Sashe 89
Cutarwa Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ummi ta shiga har falo, ta ce wa farida sun dawo, ta amsa mata a yatsune, sai dai fuskar inteesar kawai ta kalla ta san matsala ce ta kawota gida.
Ummi ta koma É—akinta, suka din ga hira ita da noor tana bawa noor labarin mamanta.
Noor ta ce "Kuma ki ka yadda ki ka dawo, wallaahi idan ni ce ba zan dawo ba, amma na san saboda yaya raihan ki ka dawo ko?"
Ummi ta ce "Ban sani ba"
Suka din ga dariya, noor ta ce "In gaya miki, Inteesar mijinta ya É—auki amaryarsa sun tafi umara, shi ne take kuka wai ba a tafi da ita ba"
"To waye ya tambaye ki?"
Noor tayi shiru tana ƙifta idanu.
Haka nan take murna, ta san yau za ta ga raihan, ta rasa dalilin da ya sanya take murna.
Haka nan ta samu kanta da yin shirin haÉ—uwa da shi.
Ta ɗauki kayan tsaraba da ta zo da su, har da su kayan turaren wuta ta kai wa farida, ta karɓe ba tare da godiya ba.
Bayan sallar magariba ummi ta saka rigar atamfa bubu, tana ta fama ta ɗaura ɗankwali, abu ya gagara saboda ba ta saba ba, ƙarshe noor ce ta ɗaura mata da ƙyar, shima gashin ya ƙi rufuwa, sai da ta saka hula sannan aka ɗaura ɗan kwalin.
Ta yafa mayafi, tana ta rufe-rufe tana tunanin anya za ta iya fita a haka? Kiran wayarsa ta gani, ta tashi ta kalli noor ta ce "Anya in fita a haka kuwa?"
"Wallahi kin yi kyau, kin rufe ko ina kuma"
Da ƙyar ummi ta iya fita, tana ta kare jikinta, ta ƙarasa in da yake.
"Oyoyo sweetheart, long time"
Tayi murmushi ta zauna, tana kawar da kanta gefe.
"Congratulations once again, ya ki ka baro mini maman?"
Ummi ta yi murmushi ta ce "Tana lafiya ƙalau"
"Kin bata labarina kuwa?"
Ummi ta ce "Idan na yi mata babu lallai ta gane ma"
Ya ce "Ba ki yi niyya ba dai, zan je da kaina mu gaisa ai"
"Ka gama yajin?"
Yayi murmushi ya ce "Ke ma haka zaki ce?"
Ummi ta ce "To ba yajin ka yi ba, ko kunya ba ka ji ba?" Yayi dariya ya ce "Na samu mafita ai, kin yi kyau sosai da sosai wallahi, Allah ya nuna mana ranar nan lafiya babyna" ummi ta yi shiru tana sunkuyar da kanta.
Kausar ce ta nufo in da suke zaune, dan haka yayi shiru yana kallon ta.
Cikin mamaki take kallon raihan, yanzu wannan ne zai auri ummi? Wannan yaron, amma kuwa tayi asara, ko kuma shi yayi asarar kyakykyawan matashi kamar wannan ya auri ummi. Ta yi maganar a zuciyarta
Cikin gadara ta ce "Ke ki zo maama tana kiranki, wa ki ka barwa yin abincin daren da haryanzu baki ɗora ba," tayi maganar cike da son wulaƙanta ummi a gaban raihan.
Raihan ya ce "Tana magana da mijinta ne, idan kun matsu ku ci, ku dafa, tana buƙatar hutu, tun da yau ta dawo daga tafiya, kuma ina buƙatar yin magana da ita"
Zare ido ummi tayi ta ce "Na shiga uku, raihan"
"Shhh" ya É—ora yatsansa a kan lips É—in sa yana zare mata ido.
Ya sake kallon kausar ya ce "Ki koma ki ce ba za ta yi ba"
Ayshercool
08081012143.
FOLLOW ME ON WATPAD VIA THIS LINK.
https://www.wattpad.com/user/Ayshercool7724?utm_source=android&utm_medium=link&utm_campaign=invitefriends
Masu neman free books É—ina, da free pages duk akwai a kan watpad account É—ina. Irinsu
Abduljalal
Wata kissar sai mata
Wuta a masaƙa
Cutarwa
Ƙanwar maza
Gaba da gabanta
Aƙidata
Ruɗin ƙuruciya
Zaku iya samun paid pages ɗin a Arewabooks @ayshercool7724. Ko ku tuntuɓe ni kai tsaye ta lambar wayata.
08081012143.
And also don't forget to subscribe my YouTube channel via this link.
https://www.youtube.com/@CoolhausaNovels
Ayshercool.
PAID ADVERT!.
Ina uwargida, amare, har ma da ƴan mata masu burin zama gaba gaba, wurin yin amfani da turarruka na kece raini, masu daɗi da ƙamshi.
Mafaka gidan ƙamshi da ke, Ring Rord western bypass kanawa park sun kawo muku
Oll types of Turaran wuta
Sandal
Halut
Irik
Difur
Gab Gab
Kajiji
Habil
Nabak
Humra
Kulakcha
Dilke da kalta
Kayan
Garan jiki
Muna turara
Kaya
Kujerar garan jiki
Kannada
Madarorin turare masu kamshi
Man garan gashi
Indai kamshine kuzo MAFAKA GIDAN KHAMSHI karshene Sai Sai kin zamo abin kwatanche
Ku nememu a wan nan no 08065728702 08025453921
*TALLA!TALLA!TALLA!*
*INA MANYAN MATA, UWARGIDA DA AMARE KAI HAR DA ƳAN MATA MASU SON KECE RAINI, DA SHIGA TA ALFARMA, MUN SHIRYA TSAF DOMIN KUWA MUN TANADAR MUKU LAGOS LACE MANYA DA ƘANANA, DAIDAI ALJIHUNNKU BA TARE DA TSAUWALAWA BA* *HAKAZALIKA INA MASU SON ƘAWATA GIDAJENSU DA HAƊAƊƊUN KAYAN KITCHEN, UNIQUE DA SAI AN KALLA AN SAKE KALLO, MUN TANADAR MUKU HAƊAƊƊUN KAYAN KITCHEN NA ALFARMA NA GIDA DA NA WAJE*.
*BAMU TSAYA IYA NAN BA, DOMIN KUWA MUNA SAYAR HAÆŠAÆŠÆŠUN SUPPLEMENT NA GYARAN JIKI, MAYAR DA TSOHUWA YARINYA, GYARAN JIKI DOMIN DAUWWAMAR DA HASKEN TAURARUWARKU A WURIN MAZAJEN KU, TARE DA KECE RAINI A CIKIN SA'ANINKU*
*MUN SHIRYA TSAF DOMIN SHARE MUKU HAWAYNKU, DOMIN ƘARIN BAYANI, KU TUNTUÆE MU A KAN LAMBAR WAYARMU 08166117985, SAYEN NA GARI MAYAR DA KUÆŠI GIDA*
BRIGHT PENS A SHIRYE MUKE, WURIN KARÆAR TALLACE TALLACENKU CIKIN FARASHI MAI SAUƘI.
*CUTARWA*
*BRIGHT PENS*
(FREE BATCH)
*MIKIYA WRITER'S ASSOCIATION*
35
MASU BUƘATA DAGA FARKO WANDA BA SA WATPAD, KU YI FOLLOWING CHANNEL ƊINA, ZAKU SAMU DAGA FARKO IN SHA ALLAH.
Follow the COOL HAUSA CHANNEL channel on WhatsApp: https://whatsapp.com/channel/0029VaPywxs8kyyIhWtuvh3g
Follow this link, to join my what's app channel, domin samun sabbi da tsofaffin litattafaina, tare da tattaunawa a kan abubuwan da suka shafi rayuwa na yau da gobe.
FOLLOW AND SHARE
AYSHERCOOL
08081012143
MASU BUƘATA DAGA FARKO WANDA BA SA WATPAD, KU YI FOLLOWING CHANNEL ƊINA, ZAKU SAMU DAGA FARKO IN SHA ALLAH.
Follow the COOL HAUSA CHANNEL channel on WhatsApp: https://whatsapp.com/channel/0029VaPywxs8kyyIhWtuvh3g
Follow this link, to join my what's app channel, domin samun sabbi da tsofaffin litattafaina, tare da tattaunawa a kan abubuwan da suka shafi rayuwa na yau da gobe
35
Galala kausar ta buÉ—e baki tana kallon raihan.
"Ko ba ki ji me na ce ba ne?" Yayi maganar yana kallon kausar.
Ta kalli ummi, ta ce "eh lallai, zaki shigo zaki haÉ—u da maama"
Raihan ya ce "Idan ta shigo kar ku bar ta da rai" kausar ta juya fuuu ta tafi.
A rikice ummi ta ce "Raihan, meyasa zaka yi haka? Ka san me zaka jan yo mini ne?"
Ya ƙare mata kallo ya ce "Idan kin koma gidan, ki tsaya ki zuba musu ido su illata ki, ummi ba fa kowanne lokaci ne haƙuri yake maka amfani ba, meyasa da ba a ce sai kin yi girkin ba sai da na zo? Dole ki rage wannan shirun naki, kuma ki shirya tsaf, domin akwai ƙalubale a zaman da zamu yi, zaki fuskanci challenge daban-daban dole ki din ga ƙoƙartawa, a yanzu dai duk abu ba zaki daku ba, dan haka kar ki bari wani abu ya baki tsoro, idan ma dukkan ne ki rama, ki daina zama ana cin kashi a kanki, tun da kin kusa bar musu gidan"
Ummi ta yi shiru tana nazarin matsalar da raihan ya jefa ta a ciki.
Ya basar ya ce "Baki bani labarin Maiduguri ba, ya ki ka ga garin, ya kuma ki ka ji da ki ga mama?"
Duk da a tashin hankali take, sai da ta yi murmushi, ta É—an saki jiki, ta bashi labarin yadda ta ga garin, da abubuwan da suka faru.
Har ta fara mantawa da matsalar da raihan ya jefata a ciki.
Da zai tafi ya zura hannu a aljihunsa, ya ajiye mata kuɗi, ya ce "Na san ba zaki rasa buƙatunki ba, sannan ranar monday zamu je banki a buɗe miki account, zan saka miki kuɗin kayan lefenki a ciki"
Ta kalli tudun kuÉ—in da É—an yawa, ta ce "Ka bar kuÉ—in nan mana, hidima ce a gabanka sosai"
Ya girgiza kai ya ce "Kar ki damu, ai ba wani kyautar kuɗi nake yi miki ba, kina buƙatar kuɗi kuma na san ba tambayata za ki yi ba, abu na gaba kuma shi ne, saura ki shiga cikin gidan nan, su yi miki magana ki zauna kina kuka, ina da cid na kin sani, idan ki ka bari noor ta ce mini kin zauna kin yi kuka, ni da ke ne, ki kula mini da kan ki amaryata" Ummi ta yi zuru da ido tana tunanin irin tashin hankalin da zata iya fuskanta.
Kausar kuwa jiki na tsuma ta je ta sanar wa farida abun da raihan ya ce, babu kunya a gaban ƴaƴanta ta kuza ashar ta miƙe tsaye jikinta yana tsuma.
"Wai wani É—an iska ne ma wanda za ta aura É—in? Wani matsiyacine ne, bari in je in ga É—an gidan uban waye na ci mutuncin sa daga shi har ita".
Kausar ta tare ta ta ce "Wallahi wani É—an yaro ne, dan dai yana da jiki ne, amma wallahi ba ki ganshi ba"
"A'a bari na ƙarasa na je na ga wani shegen ne, ita ma ba ta isa ba balle shi"
Kausar ta ce "A'a maama, ba mutuncinki bane ba ba girmanki bane, ai kin fi ƙarfin haka, dan Allah kar ki je, ki jira ta shigo ki ci ubanta"
Noor ta ƙyalƙale da dariya, har da tuntsurawa, ta ce "Hmm wallahi maama baki san yaya raihan ba, ba fa matsiyaci bane da ki ka faɗa, ranar da aka kawo kuɗin auren anty ummi, kin ga motar babansu kuwa?"
"Rufe mini baki kan na zo na tatsile ki, munafuka kamar na saka da ke" noor ta tura baki tare da yin shiru.
Sai da ummi ta nufo shigowa cikin gida, ƙirjinta ya tsananta bugawa, wani irin tsoro ya shige ta, ta din ga tunanin yaya za ta yi.
Ganin har ta shiga ɗakinta babu wanda ya ganta, ya sanya ta rufe ƙofarta ta ciki, tana fargabar abun da hakan ka iya haifarwa.
Farida na zaune na jiran shigowar ummi, dan ta san dole za ta shigo ta ce za ta yi girkin, dan haka ta yi niyyar wulaƙanta ummi, sai dai shiru babu ummi babu dalilinta.
Ummi ta koma É—akinta, suka din ga hira ita da noor tana bawa noor labarin mamanta.
Noor ta ce "Kuma ki ka yadda ki ka dawo, wallaahi idan ni ce ba zan dawo ba, amma na san saboda yaya raihan ki ka dawo ko?"
Ummi ta ce "Ban sani ba"
Suka din ga dariya, noor ta ce "In gaya miki, Inteesar mijinta ya É—auki amaryarsa sun tafi umara, shi ne take kuka wai ba a tafi da ita ba"
"To waye ya tambaye ki?"
Noor tayi shiru tana ƙifta idanu.
Haka nan take murna, ta san yau za ta ga raihan, ta rasa dalilin da ya sanya take murna.
Haka nan ta samu kanta da yin shirin haÉ—uwa da shi.
Ta ɗauki kayan tsaraba da ta zo da su, har da su kayan turaren wuta ta kai wa farida, ta karɓe ba tare da godiya ba.
Bayan sallar magariba ummi ta saka rigar atamfa bubu, tana ta fama ta ɗaura ɗankwali, abu ya gagara saboda ba ta saba ba, ƙarshe noor ce ta ɗaura mata da ƙyar, shima gashin ya ƙi rufuwa, sai da ta saka hula sannan aka ɗaura ɗan kwalin.
Ta yafa mayafi, tana ta rufe-rufe tana tunanin anya za ta iya fita a haka? Kiran wayarsa ta gani, ta tashi ta kalli noor ta ce "Anya in fita a haka kuwa?"
"Wallahi kin yi kyau, kin rufe ko ina kuma"
Da ƙyar ummi ta iya fita, tana ta kare jikinta, ta ƙarasa in da yake.
"Oyoyo sweetheart, long time"
Tayi murmushi ta zauna, tana kawar da kanta gefe.
"Congratulations once again, ya ki ka baro mini maman?"
Ummi ta yi murmushi ta ce "Tana lafiya ƙalau"
"Kin bata labarina kuwa?"
Ummi ta ce "Idan na yi mata babu lallai ta gane ma"
Ya ce "Ba ki yi niyya ba dai, zan je da kaina mu gaisa ai"
"Ka gama yajin?"
Yayi murmushi ya ce "Ke ma haka zaki ce?"
Ummi ta ce "To ba yajin ka yi ba, ko kunya ba ka ji ba?" Yayi dariya ya ce "Na samu mafita ai, kin yi kyau sosai da sosai wallahi, Allah ya nuna mana ranar nan lafiya babyna" ummi ta yi shiru tana sunkuyar da kanta.
Kausar ce ta nufo in da suke zaune, dan haka yayi shiru yana kallon ta.
Cikin mamaki take kallon raihan, yanzu wannan ne zai auri ummi? Wannan yaron, amma kuwa tayi asara, ko kuma shi yayi asarar kyakykyawan matashi kamar wannan ya auri ummi. Ta yi maganar a zuciyarta
Cikin gadara ta ce "Ke ki zo maama tana kiranki, wa ki ka barwa yin abincin daren da haryanzu baki ɗora ba," tayi maganar cike da son wulaƙanta ummi a gaban raihan.
Raihan ya ce "Tana magana da mijinta ne, idan kun matsu ku ci, ku dafa, tana buƙatar hutu, tun da yau ta dawo daga tafiya, kuma ina buƙatar yin magana da ita"
Zare ido ummi tayi ta ce "Na shiga uku, raihan"
"Shhh" ya É—ora yatsansa a kan lips É—in sa yana zare mata ido.
Ya sake kallon kausar ya ce "Ki koma ki ce ba za ta yi ba"
Ayshercool
08081012143.
FOLLOW ME ON WATPAD VIA THIS LINK.
https://www.wattpad.com/user/Ayshercool7724?utm_source=android&utm_medium=link&utm_campaign=invitefriends
Masu neman free books É—ina, da free pages duk akwai a kan watpad account É—ina. Irinsu
Abduljalal
Wata kissar sai mata
Wuta a masaƙa
Cutarwa
Ƙanwar maza
Gaba da gabanta
Aƙidata
Ruɗin ƙuruciya
Zaku iya samun paid pages ɗin a Arewabooks @ayshercool7724. Ko ku tuntuɓe ni kai tsaye ta lambar wayata.
08081012143.
And also don't forget to subscribe my YouTube channel via this link.
https://www.youtube.com/@CoolhausaNovels
Ayshercool.
PAID ADVERT!.
Ina uwargida, amare, har ma da ƴan mata masu burin zama gaba gaba, wurin yin amfani da turarruka na kece raini, masu daɗi da ƙamshi.
Mafaka gidan ƙamshi da ke, Ring Rord western bypass kanawa park sun kawo muku
Oll types of Turaran wuta
Sandal
Halut
Irik
Difur
Gab Gab
Kajiji
Habil
Nabak
Humra
Kulakcha
Dilke da kalta
Kayan
Garan jiki
Muna turara
Kaya
Kujerar garan jiki
Kannada
Madarorin turare masu kamshi
Man garan gashi
Indai kamshine kuzo MAFAKA GIDAN KHAMSHI karshene Sai Sai kin zamo abin kwatanche
Ku nememu a wan nan no 08065728702 08025453921
*TALLA!TALLA!TALLA!*
*INA MANYAN MATA, UWARGIDA DA AMARE KAI HAR DA ƳAN MATA MASU SON KECE RAINI, DA SHIGA TA ALFARMA, MUN SHIRYA TSAF DOMIN KUWA MUN TANADAR MUKU LAGOS LACE MANYA DA ƘANANA, DAIDAI ALJIHUNNKU BA TARE DA TSAUWALAWA BA* *HAKAZALIKA INA MASU SON ƘAWATA GIDAJENSU DA HAƊAƊƊUN KAYAN KITCHEN, UNIQUE DA SAI AN KALLA AN SAKE KALLO, MUN TANADAR MUKU HAƊAƊƊUN KAYAN KITCHEN NA ALFARMA NA GIDA DA NA WAJE*.
*BAMU TSAYA IYA NAN BA, DOMIN KUWA MUNA SAYAR HAÆŠAÆŠÆŠUN SUPPLEMENT NA GYARAN JIKI, MAYAR DA TSOHUWA YARINYA, GYARAN JIKI DOMIN DAUWWAMAR DA HASKEN TAURARUWARKU A WURIN MAZAJEN KU, TARE DA KECE RAINI A CIKIN SA'ANINKU*
*MUN SHIRYA TSAF DOMIN SHARE MUKU HAWAYNKU, DOMIN ƘARIN BAYANI, KU TUNTUÆE MU A KAN LAMBAR WAYARMU 08166117985, SAYEN NA GARI MAYAR DA KUÆŠI GIDA*
BRIGHT PENS A SHIRYE MUKE, WURIN KARÆAR TALLACE TALLACENKU CIKIN FARASHI MAI SAUƘI.
*CUTARWA*
*BRIGHT PENS*
(FREE BATCH)
*MIKIYA WRITER'S ASSOCIATION*
35
MASU BUƘATA DAGA FARKO WANDA BA SA WATPAD, KU YI FOLLOWING CHANNEL ƊINA, ZAKU SAMU DAGA FARKO IN SHA ALLAH.
Follow the COOL HAUSA CHANNEL channel on WhatsApp: https://whatsapp.com/channel/0029VaPywxs8kyyIhWtuvh3g
Follow this link, to join my what's app channel, domin samun sabbi da tsofaffin litattafaina, tare da tattaunawa a kan abubuwan da suka shafi rayuwa na yau da gobe.
FOLLOW AND SHARE
AYSHERCOOL
08081012143
MASU BUƘATA DAGA FARKO WANDA BA SA WATPAD, KU YI FOLLOWING CHANNEL ƊINA, ZAKU SAMU DAGA FARKO IN SHA ALLAH.
Follow the COOL HAUSA CHANNEL channel on WhatsApp: https://whatsapp.com/channel/0029VaPywxs8kyyIhWtuvh3g
Follow this link, to join my what's app channel, domin samun sabbi da tsofaffin litattafaina, tare da tattaunawa a kan abubuwan da suka shafi rayuwa na yau da gobe
35
Galala kausar ta buÉ—e baki tana kallon raihan.
"Ko ba ki ji me na ce ba ne?" Yayi maganar yana kallon kausar.
Ta kalli ummi, ta ce "eh lallai, zaki shigo zaki haÉ—u da maama"
Raihan ya ce "Idan ta shigo kar ku bar ta da rai" kausar ta juya fuuu ta tafi.
A rikice ummi ta ce "Raihan, meyasa zaka yi haka? Ka san me zaka jan yo mini ne?"
Ya ƙare mata kallo ya ce "Idan kin koma gidan, ki tsaya ki zuba musu ido su illata ki, ummi ba fa kowanne lokaci ne haƙuri yake maka amfani ba, meyasa da ba a ce sai kin yi girkin ba sai da na zo? Dole ki rage wannan shirun naki, kuma ki shirya tsaf, domin akwai ƙalubale a zaman da zamu yi, zaki fuskanci challenge daban-daban dole ki din ga ƙoƙartawa, a yanzu dai duk abu ba zaki daku ba, dan haka kar ki bari wani abu ya baki tsoro, idan ma dukkan ne ki rama, ki daina zama ana cin kashi a kanki, tun da kin kusa bar musu gidan"
Ummi ta yi shiru tana nazarin matsalar da raihan ya jefa ta a ciki.
Ya basar ya ce "Baki bani labarin Maiduguri ba, ya ki ka ga garin, ya kuma ki ka ji da ki ga mama?"
Duk da a tashin hankali take, sai da ta yi murmushi, ta É—an saki jiki, ta bashi labarin yadda ta ga garin, da abubuwan da suka faru.
Har ta fara mantawa da matsalar da raihan ya jefata a ciki.
Da zai tafi ya zura hannu a aljihunsa, ya ajiye mata kuɗi, ya ce "Na san ba zaki rasa buƙatunki ba, sannan ranar monday zamu je banki a buɗe miki account, zan saka miki kuɗin kayan lefenki a ciki"
Ta kalli tudun kuÉ—in da É—an yawa, ta ce "Ka bar kuÉ—in nan mana, hidima ce a gabanka sosai"
Ya girgiza kai ya ce "Kar ki damu, ai ba wani kyautar kuɗi nake yi miki ba, kina buƙatar kuɗi kuma na san ba tambayata za ki yi ba, abu na gaba kuma shi ne, saura ki shiga cikin gidan nan, su yi miki magana ki zauna kina kuka, ina da cid na kin sani, idan ki ka bari noor ta ce mini kin zauna kin yi kuka, ni da ke ne, ki kula mini da kan ki amaryata" Ummi ta yi zuru da ido tana tunanin irin tashin hankalin da zata iya fuskanta.
Kausar kuwa jiki na tsuma ta je ta sanar wa farida abun da raihan ya ce, babu kunya a gaban ƴaƴanta ta kuza ashar ta miƙe tsaye jikinta yana tsuma.
"Wai wani É—an iska ne ma wanda za ta aura É—in? Wani matsiyacine ne, bari in je in ga É—an gidan uban waye na ci mutuncin sa daga shi har ita".
Kausar ta tare ta ta ce "Wallahi wani É—an yaro ne, dan dai yana da jiki ne, amma wallahi ba ki ganshi ba"
"A'a bari na ƙarasa na je na ga wani shegen ne, ita ma ba ta isa ba balle shi"
Kausar ta ce "A'a maama, ba mutuncinki bane ba ba girmanki bane, ai kin fi ƙarfin haka, dan Allah kar ki je, ki jira ta shigo ki ci ubanta"
Noor ta ƙyalƙale da dariya, har da tuntsurawa, ta ce "Hmm wallahi maama baki san yaya raihan ba, ba fa matsiyaci bane da ki ka faɗa, ranar da aka kawo kuɗin auren anty ummi, kin ga motar babansu kuwa?"
"Rufe mini baki kan na zo na tatsile ki, munafuka kamar na saka da ke" noor ta tura baki tare da yin shiru.
Sai da ummi ta nufo shigowa cikin gida, ƙirjinta ya tsananta bugawa, wani irin tsoro ya shige ta, ta din ga tunanin yaya za ta yi.
Ganin har ta shiga ɗakinta babu wanda ya ganta, ya sanya ta rufe ƙofarta ta ciki, tana fargabar abun da hakan ka iya haifarwa.
Farida na zaune na jiran shigowar ummi, dan ta san dole za ta shigo ta ce za ta yi girkin, dan haka ta yi niyyar wulaƙanta ummi, sai dai shiru babu ummi babu dalilinta.