Sashe 178
Gidanmu Part 1 Complete Hausa Novel · about 4 min read
Baffa Kabiru ya samu zuwa Anambara Har gidan Khamis inda yake Zaune gidansa Daya mallaka Halak malak,Halin da Baffa yaga Khamis sai ya Dawo Abuja yana kuka da Idanuwansa yana Durama Mami Asma"u Allah ya isa.
Yaje yaga Khamis ya Kazance ya koma Cikin Wata Rayuwa,Shaye shaye ga Shan Giya shi yaci Uban Taba,harda Wiwi yana sha,ga Harkan mata Koda Baffa Kabiru ya isa gidan cikin maye ya iskesa ya Tara Kasumaba Duk yayi kazanta Harda mace ya gani agidan,Baffa Kabiru kuka Shabe Shabe Bai iya kwana agarim ba,Har ya baro garin Khamis baya Cikin Hayyacinsa bai san ma yazo ba tun a Garin ya Daga Waya ya Kira Mami Lokacin Tana Hanya Zata Dawo makaranar su Sajida da aka Kirata Bata da Lafiya har an kwantar da ita a Clinic din makaranta Tayi kuka sosai Data ga Halin da Sajida Take Ciki sai dai Sajidan ta nuna ma Mamin Ulcer ce ke Damunta Saboda Tana Zama da yunwa ba komai ba ta Boyemata yadda Take Tarin jini wani Lokacin Achan makaranta ta wuni sai da Taga Sajida ta koma Hostel Tayi Tayi ta Bita Gida Taki ta Fake da Sun kusa Fara Jarabawa Bata so tayi Loosing abunda bata sani ba Mami Taje ta Duba result din Sajidam sai da taji Tsoro ta kuma Tabbatar ma kamta Sajidan Rabuwanta da Imran ya tabata Gabadaya Tayi kasa sosai G dinta Low,Kowa kuma yasan Sajida da Kokari ammh Yanzu Har an yi mata Warning din Kora Daga Deparmnt Mami Asma'u ta baro makaranta cikin wannan Damuwar Tana Tafe tana Driving Tana kuka Har ta kusa Bugama wani Mota ya leko yana ta Zagimta Dayasan Halin Datake ciki Da bai Tsayama bi ta kanta ba Da yayi mata Uzuri.
Bata kai ga isa gida ba Kiran Baffa Kabiru ya shigo wayarta karo na Farko Bayan Abunda ya Faru Wata Shida Cikin na bakwai.
Da farko ta Zata gizo idonta ke mata Har ta katse bata Dauka ba sai da ya kara Kira kana ta Zabura Tana Dauka Tana Sharan Hawaye sai Fuskarta ta Cika da Alhini da Kuka Data barke da shi bayan jin Abunda Baffa Kabiru yake Fadamata Cikin Kaushin Murya"Asma"u me zan ce miki..?in nace na barki da Allah Kamar nayi miki adalci Gwara na Miki Allah ya Isa Allah ya isa Asma"u ko naji Sanyi a Raina Kin Zama Silar Tsarwata Rayuwar ya"yana da bani da kowa sai su..kin ta aibanta Imran kina Kiransa Mai Shaye Shaye Dan iska To Shi Taba Kadai yake sha D'anki gashi chan yana Kora Giya da Wiwi yana Budema Mata Rayuwarss gabadaya kinga Illah aibata D'an wani da Mugun bakin ki ya kamaki me zaki ce..?Kin Ruguzama Sajida Duka Rayuwarta Kin saka Tayi Sallama da Farincikinta In ban yi miki Allah ya isa ba Me zan ce miki..?
Wlh bazan yafe miki ba Asma"u yadda Kika sani kuka Insha Allahu kema sai kinyi mafiyin nawa..!
Ko Cewarta bai jira ba ya Datse Kiransa yabar Mami da kuka Allah yasa Kafin ta amsa Wayar sai da Ta Faka Motar agefen Hanya da Allah kadai yasan Irin Hadarin da Xata Hada kanta ta Hade da Sitiyarin Motar Tana kuka kukan Wurjajan kamar Mahaukaciya afili Take Fadin"Ai nama Fara Kuka Kabiru..Na Dade ina kuka kai ne baka sani ba..Kaicona Ni Asma"u na Kashe Kaina da kaina na Illata Duka Rayuwar ya"yana ba Auran ba Farincikina ya"yana Innalillahi Wa"inna Ilaihirraju"un haka ta Ke Fada Tana Dafe kanta Datake jin yana Barazanar Fashewa Lokaci Daya Tana gunjin kuka.
Dakyar ta iya Rarrafawa Ta Tada Motar Zuwa gida aharaban gidan Da tasamu ta isa Dakyar bata iya Fitowa Da kanta acikin Mota ba sai dai Fito da ita akayi Jiri Take gani Hajiya Turai ta Firgita da ganin Mamin Aranar sai da Likitansu yazo ya Dubata ya Dauramata Drip tana kwance Tana Fadin"Kaico na..Kaico na ni Asma"u..Ya"yana mijina..!
Haka take ta Fada tana Kuka Hajiya Turai Jikinta ya gama yin Sanyin Ta Fita Taje wajen Justice tace ya Kira Kabiru ya Rokeshi yazo su Daidaita da Asma"u yace bazai Kirasa ya Tursasa ba Sanda yake bama Asma"u baki ai bata Jisa ba Shi ba Ruwansa abunda ta Zabama kanta kenan.
*Shakira...*
3/30/22, 20:57 - Ummi Tandama😇: *GMB2🅿�30*
*Wannan Littafin na kudi ne don Allah kada ki karanta in har kinsan baki biya ba N300 ne kachal kan wannan acct din 0552179550 Gtb ku sani ku kara Sani Mace mai aji mallakan komai nata nakeyi bata jiran abun Sata 09069067488*
Yaje yaga Khamis ya Kazance ya koma Cikin Wata Rayuwa,Shaye shaye ga Shan Giya shi yaci Uban Taba,harda Wiwi yana sha,ga Harkan mata Koda Baffa Kabiru ya isa gidan cikin maye ya iskesa ya Tara Kasumaba Duk yayi kazanta Harda mace ya gani agidan,Baffa Kabiru kuka Shabe Shabe Bai iya kwana agarim ba,Har ya baro garin Khamis baya Cikin Hayyacinsa bai san ma yazo ba tun a Garin ya Daga Waya ya Kira Mami Lokacin Tana Hanya Zata Dawo makaranar su Sajida da aka Kirata Bata da Lafiya har an kwantar da ita a Clinic din makaranta Tayi kuka sosai Data ga Halin da Sajida Take Ciki sai dai Sajidan ta nuna ma Mamin Ulcer ce ke Damunta Saboda Tana Zama da yunwa ba komai ba ta Boyemata yadda Take Tarin jini wani Lokacin Achan makaranta ta wuni sai da Taga Sajida ta koma Hostel Tayi Tayi ta Bita Gida Taki ta Fake da Sun kusa Fara Jarabawa Bata so tayi Loosing abunda bata sani ba Mami Taje ta Duba result din Sajidam sai da taji Tsoro ta kuma Tabbatar ma kamta Sajidan Rabuwanta da Imran ya tabata Gabadaya Tayi kasa sosai G dinta Low,Kowa kuma yasan Sajida da Kokari ammh Yanzu Har an yi mata Warning din Kora Daga Deparmnt Mami Asma'u ta baro makaranta cikin wannan Damuwar Tana Tafe tana Driving Tana kuka Har ta kusa Bugama wani Mota ya leko yana ta Zagimta Dayasan Halin Datake ciki Da bai Tsayama bi ta kanta ba Da yayi mata Uzuri.
Bata kai ga isa gida ba Kiran Baffa Kabiru ya shigo wayarta karo na Farko Bayan Abunda ya Faru Wata Shida Cikin na bakwai.
Da farko ta Zata gizo idonta ke mata Har ta katse bata Dauka ba sai da ya kara Kira kana ta Zabura Tana Dauka Tana Sharan Hawaye sai Fuskarta ta Cika da Alhini da Kuka Data barke da shi bayan jin Abunda Baffa Kabiru yake Fadamata Cikin Kaushin Murya"Asma"u me zan ce miki..?in nace na barki da Allah Kamar nayi miki adalci Gwara na Miki Allah ya Isa Allah ya isa Asma"u ko naji Sanyi a Raina Kin Zama Silar Tsarwata Rayuwar ya"yana da bani da kowa sai su..kin ta aibanta Imran kina Kiransa Mai Shaye Shaye Dan iska To Shi Taba Kadai yake sha D'anki gashi chan yana Kora Giya da Wiwi yana Budema Mata Rayuwarss gabadaya kinga Illah aibata D'an wani da Mugun bakin ki ya kamaki me zaki ce..?Kin Ruguzama Sajida Duka Rayuwarta Kin saka Tayi Sallama da Farincikinta In ban yi miki Allah ya isa ba Me zan ce miki..?
Wlh bazan yafe miki ba Asma"u yadda Kika sani kuka Insha Allahu kema sai kinyi mafiyin nawa..!
Ko Cewarta bai jira ba ya Datse Kiransa yabar Mami da kuka Allah yasa Kafin ta amsa Wayar sai da Ta Faka Motar agefen Hanya da Allah kadai yasan Irin Hadarin da Xata Hada kanta ta Hade da Sitiyarin Motar Tana kuka kukan Wurjajan kamar Mahaukaciya afili Take Fadin"Ai nama Fara Kuka Kabiru..Na Dade ina kuka kai ne baka sani ba..Kaicona Ni Asma"u na Kashe Kaina da kaina na Illata Duka Rayuwar ya"yana ba Auran ba Farincikina ya"yana Innalillahi Wa"inna Ilaihirraju"un haka ta Ke Fada Tana Dafe kanta Datake jin yana Barazanar Fashewa Lokaci Daya Tana gunjin kuka.
Dakyar ta iya Rarrafawa Ta Tada Motar Zuwa gida aharaban gidan Da tasamu ta isa Dakyar bata iya Fitowa Da kanta acikin Mota ba sai dai Fito da ita akayi Jiri Take gani Hajiya Turai ta Firgita da ganin Mamin Aranar sai da Likitansu yazo ya Dubata ya Dauramata Drip tana kwance Tana Fadin"Kaico na..Kaico na ni Asma"u..Ya"yana mijina..!
Haka take ta Fada tana Kuka Hajiya Turai Jikinta ya gama yin Sanyin Ta Fita Taje wajen Justice tace ya Kira Kabiru ya Rokeshi yazo su Daidaita da Asma"u yace bazai Kirasa ya Tursasa ba Sanda yake bama Asma"u baki ai bata Jisa ba Shi ba Ruwansa abunda ta Zabama kanta kenan.
*Shakira...*
3/30/22, 20:57 - Ummi Tandama😇: *GMB2🅿�30*
*Wannan Littafin na kudi ne don Allah kada ki karanta in har kinsan baki biya ba N300 ne kachal kan wannan acct din 0552179550 Gtb ku sani ku kara Sani Mace mai aji mallakan komai nata nakeyi bata jiran abun Sata 09069067488*