← Book details Gidanmu Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 165 OF 190

Sashe 165

Gidanmu Part 1 Complete Hausa Novel · about 1 min read

Aikuwa Abba shi da kanshi Ya gaji Daman da Ganin Inteeear da Imran suna Raba Dare a Gidansa kullum Ta dawo makaranta Chan take yada Zango shima in ya Dawo aiki yana nan Abba ya Kirasu yace su Zauna gidansu Inteesar kada ta kara Biyowa in sungama Exam ta Koma Gida shima in ya tashi aiki ya wuce Gida Imran ya Dinga Kumburi wai Abba na Koransa Abba yace Eh ya Koresa in yaji Haushi kda ya kara Dawowa
Imran yaji Haushi Tunda ga Ranar yace ma Inteeesar in taje makaranta Ta Rika Dawowa Gida,Inteesar sai Kumburi Take Imran mamaki ya kamasa Lalle yarinyar nan wato saboda ya sakarmata da Farko Tana yadda Tagama Dama shine ta Fara Rainasa ai kuwa yaFita Butunta bama Tunanin Ya Tsaya ya Lallasheta bai da wannan Lokacin.

*Shakira*
3/28/22, 21:16 - Ummi Tandama😇: *GMB2🅿�26*

*Wannan Littafin na kudi ne don Allah kada ki karanta in har kinsan baki biya ba N300 ne kachal kan wannan acct din 0552179550 Gtb ku sani ku kara Sani Mace mai aji mallakan komai nata nakeyi bata jiran abun Sata 09069067488*
Chapter 165 · 0% Book details