← Book details Gidanmu Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 67 OF 190

Sashe 67

Gidanmu Part 1 Complete Hausa Novel · about 1 min read

*Shakira..*
3/22/22, 23:06 - Ummi Tandama😇: *GIDAN MU..!*
_(Our House)_
*Book 1*

*Wattpad:Jamilaumar351*
*Mallakar:Janafty❤️*

*Soyayyar da masoyana ke nuna min kan wannan labarin sai godiya kawai..Domin bani da kalmar da Zan Biyasu da Tarin Alkhairansu zuwa gareni sai dai kalmar Godiya ya Biyo baya Hakika ina ganin duka Sharhinku Sosai nake jin Dadi Nagode kwarai Allah ya bar Zumunci Wannan Shafin kacokam sadaukarwa ne ga Masoyan Oga Imu da Inteen Daddy sunce suna Godiya Khamis ma yace ace muku Hy Sajidan Mami tace nace muku ita fa tagani Tana so🤣*

*🅿�25*
Chapter 67 · 0% Book details