Sashe 20
Gidanmu Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read
"Asalin sunanta *MARYAM MUSTAPHA HAMISU DUKKU* ne Saboda taci sunan Mahaifiyar Babanta Daada yasa ake kiranta da INTEESAR.
Alhaji Mustpaha Hamisu Dukku Haifaffan garin Dukku ne na Jahar Gombe,ya kasance d'a na uku a jerin ya"yan Daada Maryam da Mahaifinsu Alkalin Kotun Musulunci Alhaji Hamisu Dukku.
Hajiya Maryam(Daada) Haifaffiyar garin Dukku ce ta uwa Data Uba Bafullatanan Dukku Ta gaba da Baya,Auran Zumunci ne tsakaninta da Megidanta marigayi Alkali Hamisu Dukku,Domin alokacin Makoci Tamkar Dan"uwa yake wajen makocinsa iyayen Daada da iyayen Hamisu Dukku sun yi Zaman makota shekaru masu yawa wanda Sanadin haka yasa suka Zama Tamkar yan"uwa wannan Dalilin ne yasa suka Hada auran ya"yansu Wato Maryam(Daada) da Alkali Hamisu Dukku.
Maryam(Daada) bata yi Zurfi a Karatun Boko ba iyakarta Sencondary Alokacin ma agidan Mijinta Alkali Hamisu Dukku Tayi Candy,Tayi aure da kananan Shekarunta,Saboda Tana da Shekara Goma sha Shida ne alokacin.
Alkali Hamisu Dukku,yayi karatun Zamani Dana Boko ya tafi Jami"ar Abu dake Zaria inda ya karanci Shari"a Low,Bayanan yayi Degree dinsa na Farko sai ya Dora bayan haka ya Hallaci Courses masu yawa akan Abunda ya Shafi karatunsa agidansu Shi kadai ne yayi karatun Boko mai Zurfi Duk da basu da yawa shi ne kuma Babba.
Yayi aiki a mtsayinsa na Cikakken Lauya ya taka mataki mataki na Rayuwa sun Fara zama da Daada a garin Dukku agidan iyayensa inda ya gada Tunda Lokacin Allah yayi ma Mahafinssa Rasuwa kafin ya samu aiki a babbar katun Jahar Gombe ya mallaki gida da Motar Hawa ya Dauki matarsa suka koma Chan da Zama..
Sun koma ba Dadewa Daada ta samu Ciki,kuma yana bata Wahala sosai Dalilin dayasa Alkali yasa aka nema mata yar aiki kenan Allah ya Hadasu zama da Baba Asabe Tun tana da Danyen Shekarunta Ita take Taimakon Maryam(Daada)da abubuwan Cikin gida,Alkali Hamisu Dukku da Matarsa Maryam(Daada) suka Rike Asabe Tamkar wata jininsu ko nace Yar"uwansu.zuwa Lokacin duka sun rasa iyayensu saidai yan"uwa da abokan arzuka.
Kabir shine Babban Dansu sai Abubakar,sai Mustpaha sai Fatima (Bintalo) sai auta Maimunatu,azuwa Lokacin da daya Tara ya"yansa Biyar ya samu Dukkan Cigaban Rayuwa,Asalin Komawarsu Dukku samun Alkalin alkalai na Babban Kotun musulunci Dake Dukku ne yasa yayi Ginin Zamani ya Tattaro Duka iyalansa suka Dawo nan da Zama Dindin Daman shi Alkali Hamisu yana da Kishim kansa yafi Sha"awar Zama a Kauyensu Fiye da Ko"ina To itama Maryam(Daada) domin duk inda zasu je basu da kamar Dukku.
Alkali Hamisu Dukku bai bar Gidan Duniya ba sai da ya kwafa ya"yansa suka samu Wadattacen ilimin Zamani Dana Boko,Kabir Shine ya gado sa shi ya karanci Harkan Shariya,Abubakar kuma ya kasance Malamin makaranta ne kowa yasan Burinsa Tun yana karami Shiyasa Alkali Hamisu yake mai Lakabi da MALAMI..!
Bai kuma bar gidan Duniya ba sai da ya aurar da duka ya"yansa Daga matan har mazan
Bintalo Tana aure anan cikin garin Gombe,Tana auran wani ma"ikacin Fire service na Jahar Gombe kuma agidansa tacigaba da karatunta ayanzu haka Lacture ce itama anan Jami"ar Gombe Yayanta Uku Dayake bata cika yawan Haihuwa ba saboda Karatunta,Siyama da Hamida sai Hauwa"u Duka matane kuma Suna Gijajen mazajensu sunyi aure suma sun Haiyayyafa.
Sai Maimunatu Tana chan Garin Bauchin yakubu Tana auran wani Soja ne,Ita tana da ya"ya sun kai bakwai,Manyan ya"yanta itama mata ne sai Mazan Sa"id da sadam.
Sai kabir wanda ke Zaune a chan Birnin Tarayyah Abuja Yana mtsayin Cikakkem Lauyan gwannati ne,yana da mata Daya Asma"u wacce ta kasance Diyar Masu kudi ce Diya ce ga Alkalin akalai na kasa gabadaya,Sun hadu ne a wani Course Dayaje karanta a Washington,Itama taje Dukkansu Lauyoyi ne suka Fara Soyayah har takai su ga aure duk da Mtsayinta da Nasabarta Barrister Asma"u taga Barrister Kabir Hamisu Dukku kuma tayi na'am Dashi Mahaifinta bai hanata abunda take so ba Tunda su yan Boko ne abunda duk kake so Shi zakayi.
Dagashi har matarsa Lauyoyi ne masu Zaman kansa,Tsarin Gidansu tsarin Gidan yan Boko ne gaba da Baya Gabadaya Haka suka Tsara Rayuwarsu Shiyasa ko a tsarin Haihuwa ya"yansu Uku ne Biyu mata daya Namiji Babba ne Namiji mai suna Hamisu wanda yaci sunan Marigayi Alkali Hamisu Dukku suna Kiransa Khamis,Yana Chan Anambra inda yake aiki a mtsayin Sojan Ruwa Navy.
Sai kannensa Guda Biyu Sajida da Umaima wadanda Tazara ne mai Nisa a tsakaninsu dashi..Hakama Tsakanin Sajida da Umaima akwai Tazaran shekaru kamar Hudu haka.
Sai Abubakar wanda Shima yayi aure kuma shima yana da ya"ya,
Sai Lokaci Daya aka Nemehi aka Rasa Shi da iyalansa Wadanda suke a Rayuwa a lagos,Tunda Shi Abubakar din Malamin Philosopy ne a University of Lagos achan baya kafin wata kaddara ta Gitta musu wacce Tayi Sanadiyar Faruwar duk abunda ya Faru.
sai Mustapah wanda ya kasance Dan kasuwa ne,kasuwanci ya karanta Domin Shine Burinsa,yana kasuwancin sai da kayan Mota,sai kuma yana Kiwo Harda gidan gona gareshi achan kaduna matarsa Salaha itama yar kaduna ce a Badarawa,Ita yar Talakawa ne ba masu Hali ba Inno da Mallam Babba,wanda yake sana"ar sai da Hatsi,su Biyar ne agidansu Yaya bala ne Babba,sai Yaya Salisu,sai yaya Amina sai Salaha(Umma)kenan sai karamin kaninsu Mudanssir.
Auran Soyayya sukayi Tsakanin Shi da Salaha Allah ya Hada auransu yana Zaune anan garin kaduna anguwan Sarki inda ya Gina katon gida,Allah ya sakama Kasuwancinsa albarka Shima din za"a sakasa Cikin Jerin masu Dashi.
Ya"yansa Biyu ne rak aduniya Basheer shine Babba wanda Bayan Haihuwarsa har sun Fidda rai da Haihuwa bayan Shekara Goma kana suka samu Haihuwan Inteesar wacce taci sunan Daada Maryam.
Alhaji Mustpaha Hamisu Dukku Haifaffan garin Dukku ne na Jahar Gombe,ya kasance d'a na uku a jerin ya"yan Daada Maryam da Mahaifinsu Alkalin Kotun Musulunci Alhaji Hamisu Dukku.
Hajiya Maryam(Daada) Haifaffiyar garin Dukku ce ta uwa Data Uba Bafullatanan Dukku Ta gaba da Baya,Auran Zumunci ne tsakaninta da Megidanta marigayi Alkali Hamisu Dukku,Domin alokacin Makoci Tamkar Dan"uwa yake wajen makocinsa iyayen Daada da iyayen Hamisu Dukku sun yi Zaman makota shekaru masu yawa wanda Sanadin haka yasa suka Zama Tamkar yan"uwa wannan Dalilin ne yasa suka Hada auran ya"yansu Wato Maryam(Daada) da Alkali Hamisu Dukku.
Maryam(Daada) bata yi Zurfi a Karatun Boko ba iyakarta Sencondary Alokacin ma agidan Mijinta Alkali Hamisu Dukku Tayi Candy,Tayi aure da kananan Shekarunta,Saboda Tana da Shekara Goma sha Shida ne alokacin.
Alkali Hamisu Dukku,yayi karatun Zamani Dana Boko ya tafi Jami"ar Abu dake Zaria inda ya karanci Shari"a Low,Bayanan yayi Degree dinsa na Farko sai ya Dora bayan haka ya Hallaci Courses masu yawa akan Abunda ya Shafi karatunsa agidansu Shi kadai ne yayi karatun Boko mai Zurfi Duk da basu da yawa shi ne kuma Babba.
Yayi aiki a mtsayinsa na Cikakken Lauya ya taka mataki mataki na Rayuwa sun Fara zama da Daada a garin Dukku agidan iyayensa inda ya gada Tunda Lokacin Allah yayi ma Mahafinssa Rasuwa kafin ya samu aiki a babbar katun Jahar Gombe ya mallaki gida da Motar Hawa ya Dauki matarsa suka koma Chan da Zama..
Sun koma ba Dadewa Daada ta samu Ciki,kuma yana bata Wahala sosai Dalilin dayasa Alkali yasa aka nema mata yar aiki kenan Allah ya Hadasu zama da Baba Asabe Tun tana da Danyen Shekarunta Ita take Taimakon Maryam(Daada)da abubuwan Cikin gida,Alkali Hamisu Dukku da Matarsa Maryam(Daada) suka Rike Asabe Tamkar wata jininsu ko nace Yar"uwansu.zuwa Lokacin duka sun rasa iyayensu saidai yan"uwa da abokan arzuka.
Kabir shine Babban Dansu sai Abubakar,sai Mustpaha sai Fatima (Bintalo) sai auta Maimunatu,azuwa Lokacin da daya Tara ya"yansa Biyar ya samu Dukkan Cigaban Rayuwa,Asalin Komawarsu Dukku samun Alkalin alkalai na Babban Kotun musulunci Dake Dukku ne yasa yayi Ginin Zamani ya Tattaro Duka iyalansa suka Dawo nan da Zama Dindin Daman shi Alkali Hamisu yana da Kishim kansa yafi Sha"awar Zama a Kauyensu Fiye da Ko"ina To itama Maryam(Daada) domin duk inda zasu je basu da kamar Dukku.
Alkali Hamisu Dukku bai bar Gidan Duniya ba sai da ya kwafa ya"yansa suka samu Wadattacen ilimin Zamani Dana Boko,Kabir Shine ya gado sa shi ya karanci Harkan Shariya,Abubakar kuma ya kasance Malamin makaranta ne kowa yasan Burinsa Tun yana karami Shiyasa Alkali Hamisu yake mai Lakabi da MALAMI..!
Bai kuma bar gidan Duniya ba sai da ya aurar da duka ya"yansa Daga matan har mazan
Bintalo Tana aure anan cikin garin Gombe,Tana auran wani ma"ikacin Fire service na Jahar Gombe kuma agidansa tacigaba da karatunta ayanzu haka Lacture ce itama anan Jami"ar Gombe Yayanta Uku Dayake bata cika yawan Haihuwa ba saboda Karatunta,Siyama da Hamida sai Hauwa"u Duka matane kuma Suna Gijajen mazajensu sunyi aure suma sun Haiyayyafa.
Sai Maimunatu Tana chan Garin Bauchin yakubu Tana auran wani Soja ne,Ita tana da ya"ya sun kai bakwai,Manyan ya"yanta itama mata ne sai Mazan Sa"id da sadam.
Sai kabir wanda ke Zaune a chan Birnin Tarayyah Abuja Yana mtsayin Cikakkem Lauyan gwannati ne,yana da mata Daya Asma"u wacce ta kasance Diyar Masu kudi ce Diya ce ga Alkalin akalai na kasa gabadaya,Sun hadu ne a wani Course Dayaje karanta a Washington,Itama taje Dukkansu Lauyoyi ne suka Fara Soyayah har takai su ga aure duk da Mtsayinta da Nasabarta Barrister Asma"u taga Barrister Kabir Hamisu Dukku kuma tayi na'am Dashi Mahaifinta bai hanata abunda take so ba Tunda su yan Boko ne abunda duk kake so Shi zakayi.
Dagashi har matarsa Lauyoyi ne masu Zaman kansa,Tsarin Gidansu tsarin Gidan yan Boko ne gaba da Baya Gabadaya Haka suka Tsara Rayuwarsu Shiyasa ko a tsarin Haihuwa ya"yansu Uku ne Biyu mata daya Namiji Babba ne Namiji mai suna Hamisu wanda yaci sunan Marigayi Alkali Hamisu Dukku suna Kiransa Khamis,Yana Chan Anambra inda yake aiki a mtsayin Sojan Ruwa Navy.
Sai kannensa Guda Biyu Sajida da Umaima wadanda Tazara ne mai Nisa a tsakaninsu dashi..Hakama Tsakanin Sajida da Umaima akwai Tazaran shekaru kamar Hudu haka.
Sai Abubakar wanda Shima yayi aure kuma shima yana da ya"ya,
Sai Lokaci Daya aka Nemehi aka Rasa Shi da iyalansa Wadanda suke a Rayuwa a lagos,Tunda Shi Abubakar din Malamin Philosopy ne a University of Lagos achan baya kafin wata kaddara ta Gitta musu wacce Tayi Sanadiyar Faruwar duk abunda ya Faru.
sai Mustapah wanda ya kasance Dan kasuwa ne,kasuwanci ya karanta Domin Shine Burinsa,yana kasuwancin sai da kayan Mota,sai kuma yana Kiwo Harda gidan gona gareshi achan kaduna matarsa Salaha itama yar kaduna ce a Badarawa,Ita yar Talakawa ne ba masu Hali ba Inno da Mallam Babba,wanda yake sana"ar sai da Hatsi,su Biyar ne agidansu Yaya bala ne Babba,sai Yaya Salisu,sai yaya Amina sai Salaha(Umma)kenan sai karamin kaninsu Mudanssir.
Auran Soyayya sukayi Tsakanin Shi da Salaha Allah ya Hada auransu yana Zaune anan garin kaduna anguwan Sarki inda ya Gina katon gida,Allah ya sakama Kasuwancinsa albarka Shima din za"a sakasa Cikin Jerin masu Dashi.
Ya"yansa Biyu ne rak aduniya Basheer shine Babba wanda Bayan Haihuwarsa har sun Fidda rai da Haihuwa bayan Shekara Goma kana suka samu Haihuwan Inteesar wacce taci sunan Daada Maryam.