Sashe 26
Ali Dan Tsoho Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Kai ta shiga girgiza masa kwalla ta fara taruwa cikin idanunta, tana damƙe bakinta cikin nashi.
Kamal ya lumshe idanunsa ya kara ƙamƙameta cikin jikinsa, ya shiga hura mata iska cikin bakinta wani irin dumi ne ya ratsa bakin su, ga yawu ya fara taruwa cikin bakin su saboda yadda Kamal yake jujuya harshensa a cikin bakinta amman bai tsotsa ba. Mubina wata irin kasala ce ta sabko mata haɗe da wani ɗan guntun bacci me haɗe da wani irin sanyi da ta fara ji a cikin jikinta, tsikar jikinta se mimmiƙewa take.
kur tama Kamal da idanu shiko ya lumshe idanunsa ya zagaye hannunsa tsakiyar bayanta ya haÉ—e goshinsu waje É—aya.
Cikin jarumta Mubina ta fara yawo da harshenta tsakiyar bakin Kamal ta kamo lips ɗinsa na ƙasa yawu ya fara zuba, ta daddage ta gantsa masa cizo a lips, ta fashe da kuka tana dukan kirjinsa. Da sauri Kamal ya buɗe idanunsa yay saurin maida bakinsa nata yana girgiza mata kai alamu tayi shiru. Tsit ta haɗiye kunka tana damƙe bakinta. Da sauri ya zare bakinsa a nata ya janyata daga jikinsa, sbd wayarsa ta dame sa da ruri, janta yay suka sunkuya hannayensa ya sanya ya tallafo gefen fuskarta ya shiga goge mata hawayen fuskarta, ya sanya tattausan hannunsa saman fuskarta ya fara share mata hawayen fuskarta, fuskarsa dab da tata suna jin hucin juna, cikin tsantsar kulawa da raunaniyar murayasa me dadin sauraro yace"Am sorry jarabatu dan karki mana ihu ki tara jama'a ne yasa na dora bakina akan tsantsaman bakinki , yanzu haka tashin zuciya na damuna wlh ayi mace ƙazama bata iya kula da kanta ba!! banda wari ba abinda kike..." Mubina cike da masifa ta bugi kirjinsa tace"Sakeni kwarto kawai ni nafi karfin ka Allah ya isana a zalumi se na faɗawa aunty ka shamin baki ka sani tashin zuciya a banza ina ruwanka dani? Wlh nafi karfin ka kirani ƙazamar mace , sakeni ni na tafi." ta faɗa tana son miƙewa.
Kamal ya miƙe tsaye ya kamota soka miƙe tare yana riƙe da kafadunta yace" Ok naji Allah baki hakuri amman ai ban san dandanon bakin ki ba na dai dora ne dan karki tara mana jama'ah ta yaya zan sha bakin kanwar matata? , ina Amraya tawane maza kirata naji tana kiranki , amman wlh kika kuskura kika min rashin kunya a gabanta zaki gane kuranki ranar monday" ya faɗa yana kallon albarkatun kirjinta, dukiyar fulaninta wanda suke tsaye kam tamtsam-tamtsam, kamar zasu fasa rigarta su fito. Ya kauda kansa amman yaki sakinta, yace" kinsan yanzu na zama yayan ki fa Oya maza je ki kirawo min matata meye kika tsare ni da ido ne? me wari kawai busassa jiki ba tsoka." ya faɗa yana kallanta ya manna mata wani sansanya kiss a saman goshinta, da kumatunta ya sake ta tayi tagal-tagal zata fadi, ya tarota ta fado kirjinsa ta ƙamkameshi tace" Mugu kawai Allah ya isana se na faɗama umpah wlh Aunty karta aure ka kai mugune." ta faɗa a shagwaɓe tana wani nitsa kanta cikin tsakiyar kirjinsa tana shako ni'imataccen kamshin jikinsa mai dadin gaske. Murmushi ya saki ya janyeta jikinsa yace" Ai kin fini niko se na faɗa masu kin taɓa min fyade a Office ɗina se da Sageer yazo ya kwaceni daket." ya faɗa yana siririyar dariya mai dadin sauraro.
Mubina ta dago da kanta daga kirjinsa tana lumshe idanunta ta turo baki ta kwakwaɓe fuska ta duƙa tana ƙoƙarin cire takalmin ƙafarta tace" Wlh bazan yarda ba Allah kuwa *Kangiwa* se na fasa maka kai" ta fada tana shirin ciro takalmin taji tattausan hannun Kamal ya riƙe ƙafarta haɗe da hannunta yana murza hannun, yace"Ke bana son shirman ki na banza waye zaki doka da takalmi mijin yayar taki?" cikin rashin kunya ta murguda baki ta buge hannunsa tace" Eh kai ɗin wa yace ka shiga sabgata yo." ta faɗa tana kuciniyar cire takalmin. Cikin kakausar murya Kamal yace"Wlh kina cire takalman ki zan matseki na dura miki yawu , nasan duk shine kike so kike wannan babboƙara uwar jarababbu mijin yayarki kike kwaɗayin yawun sa dan bakida kunya ko?" Mubina saboda haushi kasa magana tayi ta fizge ƙafarta ta miƙe tsaye ta dauki jakarta ta buɗe ta fito da powder tace "Allah ya isana mugu ta kwada masa powder a kirjinsa nan ta fadi ta tarwatse, ta zunduma da gudu, ko tsoron faɗuwa bata yi tana ihu tana kiran"Aunty nah wayyo zai kamani." ta faɗa tana shan kwana taci karo ɗa Amrah tana kiran wayar Kamal. Jikinta Mubina ta fado ta ruƙunkumeta tana maida numfashi. Amrah tace "Baby ina kika shiga ne naje mota bakya nan ina kika shiga? duk kin bi kin hargitse haka?" Mubina tace"Aunty ba wannan mugun Kamal ɗin mijin naki bane haka kawai yaci zalina ban masa kome ba nide Allah ya isana wlh..." Amrah ta rufe mata baki tace " Haba Mubina babyn umpah amasa hkr ko saboda ni kinji." Mubina ta kwace jikinta tace"Allah kuwa aunty bazan ba mugu ne wlh kije yana kiran ki , yana tacan ɓarin kibi kuma asannu wlh nide ba ruwana Allah aunty." ta faɗa tana tafiya tace" bari na ɗauko wayar na kira Sageer yazo yamin shuwa." Amrah tayi murmushi ta girgiza kai ta nufi hanyar da Mubina ta nuna mata.
Kamal kuwa dariya Mubina ta bashi sosai ya bita da kallo yana girgiza kai yace"Tab amman mijin yarinyar nan na tausaya masa , wlh rayuwarsa na cikin kwale-kwale." ya faɗa yana cusa hannumsa sumar kanshi yana shafawa ya nufi gun takalman. Bai ɓata lokaci gun saya kala biyu ya saya ya biya kudin ya fito yana kiran number cutie angel. Bugu ɗaya tai picking ɗin call ɗin.
Kamal yace" hum me karya daman karya kike ko?" Amrah ta shagwaɓe kamar tana gaban sa tace"Haba Hubby wlh kiranka yafi dari baka ɗauka ba na zata wasa kake min baka cikin gurin , yanzu kana ina?" Kamal yace gani nan ina dab da kofar suka in dai gaskiya ne zo mu hadu." Amrah tace "Ayyah ka ɗan saukan ƙasa zan sauko yanzu mijin da zan aura ne yake kirana kaga kar ya ganmu yana ta layin nan pls Hubby kaji." Kamal yace" Ok nima ina tarw da wacce zan aura , amman daman tare kuka zo garin?" Amrah tace" Hummm dalilin da yasa kenan nake so mu hadu na baka hakuri akan yaudar da na maka KAK..." maganar ta ta maƙale ne sakamakon ido hudu da sukayi da Kamal shima ita yake kallo waya manne kunnensa. Yace "cutie ina jinki yi magana nima gani ga amaryata ko na baki ku gaisa?" Amrah ta zaro idanu tana kallonsa bakinta na rawa tace"Ba...na...ga...ne... Ko...me...fa." Kamal ya kura mata idanu yace" Ya ilahi wai dake ne nake wayar ko da wa?" Amrah cikin tsoro!! da murna ta kara matsowa kusan Kamal tace" Kaina daman KAK ne wayyo Allah naji kunya yau da na maka karya ashe abin sona ne iyayena suka haɗamu." Kamal ya tsinke kiran ya iso gabanta yana haɗe face yace " Ko zan iya sanin dalilinki na min karya?" Amrah ta isa kusan sa ta sunkuya gaban sa ta kai guiwowinta ƙasa tace"Na tuba Hubby zan maka bayanin kome wlh..." ya katseta ta hanyar rankwafawa ya kama kafadunta ya miƙar da ita yace" shittt bari har muje gida ki tabbatar kin riƙe kwakwaran hujarki bana son yaudara da kika ganni tabbas ina sonki angel amman zan maki hukunci idan hujarki bata gamsheni ba , Oya muje ki zaɓi abinda kike so." ya faɗa yana tafiya cikin takun sa na kasaita tafiya me cike da burgewa se ka kula zaka ga yana ɗan ɗnkisawa kaɗan. Ƙasa suka sauko tana ta zagaye ta kasa ɗaukar kome.
Mubina kuwa tana saukowa taje gun motarsu ta buɗe, haladu na zaune ta shiga ta zauna ,ta ɗauki wayarta ta kira Sageer bugo ɗaya ya ɗaga tare da cewa" Babyna ykk?" Mubina ta shagwaɓe tace"Sir pls kazo Kalla transa mall yanzu don Allah ka tayani zaɓar kaya zan sayama yayana suit ne kaji." Sageer cikin rawar jiki yace" Baby kinci sa'a kuwa gani a kusanta bari na karaso." cikin murna Mubina tace" tnx my one." ta faɗa tana tsinke kiran
Kamal ya lumshe idanunsa ya kara ƙamƙameta cikin jikinsa, ya shiga hura mata iska cikin bakinta wani irin dumi ne ya ratsa bakin su, ga yawu ya fara taruwa cikin bakin su saboda yadda Kamal yake jujuya harshensa a cikin bakinta amman bai tsotsa ba. Mubina wata irin kasala ce ta sabko mata haɗe da wani ɗan guntun bacci me haɗe da wani irin sanyi da ta fara ji a cikin jikinta, tsikar jikinta se mimmiƙewa take.
kur tama Kamal da idanu shiko ya lumshe idanunsa ya zagaye hannunsa tsakiyar bayanta ya haÉ—e goshinsu waje É—aya.
Cikin jarumta Mubina ta fara yawo da harshenta tsakiyar bakin Kamal ta kamo lips ɗinsa na ƙasa yawu ya fara zuba, ta daddage ta gantsa masa cizo a lips, ta fashe da kuka tana dukan kirjinsa. Da sauri Kamal ya buɗe idanunsa yay saurin maida bakinsa nata yana girgiza mata kai alamu tayi shiru. Tsit ta haɗiye kunka tana damƙe bakinta. Da sauri ya zare bakinsa a nata ya janyata daga jikinsa, sbd wayarsa ta dame sa da ruri, janta yay suka sunkuya hannayensa ya sanya ya tallafo gefen fuskarta ya shiga goge mata hawayen fuskarta, ya sanya tattausan hannunsa saman fuskarta ya fara share mata hawayen fuskarta, fuskarsa dab da tata suna jin hucin juna, cikin tsantsar kulawa da raunaniyar murayasa me dadin sauraro yace"Am sorry jarabatu dan karki mana ihu ki tara jama'a ne yasa na dora bakina akan tsantsaman bakinki , yanzu haka tashin zuciya na damuna wlh ayi mace ƙazama bata iya kula da kanta ba!! banda wari ba abinda kike..." Mubina cike da masifa ta bugi kirjinsa tace"Sakeni kwarto kawai ni nafi karfin ka Allah ya isana a zalumi se na faɗawa aunty ka shamin baki ka sani tashin zuciya a banza ina ruwanka dani? Wlh nafi karfin ka kirani ƙazamar mace , sakeni ni na tafi." ta faɗa tana son miƙewa.
Kamal ya miƙe tsaye ya kamota soka miƙe tare yana riƙe da kafadunta yace" Ok naji Allah baki hakuri amman ai ban san dandanon bakin ki ba na dai dora ne dan karki tara mana jama'ah ta yaya zan sha bakin kanwar matata? , ina Amraya tawane maza kirata naji tana kiranki , amman wlh kika kuskura kika min rashin kunya a gabanta zaki gane kuranki ranar monday" ya faɗa yana kallon albarkatun kirjinta, dukiyar fulaninta wanda suke tsaye kam tamtsam-tamtsam, kamar zasu fasa rigarta su fito. Ya kauda kansa amman yaki sakinta, yace" kinsan yanzu na zama yayan ki fa Oya maza je ki kirawo min matata meye kika tsare ni da ido ne? me wari kawai busassa jiki ba tsoka." ya faɗa yana kallanta ya manna mata wani sansanya kiss a saman goshinta, da kumatunta ya sake ta tayi tagal-tagal zata fadi, ya tarota ta fado kirjinsa ta ƙamkameshi tace" Mugu kawai Allah ya isana se na faɗama umpah wlh Aunty karta aure ka kai mugune." ta faɗa a shagwaɓe tana wani nitsa kanta cikin tsakiyar kirjinsa tana shako ni'imataccen kamshin jikinsa mai dadin gaske. Murmushi ya saki ya janyeta jikinsa yace" Ai kin fini niko se na faɗa masu kin taɓa min fyade a Office ɗina se da Sageer yazo ya kwaceni daket." ya faɗa yana siririyar dariya mai dadin sauraro.
Mubina ta dago da kanta daga kirjinsa tana lumshe idanunta ta turo baki ta kwakwaɓe fuska ta duƙa tana ƙoƙarin cire takalmin ƙafarta tace" Wlh bazan yarda ba Allah kuwa *Kangiwa* se na fasa maka kai" ta fada tana shirin ciro takalmin taji tattausan hannun Kamal ya riƙe ƙafarta haɗe da hannunta yana murza hannun, yace"Ke bana son shirman ki na banza waye zaki doka da takalmi mijin yayar taki?" cikin rashin kunya ta murguda baki ta buge hannunsa tace" Eh kai ɗin wa yace ka shiga sabgata yo." ta faɗa tana kuciniyar cire takalmin. Cikin kakausar murya Kamal yace"Wlh kina cire takalman ki zan matseki na dura miki yawu , nasan duk shine kike so kike wannan babboƙara uwar jarababbu mijin yayarki kike kwaɗayin yawun sa dan bakida kunya ko?" Mubina saboda haushi kasa magana tayi ta fizge ƙafarta ta miƙe tsaye ta dauki jakarta ta buɗe ta fito da powder tace "Allah ya isana mugu ta kwada masa powder a kirjinsa nan ta fadi ta tarwatse, ta zunduma da gudu, ko tsoron faɗuwa bata yi tana ihu tana kiran"Aunty nah wayyo zai kamani." ta faɗa tana shan kwana taci karo ɗa Amrah tana kiran wayar Kamal. Jikinta Mubina ta fado ta ruƙunkumeta tana maida numfashi. Amrah tace "Baby ina kika shiga ne naje mota bakya nan ina kika shiga? duk kin bi kin hargitse haka?" Mubina tace"Aunty ba wannan mugun Kamal ɗin mijin naki bane haka kawai yaci zalina ban masa kome ba nide Allah ya isana wlh..." Amrah ta rufe mata baki tace " Haba Mubina babyn umpah amasa hkr ko saboda ni kinji." Mubina ta kwace jikinta tace"Allah kuwa aunty bazan ba mugu ne wlh kije yana kiran ki , yana tacan ɓarin kibi kuma asannu wlh nide ba ruwana Allah aunty." ta faɗa tana tafiya tace" bari na ɗauko wayar na kira Sageer yazo yamin shuwa." Amrah tayi murmushi ta girgiza kai ta nufi hanyar da Mubina ta nuna mata.
Kamal kuwa dariya Mubina ta bashi sosai ya bita da kallo yana girgiza kai yace"Tab amman mijin yarinyar nan na tausaya masa , wlh rayuwarsa na cikin kwale-kwale." ya faɗa yana cusa hannumsa sumar kanshi yana shafawa ya nufi gun takalman. Bai ɓata lokaci gun saya kala biyu ya saya ya biya kudin ya fito yana kiran number cutie angel. Bugu ɗaya tai picking ɗin call ɗin.
Kamal yace" hum me karya daman karya kike ko?" Amrah ta shagwaɓe kamar tana gaban sa tace"Haba Hubby wlh kiranka yafi dari baka ɗauka ba na zata wasa kake min baka cikin gurin , yanzu kana ina?" Kamal yace gani nan ina dab da kofar suka in dai gaskiya ne zo mu hadu." Amrah tace "Ayyah ka ɗan saukan ƙasa zan sauko yanzu mijin da zan aura ne yake kirana kaga kar ya ganmu yana ta layin nan pls Hubby kaji." Kamal yace" Ok nima ina tarw da wacce zan aura , amman daman tare kuka zo garin?" Amrah tace" Hummm dalilin da yasa kenan nake so mu hadu na baka hakuri akan yaudar da na maka KAK..." maganar ta ta maƙale ne sakamakon ido hudu da sukayi da Kamal shima ita yake kallo waya manne kunnensa. Yace "cutie ina jinki yi magana nima gani ga amaryata ko na baki ku gaisa?" Amrah ta zaro idanu tana kallonsa bakinta na rawa tace"Ba...na...ga...ne... Ko...me...fa." Kamal ya kura mata idanu yace" Ya ilahi wai dake ne nake wayar ko da wa?" Amrah cikin tsoro!! da murna ta kara matsowa kusan Kamal tace" Kaina daman KAK ne wayyo Allah naji kunya yau da na maka karya ashe abin sona ne iyayena suka haɗamu." Kamal ya tsinke kiran ya iso gabanta yana haɗe face yace " Ko zan iya sanin dalilinki na min karya?" Amrah ta isa kusan sa ta sunkuya gaban sa ta kai guiwowinta ƙasa tace"Na tuba Hubby zan maka bayanin kome wlh..." ya katseta ta hanyar rankwafawa ya kama kafadunta ya miƙar da ita yace" shittt bari har muje gida ki tabbatar kin riƙe kwakwaran hujarki bana son yaudara da kika ganni tabbas ina sonki angel amman zan maki hukunci idan hujarki bata gamsheni ba , Oya muje ki zaɓi abinda kike so." ya faɗa yana tafiya cikin takun sa na kasaita tafiya me cike da burgewa se ka kula zaka ga yana ɗan ɗnkisawa kaɗan. Ƙasa suka sauko tana ta zagaye ta kasa ɗaukar kome.
Mubina kuwa tana saukowa taje gun motarsu ta buɗe, haladu na zaune ta shiga ta zauna ,ta ɗauki wayarta ta kira Sageer bugo ɗaya ya ɗaga tare da cewa" Babyna ykk?" Mubina ta shagwaɓe tace"Sir pls kazo Kalla transa mall yanzu don Allah ka tayani zaɓar kaya zan sayama yayana suit ne kaji." Sageer cikin rawar jiki yace" Baby kinci sa'a kuwa gani a kusanta bari na karaso." cikin murna Mubina tace" tnx my one." ta faɗa tana tsinke kiran