Sashe 122
Gidanmu Part 1 Complete Hausa Novel · about 4 min read
Wajen Abba ya karisa ya dan Rankwafa ya gaisheshi Abba ya amsa Cikin Sakin Fuska yana Fadin'Bakon Daada..badai har an fito ba..?
Imran na Shafa keyarsa yace"Na fito Abba..!
Abba yace"To haka zaka tafi baka ci komai ba..?
Imran ya Girgiza kansa yana Fadin"A"a Abba bana cin wani abu in zan yi doguwar Tafiya..!
Abba ya jinjina kai kafin ya kallesa yana Fadin"To kana da kudi a Hannunka ne..,?
Imran yadan yi Mirmishi kafin yace"Kada ka damu Abba..!
Abba yace"Dole na Damu mana..Zaka gane gidan kuwa..?kadai kula da kanka kaji ko in baka gane ba ka kirani!
Imran da ya Murmusa sai da kyakyawan Fararan Hakoransa suka Bayyana ya Mike yana Fadin"Abba am not a Boy fa..?Nasan abunda nake yi..Zan kiraka da Zarar na isa Dukku ku gaisa da Daada..!
Abba yace"Shikenan Allah ya kaika Lafiya Daman mun yi mgana da ita da Safe bam ma gayamata zaka zo ba..Nasan Zataji Dadin ganinka..!
Kai Imran ya Kada bai yi mgana ba suka kara yin Sallama da Abba ya Fice bayan ya Fadaamai Sagir zai kaisa Tasha da mashin dinsa Zai bar mai Mashin din a wajensa har ya Dawo Abba yace hakan yayi nan ya fice Abba da Safiya suka bisa da Faten isa Lafiya.
Yana Fitowa ya Hau mashinsa ya Fice Daga Gidan Iro megadi ya bisa da Allah ya Kiyaye Daman sunyi Waya da Sagir Tun jiya da Daddare,kuma da Safan nan sun yi mgana yana Kofar gida yana Jiransa,yana zuwa Sagir ya Karbi Tukin Mashin din Imran ya Dawo baya ya zauna suka tafi Tasha koda da sukaje Motar Gombe suka Tarar ta kusa cika Sai Imran yace bari ya Hauta in yaje Gombe sai ya Hau Mota ta karisa dashi Dukku.
Akwai kudi a Hannunsa Sauran kudinsa Bankinsa ya Ciresu Saboda Tafiyar nan,20k ya Cire ya bar 10k agida Saboda akwai abunda zai yi dasu in ya dawo 10k ya Sako a Aljihu Saboda Tafiyar nan
Kafin Motan ta karisa cika suka Tsaya nan Gaban Motan suna Mgana Sagir ya kallesa yana Fadin"To ita Inteesar din tasan zaka tafi Dukku Saboda ita..?
Imran ya bata rai Cikin bayyanar Bacin Ransa yana Fadin"Ita Datake Fushi Dani..!.
Sagir ya kallesa cikin Mamaki kafin yace"Fushi to me kayi mata..?
Imran ya mele baki ya fara bama Sagir Labarin abunda ya Faru ya Karishe da Fadin"Kaji fa wai yarinyar nan ni zata Rubuto ma wai khamis Mijinta..?ni fa ta rainani yarinyar nan Naji dama sanda take fadin haka tana kusa dani na Daki bakinta sai yayi Jini nan gaba zatasan me zata rika gayamin Tunda ni ba sa"an wasanta bane..!
Yafada Cikin bayyana jin Haushinsa Sagir kuwa Dariya ta kamashi Har da Dukawa Imran ya Bisa da kallon Takaichi yana fadin"Kai fa Banza ne..!
Sagir ya Dago Daga Dariyan Dayake yi yana Fadin"Ban ga Laifinta bafa..wayace kace Sajida Amaryarka..? Ashe ba Dade ai kuma ta baka amsarka Daidai da mganarka..Wow..wannan Salom Soyayyar taku ta fara Burgeni kuna son juna ammh Dukkan ku baku sani ba,Inteesar Tana sonka Shiyasa take Kishin Sajida kamar yadda kake Kishin Khamis..!
Yafada yana kara Sakin Dariya kallonsa Imran yake Cikin Nazarin mganarsa Cikin mamaki yace"Itama Tana Sona..?
Sagir ya gyada kai yana Fadin"Am Very Sure..Itama Tana sonka kamar yadda kake sonta..!
Shuru Imran yayi bai yi mgana ba yana Jujjya mganar Sagir Cikin Dakuna Fuska yace"Ni ai ba sonta nake yi ba!
Sagir ya kallesa yana Dariya yace"Allah ko..?
Imran ya Hararesa yana Fadin"Kai wai a ina kasan Soyayya ma haka Daka ke fadin cewa ina sonta tana sona da karfin Gwiwanka ko ka taba Soyayya ne ban sani ba.,?
Sagir yace"Ni ba irin ka bace..ina shiga Social media ina Hulda da abokai ina Karance karance nasan abubuwa da yawa kan soyayyah ammh ni ban Taba soyayyah ba sai dai irin na yarinta..!
Imran ya saki karamin Tsaki yana Fadin"Shirme kenan..Ni ko na yarinta ma ban yi ba..!
Sagir zai yi mgana kenan akace Mota ta Cika a Hado kudin Mota Dole ya Dakata Imran ya bada Kudim Mota ya Shiga Gidan gaba Key din mashin din Daman yana Hannun Sagir nan yace ma ya riketa a wajensa Har ya Dawo Sagir bai bar tashan ba,Sai da Motar su Imran tatashi Kana ya bar Wajen Cikin kewar Imran din.
Sai da suka Dauki Hanya kana ya Lalubo Wayarsa ya Danna ma Inteesar Kira ammh bata Dauka ba Koda baya son nuna Damuwarsa Dole Damuwar ta bayyana Sako ya Tura mata.
"Zan yi doguwar Tafiya ba Allah ya Kiyaye Hanya..?
Haka ya Tura mata bai saka Ran Zata bshi amsa ba san sai ga Sakonta daman Lokacin Daya Kira suna Lecture ne.
"Allah ya kiyaye Hanya..'
Daga haka bata kara ba,Sai da ya Murmusa daya ga Sakonta ganinsa kawai yayi yana Rubuta mata.
"I miss u....!
Ya tura mata bai kuma damu daman Data bashi amsa ba kamar yadda itama Data gani kamar yana gabanta ta Turamai baki tana fadin"Ba wani nam..Kai da zakaje wajen Wata..!
Ranta kuna yake in ta tuna haka sai dai bata isa ta kankare kalmar Sajida matar Imran bane.
Imran na Shafa keyarsa yace"Na fito Abba..!
Abba yace"To haka zaka tafi baka ci komai ba..?
Imran ya Girgiza kansa yana Fadin"A"a Abba bana cin wani abu in zan yi doguwar Tafiya..!
Abba ya jinjina kai kafin ya kallesa yana Fadin"To kana da kudi a Hannunka ne..,?
Imran yadan yi Mirmishi kafin yace"Kada ka damu Abba..!
Abba yace"Dole na Damu mana..Zaka gane gidan kuwa..?kadai kula da kanka kaji ko in baka gane ba ka kirani!
Imran da ya Murmusa sai da kyakyawan Fararan Hakoransa suka Bayyana ya Mike yana Fadin"Abba am not a Boy fa..?Nasan abunda nake yi..Zan kiraka da Zarar na isa Dukku ku gaisa da Daada..!
Abba yace"Shikenan Allah ya kaika Lafiya Daman mun yi mgana da ita da Safe bam ma gayamata zaka zo ba..Nasan Zataji Dadin ganinka..!
Kai Imran ya Kada bai yi mgana ba suka kara yin Sallama da Abba ya Fice bayan ya Fadaamai Sagir zai kaisa Tasha da mashin dinsa Zai bar mai Mashin din a wajensa har ya Dawo Abba yace hakan yayi nan ya fice Abba da Safiya suka bisa da Faten isa Lafiya.
Yana Fitowa ya Hau mashinsa ya Fice Daga Gidan Iro megadi ya bisa da Allah ya Kiyaye Daman sunyi Waya da Sagir Tun jiya da Daddare,kuma da Safan nan sun yi mgana yana Kofar gida yana Jiransa,yana zuwa Sagir ya Karbi Tukin Mashin din Imran ya Dawo baya ya zauna suka tafi Tasha koda da sukaje Motar Gombe suka Tarar ta kusa cika Sai Imran yace bari ya Hauta in yaje Gombe sai ya Hau Mota ta karisa dashi Dukku.
Akwai kudi a Hannunsa Sauran kudinsa Bankinsa ya Ciresu Saboda Tafiyar nan,20k ya Cire ya bar 10k agida Saboda akwai abunda zai yi dasu in ya dawo 10k ya Sako a Aljihu Saboda Tafiyar nan
Kafin Motan ta karisa cika suka Tsaya nan Gaban Motan suna Mgana Sagir ya kallesa yana Fadin"To ita Inteesar din tasan zaka tafi Dukku Saboda ita..?
Imran ya bata rai Cikin bayyanar Bacin Ransa yana Fadin"Ita Datake Fushi Dani..!.
Sagir ya kallesa cikin Mamaki kafin yace"Fushi to me kayi mata..?
Imran ya mele baki ya fara bama Sagir Labarin abunda ya Faru ya Karishe da Fadin"Kaji fa wai yarinyar nan ni zata Rubuto ma wai khamis Mijinta..?ni fa ta rainani yarinyar nan Naji dama sanda take fadin haka tana kusa dani na Daki bakinta sai yayi Jini nan gaba zatasan me zata rika gayamin Tunda ni ba sa"an wasanta bane..!
Yafada Cikin bayyana jin Haushinsa Sagir kuwa Dariya ta kamashi Har da Dukawa Imran ya Bisa da kallon Takaichi yana fadin"Kai fa Banza ne..!
Sagir ya Dago Daga Dariyan Dayake yi yana Fadin"Ban ga Laifinta bafa..wayace kace Sajida Amaryarka..? Ashe ba Dade ai kuma ta baka amsarka Daidai da mganarka..Wow..wannan Salom Soyayyar taku ta fara Burgeni kuna son juna ammh Dukkan ku baku sani ba,Inteesar Tana sonka Shiyasa take Kishin Sajida kamar yadda kake Kishin Khamis..!
Yafada yana kara Sakin Dariya kallonsa Imran yake Cikin Nazarin mganarsa Cikin mamaki yace"Itama Tana Sona..?
Sagir ya gyada kai yana Fadin"Am Very Sure..Itama Tana sonka kamar yadda kake sonta..!
Shuru Imran yayi bai yi mgana ba yana Jujjya mganar Sagir Cikin Dakuna Fuska yace"Ni ai ba sonta nake yi ba!
Sagir ya kallesa yana Dariya yace"Allah ko..?
Imran ya Hararesa yana Fadin"Kai wai a ina kasan Soyayya ma haka Daka ke fadin cewa ina sonta tana sona da karfin Gwiwanka ko ka taba Soyayya ne ban sani ba.,?
Sagir yace"Ni ba irin ka bace..ina shiga Social media ina Hulda da abokai ina Karance karance nasan abubuwa da yawa kan soyayyah ammh ni ban Taba soyayyah ba sai dai irin na yarinta..!
Imran ya saki karamin Tsaki yana Fadin"Shirme kenan..Ni ko na yarinta ma ban yi ba..!
Sagir zai yi mgana kenan akace Mota ta Cika a Hado kudin Mota Dole ya Dakata Imran ya bada Kudim Mota ya Shiga Gidan gaba Key din mashin din Daman yana Hannun Sagir nan yace ma ya riketa a wajensa Har ya Dawo Sagir bai bar tashan ba,Sai da Motar su Imran tatashi Kana ya bar Wajen Cikin kewar Imran din.
Sai da suka Dauki Hanya kana ya Lalubo Wayarsa ya Danna ma Inteesar Kira ammh bata Dauka ba Koda baya son nuna Damuwarsa Dole Damuwar ta bayyana Sako ya Tura mata.
"Zan yi doguwar Tafiya ba Allah ya Kiyaye Hanya..?
Haka ya Tura mata bai saka Ran Zata bshi amsa ba san sai ga Sakonta daman Lokacin Daya Kira suna Lecture ne.
"Allah ya kiyaye Hanya..'
Daga haka bata kara ba,Sai da ya Murmusa daya ga Sakonta ganinsa kawai yayi yana Rubuta mata.
"I miss u....!
Ya tura mata bai kuma damu daman Data bashi amsa ba kamar yadda itama Data gani kamar yana gabanta ta Turamai baki tana fadin"Ba wani nam..Kai da zakaje wajen Wata..!
Ranta kuna yake in ta tuna haka sai dai bata isa ta kankare kalmar Sajida matar Imran bane.