Sashe 111
Cutarwa Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Ai ka san ni yanzu na bar cikin gagarawa, ina dutse ina koyarwa a wata makaranta, har matata muna can, su kuma gagarawa ba kowa yake da waya ba, masu wayar ma sai ka yi ta kira ba ta shiga, saboda rashin caji, amma zan yi duk mai yiwuwa na tuntuɓa na ji, ina fatan dai lafiya ko?"
Abdul ya ce "Eh lafiya ƙalau, na gode sai na ji ka" ya kashe wayar.
Ko da Abdul ya kira raihan ya gaya masa halin da ake ciki hankalinsa ya tashi, ya ce wa Abdul zai je gagarawa da kansa.
Abdul ya ce "Muddin ka je idan ba ta can, dr. Zai iya sanin halin da ake ciki duk da ba ya ƙasar, ka bari mu ji mu tabattar ta je". Da ƙyar ya lallaɓa raihan.
Gashi a iya tunanin sa, ummi ba ta da ƙawaye ko wasu ƴan uwa da za ta je gidan su.
Yana cikin wannan taradaddin, managern su ya sama musu masauki a china, ya kira raihan yake sanar masa, da ummi ta samu kuÉ—i saboda wannan videos É—in da suka yi, kuÉ—i masu yawa.
Raihan sam ba fahimtarsa yake yi ba, ya kashe wayar. Yana kallon kiran mami a wayarsa ya share, ya cigaba da tunanin ina zai ga ummi?.
"Ai garin Allan ya waye ko, sai ki fito ki kama gabanki" Iya ta riƙe ƙugu tana huci.
Ummi ta ƙarewa iya kallo, ta tsufa sosai sai dai zuciyarta babu Allah sam.
"Iya wai me zamana a gidan nan zai rage ki da shi ne?"
"Kar ki sake ki yi mini rashin kunya, ki zo ki fice, ai yanzu kin san in da uwarki take"
Tana cikin maganar sai ga Idris yayi sallama, dan ya zo ya ganewa idonsa da gaske idan ummi ta dawo, an ce masa aurenta ya mutu.
Ita É—in ce kuwa, kar da ita gwanin sha'awa.
Nana ce ta yi sallama ita ma, tana ganin ummi ta fara murmushi ta ce "laaa ashe ke ce ki ka zo?"
Ummi ta ƙaƙalo murmushi, ga zafin maganganun iya da take ta yaɓa mata babu ƙaƙƙautawa.
Tana dawo da abubuwan da suka wuce, tana sake nanata cewar son zuciyar mariya ne ya kashe bashir ta haukace.
"Ke a duniya har ki na da bakin da zaki cewa wani yana son abun duniya iya? Duk wannan tsanar da ki ke yi mini ta samo asali ne saboda mahaifina ba shi da abun duniya, ki ka riƙe ni da zalunci, ki cutar da ni da dafin harahenki, jikokin ki suka yi mini zalunci kala-kala, ki ka danne ni aka yi mini ɗurar dauɗar gora da ki ke cewa ciki ka sha ta. Iya kema sai na ɗura miki dauɗar gorar nan na ga ko zaki iya shanyeta. Na yi miki uzuri a rayuwa, duk da zaluncin da ki ka yi wa uwata da wanda ki ka yi mini.
Banda zaluncin da jikanki yayi mini, duk ba su isheki ba iya, wallahi tura ta kai bango babu ɗaga ƙafa tsakanina da duk wani mahaluki da yake ganin ni abar banza ce, zan bar gidan nan amma zaki ga abun da zan iya, kuma ba zan bar gidan nan ba sai na kammala abun da na yi niyya, tun da akwai gadon ubana a gidan nan, a da na so in mayar da komai ba komai ba amma a yanzu komai ji nake ya dawo sabo, wallahi iya ki rubuta ki ajiye zalunta ta da ki ka yi da ke da Idris wallahi ba zan taɓa yafewa ba haƙurina ya ƙare mara mutuncin da ki ke so na zama".
Baban su idris ya ce "Ke ummi, shaye-shaye ki ka fara ne? iyan ki ke wa Allah ya isa".
"Lokacin da ɗanka ya keta mini haddi me ta ce, kai me ka yi a kai? Ina da ƙanan shekaru lokacin, abun ya din ga zuwar mini a mafarki na rasa wane irin mafarki nake yi, Iya da bakinta ta goranta mini, ƙarewa da ku ka je karɓar kuɗin aurena har wannan maganar ku ka ɗaukko, kuma dan rashin imani, kun san abun da ya faru bayan na auri Idris ya din ga wulaƙanta ni, baku gaya masa cewar ɗan uwansa Hashim ne ya keta mini haddi ba, duk da yaya magaji yayi iya ƙoƙarin sa dan ya wanke wancan laifin da ya yi. Kuna ina na kwana a waje tsirara ruwa yana dukana, da duk sauran zaluncin da aka yi mini? Wallahi ba zan yafe ba, kuma na shirya tsaf dan aikata abun da ba kwa tunani, sai na tagayyara ku, ba dai kuɗi da son abun duniya ki ka saka a gaba ba, zaki gani"
Tsit aka yi a wurin, dan da yawa ba su san wasu abubuwan sun faru ba, ta yi wa Iya wankin babban bargo.
Haka Ummi ta zaune wa amarya a ɗaki, taƙi tafiya, Iya bata fasa cigaba da cin zarafin ummi ba, duk da irin abubuwan da ummi ta yi mata, ta cigaba da aibata ummi, da cin mutuncnta.
ranar kwanan amarya ya zagayo, ummi ta bar É—aki ta ce ba zata bari ba".
A kwana na uku, Yaya magaji ya zo gidan, sai dai bai tarar da ummi ba, dan asubar fari aka ce ummin ta bar gidan ba ta yi wa kowa sallama ba.
Gaba ɗaya raihan ya fita hayyacinsa, kwanaki huɗu ba ummi ba labarinta, ya ƙi zuwa gida ya daina zuwa wurin aiki, Alhaji ya kira shi yana tambayarsa ko lafiya ya ce masa ba shi da lafiya ne.
Tun da ummi ta tafi, kullum da ciwon kai yake kwana yake wuni, gashi ba ya iya cin abinci duk ya fita hayyacinsa, kai da ka ganshi ka san baya cikin nutsuwarsa.
Ummi ba ta yi wa Æ´an gagarawa sallama ba, sai nemanta suka yi suka rasa.
Kwananta uku da barin gagarawa, wanda yayi dai-dai da kwananta bakwai da barin gidan raihan, aka kaiwa su kawu Ilyasu sammaci daga kotu, ummi ta yi ƙararsu a kan raba gadon kakanta a fitar da na babanta, sannan a bata na ta gadon, da tumunin takabar mahaifiyarta!!!
(Tofa! Ummi ta zama boss😂)
I hit the jackpot with PalmPay! Join PalmPay with my link or my code 'XWPK6722' within 72 hours to help me get my gift! >>https://link.palmpay.com/uwyy6
Team Ummi wanda ba su taɓa cike palmpay ba, dan Allah ga refaral ɗina a bi link a cike mini.
Ayshercool.
08081012143
PAID ADVERT!.
Ina uwargida, amare, har ma da ƴan mata masu burin zama gaba gaba, wurin yin amfani da turarruka na kece raini, masu daɗi da ƙamshi.
Mafaka gidan ƙamshi da ke, Ring Rord western bypass kanawa park sun kawo muku
Oll types of Turaran wuta
Sandal
Halut
Irik
Difur
Gab Gab
Kajiji
Habil
Nabak
Humra
Kulakcha
Dilke da kalta
Kayan
Garan jiki
Muna turara
Kaya
Kujerar garan jiki
Kannada
Madarorin turare masu kamshiÂ
Man garan gashiÂ
Indai kamshine kuzo MAFAKA GIDAN KHAMSHI karshene Sai Sai kin zamo abin kwatanche
Ku nememu a wan nan no 08065728702Â Â 08025453921
*TALLA!TALLA!TALLA!*
*INA MANYAN MATA, UWARGIDA DA AMARE KAI HAR DA ƳAN MATA MASU SON KECE RAINI, DA SHIGA TA ALFARMA, MUN SHIRYA TSAF DOMIN KUWA MUN TANADAR MUKU LAGOS LACE MANYA DA ƘANANA, DAIDAI ALJIHUNNKU BA TARE DA TSAUWALAWA BA* *HAKAZALIKA INA MASU SON ƘAWATA GIDAJENSU DA HAƊAƊƊUN KAYAN KITCHEN, UNIQUE DA SAI AN KALLA AN SAKE KALLO, MUN TANADAR MUKU HAƊAƊƊUN KAYAN KITCHEN NA ALFARMA NA GIDA DA NA WAJE*.
*BAMU TSAYA IYA NAN BA, DOMIN KUWA MUNA SAYAR HAÆŠAÆŠÆŠUN SUPPLEMENT NA GYARAN JIKI, MAYAR DA TSOHUWA YARINYA, GYARAN JIKI DOMIN DAUWWAMAR DA HASKEN TAURARUWARKU A WURIN MAZAJEN KU, TARE DA KECE RAINI A CIKIN SA'ANINKU*
*MUN SHIRYA TSAF DOMIN SHARE MUKU HAWAYNKU, DOMIN ƘARIN BAYANI, KU TUNTUÆE MU A KAN LAMBAR WAYARMU 08166117985, SAYEN NA GARI MAYAR DA KUÆŠI GIDA*
BRIGHT PENS A SHIRYE MUKE, WURIN KARÆAR TALLACE TALLACENKU CIKIN FARASHI MAI SAUƘI.
          CUTARWA!
AYSHERCOOL
(BRIGHT PENS)
MIKIYA WRITER'S ASSOCIATION
https://whatsapp.com/channel/0029VaPywxs8kyyIhWtuvh3g
43
PAID ADVERT
*Hajiya ina zaki? Saurin me ki ke yi haka? Ɗan bani aron mintuna biyu kacal, na gaya miki albishir ɗin da na zo miki da shi. Shin ko kin san sirrin sheƙin fatar ummi, da ya sanya ta kama zuciyar MD raihan ta hana shi sukuni? Kai ba ma skin care ba, har da sirrin gyaran gashi, ina masu fama da amosani, karyewar gashi ko kuma sanƙo, jan gashi ne da ke? Ko taurin gashi kamar soson ƙarfe. Idan matsalar ki budurwar fata, tare da rashin glowing, Annur skin scrub da hair bliss sun shirya tsaf domin magance muku kukanku, me ku ke jira ku tuntuɓe su a kan lambar wayar su dan ƙarin bayani 07045971194 ko 08140450950*
43
Magaji ya sake duba takardar da aka kawo sammacin ya ce "An ya ummi ce ta kai wannan ƙarar?"
Iya ta ce "Za ta aikata, dan ba ka ga rashin mutuncin da ta tafka a cikin gidan nan ba"
Kawu Ilyasu ya ce "Yanzu ba wannan ne abun yi ba, kai magaji kai ne ka yi boko, yanzu meye abun yi ta yaya zamu shawo kan matsalar nan?"
Kawu Saminu ya ce "meye abun yi magaji?"
Ya numfasa ya ce "Tun jiya nake kiran wayarta a kashe, kamata yayi a fara ganin ummi, amma me aka yi mata har ta kai ga ta aikata haka, ummi da take saliha?"
Babar auwwalu ta ce "Ai ummi ta fetsare, dan ba ka ga rashin mutuncin da ta yi ba, har cewa ta yi ka yi mata fyaÉ—e iya ta ce ayi shiru da maganar, dauÉ—ar gora ciki ka sha ta, da iya da idris da kai duk ba zata yafe muku ba".
Yayi turus, gabansa yayi mummunar faÉ—uwa ya ce "Ni kuma? Yaushe na aikata?"
"Oho muku dai, ta ce Iyan ce da kanta ta gaya mata"
Abdul ya ce "Eh lafiya ƙalau, na gode sai na ji ka" ya kashe wayar.
Ko da Abdul ya kira raihan ya gaya masa halin da ake ciki hankalinsa ya tashi, ya ce wa Abdul zai je gagarawa da kansa.
Abdul ya ce "Muddin ka je idan ba ta can, dr. Zai iya sanin halin da ake ciki duk da ba ya ƙasar, ka bari mu ji mu tabattar ta je". Da ƙyar ya lallaɓa raihan.
Gashi a iya tunanin sa, ummi ba ta da ƙawaye ko wasu ƴan uwa da za ta je gidan su.
Yana cikin wannan taradaddin, managern su ya sama musu masauki a china, ya kira raihan yake sanar masa, da ummi ta samu kuÉ—i saboda wannan videos É—in da suka yi, kuÉ—i masu yawa.
Raihan sam ba fahimtarsa yake yi ba, ya kashe wayar. Yana kallon kiran mami a wayarsa ya share, ya cigaba da tunanin ina zai ga ummi?.
"Ai garin Allan ya waye ko, sai ki fito ki kama gabanki" Iya ta riƙe ƙugu tana huci.
Ummi ta ƙarewa iya kallo, ta tsufa sosai sai dai zuciyarta babu Allah sam.
"Iya wai me zamana a gidan nan zai rage ki da shi ne?"
"Kar ki sake ki yi mini rashin kunya, ki zo ki fice, ai yanzu kin san in da uwarki take"
Tana cikin maganar sai ga Idris yayi sallama, dan ya zo ya ganewa idonsa da gaske idan ummi ta dawo, an ce masa aurenta ya mutu.
Ita É—in ce kuwa, kar da ita gwanin sha'awa.
Nana ce ta yi sallama ita ma, tana ganin ummi ta fara murmushi ta ce "laaa ashe ke ce ki ka zo?"
Ummi ta ƙaƙalo murmushi, ga zafin maganganun iya da take ta yaɓa mata babu ƙaƙƙautawa.
Tana dawo da abubuwan da suka wuce, tana sake nanata cewar son zuciyar mariya ne ya kashe bashir ta haukace.
"Ke a duniya har ki na da bakin da zaki cewa wani yana son abun duniya iya? Duk wannan tsanar da ki ke yi mini ta samo asali ne saboda mahaifina ba shi da abun duniya, ki ka riƙe ni da zalunci, ki cutar da ni da dafin harahenki, jikokin ki suka yi mini zalunci kala-kala, ki ka danne ni aka yi mini ɗurar dauɗar gora da ki ke cewa ciki ka sha ta. Iya kema sai na ɗura miki dauɗar gorar nan na ga ko zaki iya shanyeta. Na yi miki uzuri a rayuwa, duk da zaluncin da ki ka yi wa uwata da wanda ki ka yi mini.
Banda zaluncin da jikanki yayi mini, duk ba su isheki ba iya, wallahi tura ta kai bango babu ɗaga ƙafa tsakanina da duk wani mahaluki da yake ganin ni abar banza ce, zan bar gidan nan amma zaki ga abun da zan iya, kuma ba zan bar gidan nan ba sai na kammala abun da na yi niyya, tun da akwai gadon ubana a gidan nan, a da na so in mayar da komai ba komai ba amma a yanzu komai ji nake ya dawo sabo, wallahi iya ki rubuta ki ajiye zalunta ta da ki ka yi da ke da Idris wallahi ba zan taɓa yafewa ba haƙurina ya ƙare mara mutuncin da ki ke so na zama".
Baban su idris ya ce "Ke ummi, shaye-shaye ki ka fara ne? iyan ki ke wa Allah ya isa".
"Lokacin da ɗanka ya keta mini haddi me ta ce, kai me ka yi a kai? Ina da ƙanan shekaru lokacin, abun ya din ga zuwar mini a mafarki na rasa wane irin mafarki nake yi, Iya da bakinta ta goranta mini, ƙarewa da ku ka je karɓar kuɗin aurena har wannan maganar ku ka ɗaukko, kuma dan rashin imani, kun san abun da ya faru bayan na auri Idris ya din ga wulaƙanta ni, baku gaya masa cewar ɗan uwansa Hashim ne ya keta mini haddi ba, duk da yaya magaji yayi iya ƙoƙarin sa dan ya wanke wancan laifin da ya yi. Kuna ina na kwana a waje tsirara ruwa yana dukana, da duk sauran zaluncin da aka yi mini? Wallahi ba zan yafe ba, kuma na shirya tsaf dan aikata abun da ba kwa tunani, sai na tagayyara ku, ba dai kuɗi da son abun duniya ki ka saka a gaba ba, zaki gani"
Tsit aka yi a wurin, dan da yawa ba su san wasu abubuwan sun faru ba, ta yi wa Iya wankin babban bargo.
Haka Ummi ta zaune wa amarya a ɗaki, taƙi tafiya, Iya bata fasa cigaba da cin zarafin ummi ba, duk da irin abubuwan da ummi ta yi mata, ta cigaba da aibata ummi, da cin mutuncnta.
ranar kwanan amarya ya zagayo, ummi ta bar É—aki ta ce ba zata bari ba".
A kwana na uku, Yaya magaji ya zo gidan, sai dai bai tarar da ummi ba, dan asubar fari aka ce ummin ta bar gidan ba ta yi wa kowa sallama ba.
Gaba ɗaya raihan ya fita hayyacinsa, kwanaki huɗu ba ummi ba labarinta, ya ƙi zuwa gida ya daina zuwa wurin aiki, Alhaji ya kira shi yana tambayarsa ko lafiya ya ce masa ba shi da lafiya ne.
Tun da ummi ta tafi, kullum da ciwon kai yake kwana yake wuni, gashi ba ya iya cin abinci duk ya fita hayyacinsa, kai da ka ganshi ka san baya cikin nutsuwarsa.
Ummi ba ta yi wa Æ´an gagarawa sallama ba, sai nemanta suka yi suka rasa.
Kwananta uku da barin gagarawa, wanda yayi dai-dai da kwananta bakwai da barin gidan raihan, aka kaiwa su kawu Ilyasu sammaci daga kotu, ummi ta yi ƙararsu a kan raba gadon kakanta a fitar da na babanta, sannan a bata na ta gadon, da tumunin takabar mahaifiyarta!!!
(Tofa! Ummi ta zama boss😂)
I hit the jackpot with PalmPay! Join PalmPay with my link or my code 'XWPK6722' within 72 hours to help me get my gift! >>https://link.palmpay.com/uwyy6
Team Ummi wanda ba su taɓa cike palmpay ba, dan Allah ga refaral ɗina a bi link a cike mini.
Ayshercool.
08081012143
PAID ADVERT!.
Ina uwargida, amare, har ma da ƴan mata masu burin zama gaba gaba, wurin yin amfani da turarruka na kece raini, masu daɗi da ƙamshi.
Mafaka gidan ƙamshi da ke, Ring Rord western bypass kanawa park sun kawo muku
Oll types of Turaran wuta
Sandal
Halut
Irik
Difur
Gab Gab
Kajiji
Habil
Nabak
Humra
Kulakcha
Dilke da kalta
Kayan
Garan jiki
Muna turara
Kaya
Kujerar garan jiki
Kannada
Madarorin turare masu kamshiÂ
Man garan gashiÂ
Indai kamshine kuzo MAFAKA GIDAN KHAMSHI karshene Sai Sai kin zamo abin kwatanche
Ku nememu a wan nan no 08065728702Â Â 08025453921
*TALLA!TALLA!TALLA!*
*INA MANYAN MATA, UWARGIDA DA AMARE KAI HAR DA ƳAN MATA MASU SON KECE RAINI, DA SHIGA TA ALFARMA, MUN SHIRYA TSAF DOMIN KUWA MUN TANADAR MUKU LAGOS LACE MANYA DA ƘANANA, DAIDAI ALJIHUNNKU BA TARE DA TSAUWALAWA BA* *HAKAZALIKA INA MASU SON ƘAWATA GIDAJENSU DA HAƊAƊƊUN KAYAN KITCHEN, UNIQUE DA SAI AN KALLA AN SAKE KALLO, MUN TANADAR MUKU HAƊAƊƊUN KAYAN KITCHEN NA ALFARMA NA GIDA DA NA WAJE*.
*BAMU TSAYA IYA NAN BA, DOMIN KUWA MUNA SAYAR HAÆŠAÆŠÆŠUN SUPPLEMENT NA GYARAN JIKI, MAYAR DA TSOHUWA YARINYA, GYARAN JIKI DOMIN DAUWWAMAR DA HASKEN TAURARUWARKU A WURIN MAZAJEN KU, TARE DA KECE RAINI A CIKIN SA'ANINKU*
*MUN SHIRYA TSAF DOMIN SHARE MUKU HAWAYNKU, DOMIN ƘARIN BAYANI, KU TUNTUÆE MU A KAN LAMBAR WAYARMU 08166117985, SAYEN NA GARI MAYAR DA KUÆŠI GIDA*
BRIGHT PENS A SHIRYE MUKE, WURIN KARÆAR TALLACE TALLACENKU CIKIN FARASHI MAI SAUƘI.
          CUTARWA!
AYSHERCOOL
(BRIGHT PENS)
MIKIYA WRITER'S ASSOCIATION
https://whatsapp.com/channel/0029VaPywxs8kyyIhWtuvh3g
43
PAID ADVERT
*Hajiya ina zaki? Saurin me ki ke yi haka? Ɗan bani aron mintuna biyu kacal, na gaya miki albishir ɗin da na zo miki da shi. Shin ko kin san sirrin sheƙin fatar ummi, da ya sanya ta kama zuciyar MD raihan ta hana shi sukuni? Kai ba ma skin care ba, har da sirrin gyaran gashi, ina masu fama da amosani, karyewar gashi ko kuma sanƙo, jan gashi ne da ke? Ko taurin gashi kamar soson ƙarfe. Idan matsalar ki budurwar fata, tare da rashin glowing, Annur skin scrub da hair bliss sun shirya tsaf domin magance muku kukanku, me ku ke jira ku tuntuɓe su a kan lambar wayar su dan ƙarin bayani 07045971194 ko 08140450950*
43
Magaji ya sake duba takardar da aka kawo sammacin ya ce "An ya ummi ce ta kai wannan ƙarar?"
Iya ta ce "Za ta aikata, dan ba ka ga rashin mutuncin da ta tafka a cikin gidan nan ba"
Kawu Ilyasu ya ce "Yanzu ba wannan ne abun yi ba, kai magaji kai ne ka yi boko, yanzu meye abun yi ta yaya zamu shawo kan matsalar nan?"
Kawu Saminu ya ce "meye abun yi magaji?"
Ya numfasa ya ce "Tun jiya nake kiran wayarta a kashe, kamata yayi a fara ganin ummi, amma me aka yi mata har ta kai ga ta aikata haka, ummi da take saliha?"
Babar auwwalu ta ce "Ai ummi ta fetsare, dan ba ka ga rashin mutuncin da ta yi ba, har cewa ta yi ka yi mata fyaÉ—e iya ta ce ayi shiru da maganar, dauÉ—ar gora ciki ka sha ta, da iya da idris da kai duk ba zata yafe muku ba".
Yayi turus, gabansa yayi mummunar faÉ—uwa ya ce "Ni kuma? Yaushe na aikata?"
"Oho muku dai, ta ce Iyan ce da kanta ta gaya mata"