Sashe 110
Gidanmu Part 1 Complete Hausa Novel · about 4 min read
"Kina ina ne..? Ki fito na ganki..!
Ya tura mata Ya koma ya Coge yana Jiranta,Inteesar kuwa Ta idar da Sallar kenan tana zaune kan Sallaya taji Shigowr sako Ta zata Khamis ne yasa batabi takai ba sai da mike Daga Kan Sallaya ta karisa bakin gado ta Zauna ta Dauki wayar kana taga sunan Imran har jikinta na rawa wajen Budewa abunda tagani ne ya Kara bata mata rai Baki ta Tura kamar Yana ganinta afili tace"Ina ruwanka dani..Kaje kaga matarka..!
Haka tafada Har sai da Munari Dake Zaune ta waigo tana kallonta ganin haka yasa Inteesar din ta Mike ta koma chan kusa da Tiolet ta turama Imran Sako.
"Ina daki ban ji dadi.."
Daman jiran sakonta yake yi yasa Yana Shigowa ya Duba Shuru yayi yana wani Tunani Jikinsa yayi sanyi bata da lafiya Har yanzu..!?
Haka ya Tambayi kansa da Sauri ya Tura mata sako.
"Ki fito naga yanayin jikin naki yanzu..Bana son gaddama do as i say malama..!
Ya tura mata Dataga sakonsa Sai da tayi yar dariya Imran bazai taba Sauyama ba.
Tura baki tayi kamar yana kallonta ta Turamai.
"Kana ina ne..?
Kamar yana jiranta ya Turomata.
"Ina Waje..ina jiranki..!
Ganin sakon sa yasa ta Dauki Mayafinta ta yafa Munari ta kalleta Tana Fadin"Ina zaki Kuma?
Tana yamutsa Fuska tace"Nan waje zani yanzu zan dawo..!
Hafsah da Munari suka kalli juna kafin su tafa suna fadin"In tayi wari zamu ji..!
Kallonsu tayi taja karamin Tsaki ta Fice,suka Bita da kallo suna Dariya su azaton su da Khamis suke mgana ta Messages kuma Wajensa Zataje shiyasa suke mata Dariyan sunsan komai.
Bata bi ta kansu ba ta Fice Taso ba wanda zai ga Fitarta sai dai duka suna Zaune acikin Falon Har dasu Abba Baffa Kabiru ne baya nan yana Dakin Da Mami Ta Sauka Sajida kuma tana Dakin Daada.
Wajen Daddy da Abba ta nufa ta Rankwafa ta gaida su,suka amsa mata Cikib Fara"a Abba ya Dafa kanta yana saka mata albarka Duk Khamis na Lura da ita Tun Fitowarta Mikewa Tayu tace Abba da Daddy bari ta zo yanzu zata dawo basu damu ba sanin ina Zata ba ta fice Daga Falon zuwa Haraban gidan.
Tafara Waige waigen Neman Imran kenan Khamis yasha gabanta da Sauri Har yana neman gugan Jikinta da Sauri Taja baya tana Binsa da kallo mai kama da Harara Cikin sanyinta tace"Lafiya?
Lamgwabe kai yayi yana Fadin"Kinsan ai me ya kawo ni wajen ki ko..? Look inteesar na gaji da Horan da kike min na Tabbata ke ba yarinya bace kinsan Abunda nake nufi kada mu bama junanmu Wahala..I love u Tun Ranar dana Fara ganinki sonki yana bani Wahala kuma da aure nake sonki ina so ki bani Dama mu Fahimci juna kafin iyayanmu suji mganar Daga Baya Plz.!
Ya karishe Fada yana narka mata wani irin kallo na Kauna Taso ta Yi mai Tsaki ne sai kuma ta fasa Tsuke bakinta tayi kafin tace"Ni ba yanzu zan yi Aure ba am sorry Karatu nake yi..!
Tana gama Fadin haka ta juya Zata wuce Caraf ya saka Hannunsa ya Damki Hannunta Wajen ta Waigo da Sauri gyalenta ya Zame daga saman kanta zuwa Kafadanta Gashin kanta ya bayyana wanda ke Tsife sai dai ta Nannadeshi Cikin band dinta
Juyowar da zatayi suka Hada Ido Hudu da Imran Dake Tsaye ta gefen Khamis Hannayensa goge a kirjinsa Zuciyarsa tana wani bugawa Tun Lokacin da Inteesar ta Fito ya ganta ya taka zuwa Wajenta ne sai ga Khamis yana bayansa Duk abunda ya Fada a kunnensa Bai taba jin Bakinciki ba irin na yau da Khamis yace wai yana son Inteesar yana kokarin Controling din bacin Ransa ne yaga ta juya shi kuma ya Riko mata Hannu gyalenta ya Zame gashin kanta ya Bayyana Agaban Wani katon Namijin yana kallon Hannunta Daya Rike ga kuma Mayatacen kallon Dayake Bin Inteesar dashi Kamar Zai Lasheta Tuni Imran yaji kirjinsa na Harbawa Jijiyoyin kansa sun mike Idanuwansa sun Rufe radadi ya cika Ransa na ganin wani rike da hannun Inteesar kuma yana kallon surar jikinta.
*Shakira..*
3/22/22, 23:14 - Ummi Tandama😇: *GMB2🅿�8*
*Wannan Littafin na kudi ne don Allah kada ki karanta in har kinsan baki biya ba N300 ne kachal kan wannan acct din 0552179550 Gtb ku sani ku kara Sani Mace mai aji mallakan komai nata nakeyi bata jiran abun Sata 09069067488*
Ya tura mata Ya koma ya Coge yana Jiranta,Inteesar kuwa Ta idar da Sallar kenan tana zaune kan Sallaya taji Shigowr sako Ta zata Khamis ne yasa batabi takai ba sai da mike Daga Kan Sallaya ta karisa bakin gado ta Zauna ta Dauki wayar kana taga sunan Imran har jikinta na rawa wajen Budewa abunda tagani ne ya Kara bata mata rai Baki ta Tura kamar Yana ganinta afili tace"Ina ruwanka dani..Kaje kaga matarka..!
Haka tafada Har sai da Munari Dake Zaune ta waigo tana kallonta ganin haka yasa Inteesar din ta Mike ta koma chan kusa da Tiolet ta turama Imran Sako.
"Ina daki ban ji dadi.."
Daman jiran sakonta yake yi yasa Yana Shigowa ya Duba Shuru yayi yana wani Tunani Jikinsa yayi sanyi bata da lafiya Har yanzu..!?
Haka ya Tambayi kansa da Sauri ya Tura mata sako.
"Ki fito naga yanayin jikin naki yanzu..Bana son gaddama do as i say malama..!
Ya tura mata Dataga sakonsa Sai da tayi yar dariya Imran bazai taba Sauyama ba.
Tura baki tayi kamar yana kallonta ta Turamai.
"Kana ina ne..?
Kamar yana jiranta ya Turomata.
"Ina Waje..ina jiranki..!
Ganin sakon sa yasa ta Dauki Mayafinta ta yafa Munari ta kalleta Tana Fadin"Ina zaki Kuma?
Tana yamutsa Fuska tace"Nan waje zani yanzu zan dawo..!
Hafsah da Munari suka kalli juna kafin su tafa suna fadin"In tayi wari zamu ji..!
Kallonsu tayi taja karamin Tsaki ta Fice,suka Bita da kallo suna Dariya su azaton su da Khamis suke mgana ta Messages kuma Wajensa Zataje shiyasa suke mata Dariyan sunsan komai.
Bata bi ta kansu ba ta Fice Taso ba wanda zai ga Fitarta sai dai duka suna Zaune acikin Falon Har dasu Abba Baffa Kabiru ne baya nan yana Dakin Da Mami Ta Sauka Sajida kuma tana Dakin Daada.
Wajen Daddy da Abba ta nufa ta Rankwafa ta gaida su,suka amsa mata Cikib Fara"a Abba ya Dafa kanta yana saka mata albarka Duk Khamis na Lura da ita Tun Fitowarta Mikewa Tayu tace Abba da Daddy bari ta zo yanzu zata dawo basu damu ba sanin ina Zata ba ta fice Daga Falon zuwa Haraban gidan.
Tafara Waige waigen Neman Imran kenan Khamis yasha gabanta da Sauri Har yana neman gugan Jikinta da Sauri Taja baya tana Binsa da kallo mai kama da Harara Cikin sanyinta tace"Lafiya?
Lamgwabe kai yayi yana Fadin"Kinsan ai me ya kawo ni wajen ki ko..? Look inteesar na gaji da Horan da kike min na Tabbata ke ba yarinya bace kinsan Abunda nake nufi kada mu bama junanmu Wahala..I love u Tun Ranar dana Fara ganinki sonki yana bani Wahala kuma da aure nake sonki ina so ki bani Dama mu Fahimci juna kafin iyayanmu suji mganar Daga Baya Plz.!
Ya karishe Fada yana narka mata wani irin kallo na Kauna Taso ta Yi mai Tsaki ne sai kuma ta fasa Tsuke bakinta tayi kafin tace"Ni ba yanzu zan yi Aure ba am sorry Karatu nake yi..!
Tana gama Fadin haka ta juya Zata wuce Caraf ya saka Hannunsa ya Damki Hannunta Wajen ta Waigo da Sauri gyalenta ya Zame daga saman kanta zuwa Kafadanta Gashin kanta ya bayyana wanda ke Tsife sai dai ta Nannadeshi Cikin band dinta
Juyowar da zatayi suka Hada Ido Hudu da Imran Dake Tsaye ta gefen Khamis Hannayensa goge a kirjinsa Zuciyarsa tana wani bugawa Tun Lokacin da Inteesar ta Fito ya ganta ya taka zuwa Wajenta ne sai ga Khamis yana bayansa Duk abunda ya Fada a kunnensa Bai taba jin Bakinciki ba irin na yau da Khamis yace wai yana son Inteesar yana kokarin Controling din bacin Ransa ne yaga ta juya shi kuma ya Riko mata Hannu gyalenta ya Zame gashin kanta ya Bayyana Agaban Wani katon Namijin yana kallon Hannunta Daya Rike ga kuma Mayatacen kallon Dayake Bin Inteesar dashi Kamar Zai Lasheta Tuni Imran yaji kirjinsa na Harbawa Jijiyoyin kansa sun mike Idanuwansa sun Rufe radadi ya cika Ransa na ganin wani rike da hannun Inteesar kuma yana kallon surar jikinta.
*Shakira..*
3/22/22, 23:14 - Ummi Tandama😇: *GMB2🅿�8*
*Wannan Littafin na kudi ne don Allah kada ki karanta in har kinsan baki biya ba N300 ne kachal kan wannan acct din 0552179550 Gtb ku sani ku kara Sani Mace mai aji mallakan komai nata nakeyi bata jiran abun Sata 09069067488*