZAbge ne tayi wani wuri wuri yasa Imran yaji Dadi harda Dan Taune lebensa na kasa kafin ya Daga mata Babban yatsanshi yayi kasa dashi alamun kin Fado.
Takaichi da bakinciki suka kamata bata iya yin komai ba Har suka Tarkasa suka fice Daga Falon,Sagir da Yusuf na Rike dashi kamar zai gudu.
*Shakira...*
3/22/22, 23:14 - Ummi Tandama😇: *GMB2🅿�7*
*Wannan Littafin na kudi ne don Allah kada ki karanta in har kinsan baki biya ba N300 ne kachal kan wannan acct din 0552179550 Gtb ku sani ku kara Sani Mace mai aji mallakan komai nata nakeyi bata jiran abun Sata 09069067488*
Ya yusuf yace"Naga alama..Imu tashi ka saka kayan nan kafin mu danne ka mu Maka Sintir mu shiryaka..!
Bai ko kallesu ba yana Daga Zaunen yace"Ni ba kayan da zan saka..Kayan Jikina sun isheni..Kuma infact ma ni manyn kaya ba Kayan sawa na bane zan iya kirga sakasu ma da nayi a Duniya..!
Yafada Cikin Dakuna Fuska yanajin an gama Kashe Rayuwarsa wlh.
Ya yusuf yace"zaka sa ko kuwa sai mun Danneka..,,?
Kallon irin lallene ma yayi musu kafin ya Tabe baki yace,"Uban Daya Fasa..!
Zaro ido sukayi dukkansu suna kallon Imran din wanda ya kara Hade ransa Sanye yake cikin Shigar riga da wando 3Quater,duka bakake ya gyara Gashin kansa Daadan nasa ya kara Fitowa tas dashi ahaka zai je Daurin auran domin ya gama Tsarinsa bamai sakashi Sauyawa.
Ya yusuf ya kada kai yana Fadin"Bari na Kira Abba na gayamai kace Uban da ya fasa..!
Yafada yana Fito da wayarsa ya Farra Dannawa Imran na jin haka ya Mike Cikin kunkuni yana Wani Dakuna Fuska yana Fadin"Tsakani ga Allah an Takuramin..An Takuramin an gama dani ni dai an cuceni Wlh..,!
Haka yake fada kamar yayi kuka Dukkansu dariyansu suka kanne Yusuf yace"Abba ya gode..Tunda ya Cuceka Imu..!
Yana Daukan kayan yace"Ni ban ce ba..kuma afita abani waje ko agabanku zan Tube na saka kayan masu gadi..?
Yafada Cikin bacin rai da Takaichi Dariya suka saka Imran ya Saka Kafa ya Shuru Sagir Yana Fadin"Munafuki..Shidai gefe ya matsa yana Dariya Yusuf yajasa suka fice suka Rufomai kofa abakin kofan suka Tsaya suna gadinsa sanin Halinsa zai iya Fitowa ya kara gaba.
Sun bashi Minti Talatin suka koma Dakin Wow mssha Allah haka suka Hada Baki wajen fada.
Sagir ya Kalli Imran da yayi wani irin kyau cikin mayan kayan,Ya yusuf ya azamai Hula zanna Bukar Dake hannunsa,mai zanen bakin zaren aikin Dake jikin shaddan yana Fadin"Rufe wannan Tozom gashin naka..Kada ango ya zama abun nunawa..!
Imran ya yamutssa Fuska yana Fadin"Asan Mutum dai asan cinikinsa Shine Rayuwa ba Karya da munafunci ba..Ni ban damu ba ko Duniya zata nunani am Remain Who i am..!
Ba su tankasa ba sanin yana neman Hanya ne,Sagir kuwa Hoto kawai yake Daukan Imran yana Fadin"Da kasan yadda manya kaya ke maka kyau da daga yau baka kara saka kananun kaya ba..,!
Wata uwar Harara Imran ya Aunamai yasa ya kama bakinsa yana Dariya suna cikin haka sai ga su Sadam sun shigo da Sa"id da Basheer suna ganin Imran suka Fara ihu suna yaba kyansa Suka Firfito da wayoyinsu suna ta Hotuna dashi,Suma kowanne yaci kayansa sabi duk da abun ba Shiri ammh sun shirya ba Laifi.
Duk Hoton da akayi Imran bai saki Fuska ba Sa"id ne ya Daki Kafadansa yana Fadin"Haba Angon Sajida Smile..!
Daya fadi haka Sai da Imran yaji kamar ya yarfamai mari Saboda sunan Daya ambata daga saman lebensa yace"Har Abada bazn taba zaman angonta ba ko na zama na yan a wanni ne a suna..!
Dakyar yadan saki ransa aka gama Hotunan kamar wani Rakumi da akala haka Sagir da ya yusuf suka Riko Hannunsa zuwa Falo,Sai da wayar sagir yaji ana kira ne kana ya sakesa Mama ce ke kira Domin Umma ta Kirata ta shaida mata komai tace ace ma Imran tanamai murna.
Su Aneesa da su Abida kefadin ga Ango ya Fito Inna Maimunatu ta Fito tana Guda,Gudan Daya Fadar ma da Mutane guda uku gaba na Farko Inteesar dake kwance cikin Daki na Biyu Mami Asma"u na uku Sajida dake Dakin Daada Inna Bintalo ta gama Shirya ita da ya"yanta Hamdiya ta mata kwaliya Saukakkiya suka Dauko Cikin kayan data zo dashi wani less suka sakamata bayan sun azamata Daurin Zahra Buhari sai gashi ta Fito duka Daada ta bada Umarnin hakan.
Inteesar na jin haka ta sauko Daga kan gado ta Leko Falo karaf kuwa ta Hangosa duka Mazan dake falon shi Zatinsa na musamman ne Manyan kayan Dake jikinsa sun kara Bayyana kyakyawan Zatinsa da Haibasan yayimata kyau din da bai taba mata ba.
Idanuwa shima yake Wulgawa Yana nemanta bai ganta ba kamar ance ya Kalli Kofar dakin suka hada ido wanda da Sauri tayi baya batasan ya ganta ba Wani Dum yaji acikin Ransa yana jinsa kamar bashi ba.
Daada har Falon ta Fito bakinta yaki Rufuwa Dafasa tayi tana Fadin"Allah yayi maka albrka Imrana kamar yadda Ka Bi Umarnina Allah ya baka y"yan da zasu bika kaima!
Su yusuf ne suka amsa da Ameen banda Imran da acikin Ransa yace"Ba Ameen ba kar allah ya bani da'n da zan Tursasamai yin abu yayi ba don son ransa ba..kuma ki daina Saurin jin Dadi Bacin rai zai gauraye wannan Dariyar taki.keba Uwata ba kin Rikitomin bala"i cikin Rayuwata..,!
Yana Tunanin yana wani Dakuna Fuska Daidai Lokacin da Mami Asma"u ta Fito suka Hada ido kallon kallon suke ma juna ganin yadda duk ta ZAbge ne tayi wani wuri wuri yasa Imran yaji Dadi harda Dan Taune lebensa na kasa kafin ya Daga mata Babban yatsanshi yayi kasa dashi alamun kin Fado.
Takaichi da bakinciki suka kamata bata iya yin komai ba Har suka Tarkasa suka fice Daga Falon,Sagir da Yusuf na Rike dashi kamar zai gudu.
*Shakira...*
3/22/22, 23:14 - Ummi Tandama😇: *GMB2🅿�7*
*Wannan Littafin na kudi ne don Allah kada ki karanta in har kinsan baki biya ba N300 ne kachal kan wannan acct din 0552179550 Gtb ku sani ku kara Sani Mace mai aji mallakan komai nata nakeyi bata jiran abun Sata 09069067488*