Sashe 10
Gidanmu Part 1 Complete Hausa Novel · about 2 min read
Sagir yace'Mama nayi Tunanin a gyara Dakin nan sai ta zauna aciki.' yafada yana nuna wani Dakin da ke kusa da dakim mama inda take saka Tarkacenta.
Mama tace"A"a duka duka nawa Inteesar take da zan raba wajen zama da ita..Tare zamu zauna da ita adakina ga gadona ta rika kwanciyarta ni kuma sai na kwanta a katifa ba Shikenan ba.."
Sagir ya Bude baki zai yi mgana kenan yaji Imran na Fadin"Mama sai an juma ni zan wuce..,!
Ashe Tun dazu yana Tsaye ba zai ce yana jinsu ba Sanin Halinsa ba komai yake bama muhimmanci ba abunda ma ya Shafesa bai cika Bashi Damuwa haka ba
Mama ta rakaahi da Saka albarka da Sakon gaisuwa wajen Abba Sagir ya saka Takalmi yabi bayansa yana Fadin"bari na rakasa Mama..!
Yana Fita yaga Imran har ya mika Hanya Dayake da kafarsa yau ya Fito bai Dauko mashin ba Da Gudu ya Cimmai yana Fadin"Kaifa baka da kirki..Sai ka Tafi ba Sallama..,!
Imran na takunsa na Sassarfa Duka Hannuwansa na Cikin Aljihu bai ce ma Sagir kala ba suna dai ta Tafiyansu Sagir ne yace"Yanzu da Daddare zamu je gidan Baba Manun kenan..?
Bai tankamai ba sai da suka iso Get din gidansu kana Imran yaja ya Tsaya yana Fadin"Karfe 8:00pm bayan an Fito Sallar Isha"i ka Fito kofar gida bana son ka batamin lokaci..!
Daga haka kawai ya Kwankwasa Get din gidan nasu Iro megadi Da Daman yasan ko waye yazo ya Budemai karamar Kofar ya Shige shi kuma ya leko yana gaida Sagir din Daya amsamai Lokaci Daya ya juya ya Fara Tafiya yana Fadi a Fili"Imran akwai iko..kamar jinin Sarauta wannan inda Dan wani Sarki ne da anga Iko..!
Bai koma gida ba Shima Shago ya Shiga yana Duba aikin Daya bar musu yau akwai masu karban Dinki da yawa da yayi ma alkawari,Ransa ya baci ganin basu ci karfin aikim ba Dayake Sagir ya sanu manya mata ke kawomai Dinki kuma akaci Sa"a ya iya Harda Dinkin Maza Shiyasa nan da nan Shagonsa ya Daukaka Har ya mallaki yaransa na kansa ganin haka yasa bai jira su ba Ballatana yaji Hakurin da suke bashi ya Haye keke ya Fara Rage wasu ayyukan Haka yake bai da Girman kai sam yana da Zuciya da Neman na kansa ko Domin Mahifiyarsa a koda yaushe yana so yayi ma Imran mgana kan yazo ya koyi Dinki zai Ragemai wani abun Tunda babu Abunda yake yi komai Yusuf ne ke Gudanar dashi.
*Shakira...*
3/22/22, 23:03 - Ummi Tandama😇: *GIDANMU..!*
_(Our House)_
*Wattpad:Jamilaumar351*
*Mallakar:Janaftyâ¤ï¸*
*DEDICATED TO:*
*Aisha alto(Sisinah)*
*Chubado muhammad(Uwar dakina)*
*Yahanasu Soupnass(Qawalli1)*
*Kausar salis(My jika)*
*Rahma Ladingo(Dota)*
*🅿�5*
*Da daddare*
Mama tace"A"a duka duka nawa Inteesar take da zan raba wajen zama da ita..Tare zamu zauna da ita adakina ga gadona ta rika kwanciyarta ni kuma sai na kwanta a katifa ba Shikenan ba.."
Sagir ya Bude baki zai yi mgana kenan yaji Imran na Fadin"Mama sai an juma ni zan wuce..,!
Ashe Tun dazu yana Tsaye ba zai ce yana jinsu ba Sanin Halinsa ba komai yake bama muhimmanci ba abunda ma ya Shafesa bai cika Bashi Damuwa haka ba
Mama ta rakaahi da Saka albarka da Sakon gaisuwa wajen Abba Sagir ya saka Takalmi yabi bayansa yana Fadin"bari na rakasa Mama..!
Yana Fita yaga Imran har ya mika Hanya Dayake da kafarsa yau ya Fito bai Dauko mashin ba Da Gudu ya Cimmai yana Fadin"Kaifa baka da kirki..Sai ka Tafi ba Sallama..,!
Imran na takunsa na Sassarfa Duka Hannuwansa na Cikin Aljihu bai ce ma Sagir kala ba suna dai ta Tafiyansu Sagir ne yace"Yanzu da Daddare zamu je gidan Baba Manun kenan..?
Bai tankamai ba sai da suka iso Get din gidansu kana Imran yaja ya Tsaya yana Fadin"Karfe 8:00pm bayan an Fito Sallar Isha"i ka Fito kofar gida bana son ka batamin lokaci..!
Daga haka kawai ya Kwankwasa Get din gidan nasu Iro megadi Da Daman yasan ko waye yazo ya Budemai karamar Kofar ya Shige shi kuma ya leko yana gaida Sagir din Daya amsamai Lokaci Daya ya juya ya Fara Tafiya yana Fadi a Fili"Imran akwai iko..kamar jinin Sarauta wannan inda Dan wani Sarki ne da anga Iko..!
Bai koma gida ba Shima Shago ya Shiga yana Duba aikin Daya bar musu yau akwai masu karban Dinki da yawa da yayi ma alkawari,Ransa ya baci ganin basu ci karfin aikim ba Dayake Sagir ya sanu manya mata ke kawomai Dinki kuma akaci Sa"a ya iya Harda Dinkin Maza Shiyasa nan da nan Shagonsa ya Daukaka Har ya mallaki yaransa na kansa ganin haka yasa bai jira su ba Ballatana yaji Hakurin da suke bashi ya Haye keke ya Fara Rage wasu ayyukan Haka yake bai da Girman kai sam yana da Zuciya da Neman na kansa ko Domin Mahifiyarsa a koda yaushe yana so yayi ma Imran mgana kan yazo ya koyi Dinki zai Ragemai wani abun Tunda babu Abunda yake yi komai Yusuf ne ke Gudanar dashi.
*Shakira...*
3/22/22, 23:03 - Ummi Tandama😇: *GIDANMU..!*
_(Our House)_
*Wattpad:Jamilaumar351*
*Mallakar:Janaftyâ¤ï¸*
*DEDICATED TO:*
*Aisha alto(Sisinah)*
*Chubado muhammad(Uwar dakina)*
*Yahanasu Soupnass(Qawalli1)*
*Kausar salis(My jika)*
*Rahma Ladingo(Dota)*
*🅿�5*
*Da daddare*