Sashe 183
Gidanmu Part 1 Complete Hausa Novel · about 1 min read
Washegari Kafin suwuce sai da suka Biya ta asibiti suka Duba Sajida taji Sauki sosai kamar ba ita ba Gabadaya bakin suka koma saboda ayyuka Khalil kadai suka bari sai gobe zai bi Jirgin Abuja zuwa lagos Khamis kuwa kafin Su Munari su tafi sai da ya Tabbatar da cikin Kwana Daya shima ya kafa nashi Ginin.
Su Daddy sun Rabu kan in An sallami Sajida Daga asibiti zasu hadu a Dukku su Tattauna mganar gagarimin Bikin da zasu gudanar na Yan mata uku Zaratan Samari Uku da Daurin auran Iyayen nasu Mama da Abba..!
*Janafty*
3/31/22, 15:36 - Ummi Tandama😇: *GMB2🅿�31*
*Wannan Littafin na kudi ne don Allah kada ki karanta in har kinsan baki biya ba N300 ne kachal kan wannan acct din 0552179550 Gtb ku sani ku kara Sani Mace mai aji mallakan komai nata nakeyi bata jiran abun Sata 09069067488*
Su Daddy sun Rabu kan in An sallami Sajida Daga asibiti zasu hadu a Dukku su Tattauna mganar gagarimin Bikin da zasu gudanar na Yan mata uku Zaratan Samari Uku da Daurin auran Iyayen nasu Mama da Abba..!
*Janafty*
3/31/22, 15:36 - Ummi Tandama😇: *GMB2🅿�31*
*Wannan Littafin na kudi ne don Allah kada ki karanta in har kinsan baki biya ba N300 ne kachal kan wannan acct din 0552179550 Gtb ku sani ku kara Sani Mace mai aji mallakan komai nata nakeyi bata jiran abun Sata 09069067488*