Sashe 16
Ali Dan Tsoho Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
```IDAN KANA SON KAGA ASALIN MASOYAN KA DA ZALLAR KAUNAR DA AKE NUNA MAKA TA ZAHIRI DA TA BAÆŠINI, TO SAI KIN FARA SIYAR DA BOOK, NAN NE ZAKIGA HAKIƘANIN MASONYAN ASALI NA GASAKIYA, MASOYANA INA ALFAHARI DAKU, BANI DA BAKIN MAKU GODIYA SAI DAI NACE ALLAH YABAR ZUMUNCI, DAN ZO MUCI TUWO YAFI TUWON DADI, WALLAHI INA MATUƘAR GODIYA MUCH LOVE MASOYAN ASALIðŸ¤ðŸ»ðŸ¤ðŸ»ðŸ¤ðŸ»ðŸ˜```..
_*Bismillahir Rahamanir Raheem*_
_*Free Page*_
_🅿ï¸1ï¸âƒ£2ï¸âƒ£_
Mubina ta gigice tama rasa inda zata bi, dan motar gunta ta nufo gadan-gadan, tayi saurin kaucewa gefe da bai bita ba amman ya sake binta, duk inda tabi nan Kamal yake bi, kuma yaki bugeta se kewaya gun suke. Mubina gajiya ta fara yi, tsaye tayi cak cike da masifa da rashin kunya ta riƙe ƙugunta tana shasheƙa, tace" Ko uban waye wlh bazan gudu ba idan ka fasa kaɗeni kaki Allah da manzon sa." ta faɗa tana ƙarƙaɗa ƙugunta tayi tsaye kyam a gurin. Kamal ya bushe da dariya ya sake nufarta gadan-gadan, tako ki gusawa ta ware hannayenta tace"idan kai ɗan halak ne kabi ta kaina wake da zunubi...?" ta fada tana lumshe idanunta. Kamal ya zaro idanu yana dariya yace" ƴsr bala'i bazan kashe kiba zan dai baɗeki da kura nayi gaba naci bulus." ya faɗa yana tashin ƙura yay kanta gadan-gadan yana dariya. Basma ta rikice tayo kan motar a guje tana cewa" koji mugun mutum waye ne? me ta maka da zaka nemi kasheta." kafin take isowa tuni Kamal ya kai ga Mubina, saura kiris ya bugeta yaja burki da karfin gaske, yay baya yana dariya ya baɗeta ko da ƙura kasancewar gurin akwai rere. Mubina jin bai bugeta ba yasa ta bude idanunta ta kalli motar, amman sbd glass ɗinta me duhune ba'a ganin na ciki se na waje. Sukuyawa tayi tana cewa"wlh se ka sani idan ba tsoro ba ka fito ka baiyana kanka mana , kaga bala'i da masifa yau." ta faɗa tana cika hannayenta da ƙasa da wani katon dutsi tayi kan motar Kamal, amman kafin take isowa ya fizgi motar da karfin gaske ya waske ya barsu da ƙura. Basma ta riƙota tace"Mu barshi da Allah ko waye zubar da ƙasar mu tafi Allah zai saka miki." ta faɗa tana kakaɓe ma Mubina hannunta, da jikinta ta kama hannunta kenan wayar umpah da take hannun Basma wace Mubina ta yada ta a ƙasa ta soma ringing, Basma ta bata"Amshi Ablah ce." Mubina ta kalli tsirarin mutanan dake kallan su tace" uban me ake kallo jikinmu? ko munyi abun kunya ne? Kai wlh mutane basa rasa abin gulma , ki bari Basma ina cikin mugun ɓacin rai yanzu bazan iya magana ba , amman duk ranar da na hadu da wannan mutumin wlh zai san ya taɓo giɗan rina..." tace to ai akwai irin motocin babu yanda za'ayi kisan waye tinda bai bari munga number motar ba , inda kinga fuskarsa ne ko yaya amma motocin ai ko Sir kangiwa na da irinta fa ko yau da irinta yazo makaranta..." Mubina ta damƙe hannun Basma da karfi cikin ƙaraji tace"Wlh shine tabbas shine amman wannan karon zaiyi da nasani maras anfani..." Basma tace"A'A karki yanke hukunci kai tsaye mana taya zaki ce shine? Bayan kinsan baya shiga shirgin mutane se an taɓoshi , ai bamu tabbatar ba..." Mubina cikin ƙaraji tace"ubanki Basma kajimi da ƴar iska waye ɗan iska a garinan idan ba ɗan gurgu ba?. "Wlh shine"ta faɗa tana ciza lips ɗinta na ƙasa. Basma zatayi magana wayar hannunta ta sake ɗaukan ruri, tace" Ngd da zagi kawas pls ɗauki ki kwantar mata da hankali cewar ba ke bace kinga mashin ya faɗi ne shine kika cemata hatsari." Mubina ta amsa tai picking, ta manna a kunnata tace"Ablah karki tashi hankalin ki bani bace wasu masu mashin ne kinji my Ablah nah." daga can Ablah ta sauke ajiyar zuciya tace"Alhmdllh Mubeena bari zan ɗan kwanta anjima zan kiraki kiba Abdul wayarsa kinji." Mubina ta ɗaga kai tana sauke numfashi tace"Ok bye" ta faɗa tana katse kiran. Wannan saurayin da yake binsu a mota yay parking gabansu ya janye galss ya masu sallama. Mubina ko kallo saboda tana cikin ɓacin rai ta damƙe hannun Basma tace"wlh kika tsaya zan maki rashin mutunci wuce muje seda ya gama gulma sa zai mana mgn , inda shi jarumine fito na fito zaiyi a lokacin da Kankura gurgu yaso nakasani , dan ayi one one shi mugu da lkcn zai tare sa da mota suyi ɗauki ba dadi , amman ba ka laɓe ba sai da kaga ya tafi ka wani mana mgn kaji ɗan arrr..." Basma ko iskar da ta debosa bata kalla ba suka ida shan kwana Basma tace ƙawata ki daina cewa fa Kangiwa ne zato zunubi kida ya zamanto gaskiya." Mubina tace "mubar maganar kawai kar na miki zagin arnan da." Basma tace"na bari." Mubina ko cikin salon takunta babu abinda ya sauya haka suka karaso har get ɗin gidan su Basma guy ɗin nan na biye dasu har suka shige ciki, ya juya baya.
Masha Allah gidan ya hadu sosai babu karya ta ko ina. Hajiya lubah na zaune a parlo tana waya, Sakina na jikinta a kwance yarinya ce yar kimani 11 year, parlon suka shigo da sallama. Mubina tayi gun hajiyar tana zumburo baki tace" Ke Sakina se kina haye mana momy ko?" ta faɗa tana ture Sakinar ta shige jikin Lubah. Basma ma tazo ta rungumeta suka wani ƙamƙameta. Sakina ta bushe da dariya tace"Ƙatai basajin kunya se na gama ku da yaya Anwar." Momy tayi dariya ta rungume su tana shafa bayansu, tace"Sannunku a ƙafa kuka karaso ko?" Mubina ta ɗaga kanta tace"Momy ina yini." Lubah ta masa tace" maza ku tashi kuci abunci"Basma ta miƙe tana cewa "to bari na canza kaya ku fara ci." ta faɗa tana shiga bedroom ɗinsu. Mubina tayi wani luf jikin momy kamar mage, tana lumshe idanunta. Lubah tace"dota tashi maza kije dining ki cika cikinki nasan sarai baku tsaya kunci wani abun ba?" Mubina ta ɗaga kanta a cikin sanyi murya tace"momy bana sha'awar cin kome yanzu wlh , amman bari na ɗauko koda frech milk nasha bacci ma nake ji." ta faɗa tana janye jikinta daga na momy ta miƙe, ta nufi kitchen. Frech milk ta ɗauko tazo ta zauna kusan momy ta fara sha tana lumshe idanunta wanda suka ƙaɗe suka yi jajur. Kamal banda dariya babu abinda yake, yana driving se da yayi ta isheshi ya gintse yana driving ɗinsa a cikin nutsuwa, ransa fari fas ya ɓata ma mara kunya ranta. Wani hadadɗan gidane madede ci ya hadu ba karya, a unguwar citè nan naga Kamal ya tsaya a dede get ɗin yana zuba horn. Megadi ya buɗe masa ya shige ciki, nan farfajiyar gidan yay parking ya fito, yana riƙe da wayoyinsa bayan sun gaisa da megadi ya wuce ciki anutse yake takunsa me cike da jarumta da izza, kirjinsa me cike da yalwar gashi gwanin sha'awa se sama da ƙasa yake, Kamal ba karamin kato bane. Wani hadadɗan parlo ne me tsari, wata dattijuwa zaune ƙasa saman carpet, farin glass manne a fuskarta wata kwarya ce me zane me kyau, a gabanta tana dama fura wacce taji nonon kindirmo, wasu yara har uku sun baibayeta, maza biyu mace ɗaya, se surutu suke zuba mata. Ameer yace"Goggo Ruma zan sha fura ai baza a ba Sameera ba ko?" Lateef yace"se an bata kuji kai fura uncle Kamal ce fa ko goggo." Wata ƴar matashiyar mata ta fito zata kai 27 year tace"To maganatu in sake jin kace Kamal uncle ɗin dai yan maganatun uwa."goggo Ruma tayi dariya tace"Hafsat bake rabo da faɗa kina ji da ɗanki Kamal ko..."Sallamar Kamal ta katse ma goggo hira ta amsa, yaran suka yi kansa suna "Oyoyo uncle."ɗaya bayan ɗaya ya ɗagasu yana masu kiss ya ajiye su yana cewa"ƴan kanina yaran kirki bari na gaisa da momyna autar goggo." ya faɗa ya nufi gun Hafsat, yana murmushi kusanta ya zauna ya jingina da kafadata, yace"momy ina yini ashe kuna nan naku zuwa gidan naki fa." Hafsat ta shafi kansa tana murmushi tace"Eh gani nan munzo yini , ina yayana da aunty Mamu da Samha? Wai auta ina kabar Sumaiyya da ibrahim ɗin zan zama auta ƴan biyun goggo kake maidamu baya, se na faɗama Sumaiyya." Kamal ya miƙe yace"ni fa ba daga gida nake ba kuma na kashe wayoyina so nake nai bacci har zuwa la'asar , sorry momy Hafast kawo ibrahim namijine shine babbanku a yanzu ko goggo Rumana."ya faɗa yana zama kusa da goggo ya rungumota yana dariya, ta bugeshi tana cewa"sakeni ban saniba , idan fura ta zube fa." sakinta yay yana murmushi, yaran suka haye saman sa, seda Hafsat ta masu tsawa!! Kamal sosai yasha fura yana santin yace idan yayi aure goggo zata koyama matarsa. Bayan ya gama shan fura, ya miƙe Hafsat na tsokanar sa ya shige cikin ɗakin da yake kwanci, ɗakin yasha gyara an shimfiɗa sabon zanin gado se baza kamshi ɗakin yake, ya tube yay wanka ya saka rigar bacci dan yanada kaya a nan, ya kunna Ac ya faɗa saman gado ko 5 munite bai ba se bacci.
_*Bismillahir Rahamanir Raheem*_
_*Free Page*_
_🅿ï¸1ï¸âƒ£2ï¸âƒ£_
Mubina ta gigice tama rasa inda zata bi, dan motar gunta ta nufo gadan-gadan, tayi saurin kaucewa gefe da bai bita ba amman ya sake binta, duk inda tabi nan Kamal yake bi, kuma yaki bugeta se kewaya gun suke. Mubina gajiya ta fara yi, tsaye tayi cak cike da masifa da rashin kunya ta riƙe ƙugunta tana shasheƙa, tace" Ko uban waye wlh bazan gudu ba idan ka fasa kaɗeni kaki Allah da manzon sa." ta faɗa tana ƙarƙaɗa ƙugunta tayi tsaye kyam a gurin. Kamal ya bushe da dariya ya sake nufarta gadan-gadan, tako ki gusawa ta ware hannayenta tace"idan kai ɗan halak ne kabi ta kaina wake da zunubi...?" ta fada tana lumshe idanunta. Kamal ya zaro idanu yana dariya yace" ƴsr bala'i bazan kashe kiba zan dai baɗeki da kura nayi gaba naci bulus." ya faɗa yana tashin ƙura yay kanta gadan-gadan yana dariya. Basma ta rikice tayo kan motar a guje tana cewa" koji mugun mutum waye ne? me ta maka da zaka nemi kasheta." kafin take isowa tuni Kamal ya kai ga Mubina, saura kiris ya bugeta yaja burki da karfin gaske, yay baya yana dariya ya baɗeta ko da ƙura kasancewar gurin akwai rere. Mubina jin bai bugeta ba yasa ta bude idanunta ta kalli motar, amman sbd glass ɗinta me duhune ba'a ganin na ciki se na waje. Sukuyawa tayi tana cewa"wlh se ka sani idan ba tsoro ba ka fito ka baiyana kanka mana , kaga bala'i da masifa yau." ta faɗa tana cika hannayenta da ƙasa da wani katon dutsi tayi kan motar Kamal, amman kafin take isowa ya fizgi motar da karfin gaske ya waske ya barsu da ƙura. Basma ta riƙota tace"Mu barshi da Allah ko waye zubar da ƙasar mu tafi Allah zai saka miki." ta faɗa tana kakaɓe ma Mubina hannunta, da jikinta ta kama hannunta kenan wayar umpah da take hannun Basma wace Mubina ta yada ta a ƙasa ta soma ringing, Basma ta bata"Amshi Ablah ce." Mubina ta kalli tsirarin mutanan dake kallan su tace" uban me ake kallo jikinmu? ko munyi abun kunya ne? Kai wlh mutane basa rasa abin gulma , ki bari Basma ina cikin mugun ɓacin rai yanzu bazan iya magana ba , amman duk ranar da na hadu da wannan mutumin wlh zai san ya taɓo giɗan rina..." tace to ai akwai irin motocin babu yanda za'ayi kisan waye tinda bai bari munga number motar ba , inda kinga fuskarsa ne ko yaya amma motocin ai ko Sir kangiwa na da irinta fa ko yau da irinta yazo makaranta..." Mubina ta damƙe hannun Basma da karfi cikin ƙaraji tace"Wlh shine tabbas shine amman wannan karon zaiyi da nasani maras anfani..." Basma tace"A'A karki yanke hukunci kai tsaye mana taya zaki ce shine? Bayan kinsan baya shiga shirgin mutane se an taɓoshi , ai bamu tabbatar ba..." Mubina cikin ƙaraji tace"ubanki Basma kajimi da ƴar iska waye ɗan iska a garinan idan ba ɗan gurgu ba?. "Wlh shine"ta faɗa tana ciza lips ɗinta na ƙasa. Basma zatayi magana wayar hannunta ta sake ɗaukan ruri, tace" Ngd da zagi kawas pls ɗauki ki kwantar mata da hankali cewar ba ke bace kinga mashin ya faɗi ne shine kika cemata hatsari." Mubina ta amsa tai picking, ta manna a kunnata tace"Ablah karki tashi hankalin ki bani bace wasu masu mashin ne kinji my Ablah nah." daga can Ablah ta sauke ajiyar zuciya tace"Alhmdllh Mubeena bari zan ɗan kwanta anjima zan kiraki kiba Abdul wayarsa kinji." Mubina ta ɗaga kai tana sauke numfashi tace"Ok bye" ta faɗa tana katse kiran. Wannan saurayin da yake binsu a mota yay parking gabansu ya janye galss ya masu sallama. Mubina ko kallo saboda tana cikin ɓacin rai ta damƙe hannun Basma tace"wlh kika tsaya zan maki rashin mutunci wuce muje seda ya gama gulma sa zai mana mgn , inda shi jarumine fito na fito zaiyi a lokacin da Kankura gurgu yaso nakasani , dan ayi one one shi mugu da lkcn zai tare sa da mota suyi ɗauki ba dadi , amman ba ka laɓe ba sai da kaga ya tafi ka wani mana mgn kaji ɗan arrr..." Basma ko iskar da ta debosa bata kalla ba suka ida shan kwana Basma tace ƙawata ki daina cewa fa Kangiwa ne zato zunubi kida ya zamanto gaskiya." Mubina tace "mubar maganar kawai kar na miki zagin arnan da." Basma tace"na bari." Mubina ko cikin salon takunta babu abinda ya sauya haka suka karaso har get ɗin gidan su Basma guy ɗin nan na biye dasu har suka shige ciki, ya juya baya.
Masha Allah gidan ya hadu sosai babu karya ta ko ina. Hajiya lubah na zaune a parlo tana waya, Sakina na jikinta a kwance yarinya ce yar kimani 11 year, parlon suka shigo da sallama. Mubina tayi gun hajiyar tana zumburo baki tace" Ke Sakina se kina haye mana momy ko?" ta faɗa tana ture Sakinar ta shige jikin Lubah. Basma ma tazo ta rungumeta suka wani ƙamƙameta. Sakina ta bushe da dariya tace"Ƙatai basajin kunya se na gama ku da yaya Anwar." Momy tayi dariya ta rungume su tana shafa bayansu, tace"Sannunku a ƙafa kuka karaso ko?" Mubina ta ɗaga kanta tace"Momy ina yini." Lubah ta masa tace" maza ku tashi kuci abunci"Basma ta miƙe tana cewa "to bari na canza kaya ku fara ci." ta faɗa tana shiga bedroom ɗinsu. Mubina tayi wani luf jikin momy kamar mage, tana lumshe idanunta. Lubah tace"dota tashi maza kije dining ki cika cikinki nasan sarai baku tsaya kunci wani abun ba?" Mubina ta ɗaga kanta a cikin sanyi murya tace"momy bana sha'awar cin kome yanzu wlh , amman bari na ɗauko koda frech milk nasha bacci ma nake ji." ta faɗa tana janye jikinta daga na momy ta miƙe, ta nufi kitchen. Frech milk ta ɗauko tazo ta zauna kusan momy ta fara sha tana lumshe idanunta wanda suka ƙaɗe suka yi jajur. Kamal banda dariya babu abinda yake, yana driving se da yayi ta isheshi ya gintse yana driving ɗinsa a cikin nutsuwa, ransa fari fas ya ɓata ma mara kunya ranta. Wani hadadɗan gidane madede ci ya hadu ba karya, a unguwar citè nan naga Kamal ya tsaya a dede get ɗin yana zuba horn. Megadi ya buɗe masa ya shige ciki, nan farfajiyar gidan yay parking ya fito, yana riƙe da wayoyinsa bayan sun gaisa da megadi ya wuce ciki anutse yake takunsa me cike da jarumta da izza, kirjinsa me cike da yalwar gashi gwanin sha'awa se sama da ƙasa yake, Kamal ba karamin kato bane. Wani hadadɗan parlo ne me tsari, wata dattijuwa zaune ƙasa saman carpet, farin glass manne a fuskarta wata kwarya ce me zane me kyau, a gabanta tana dama fura wacce taji nonon kindirmo, wasu yara har uku sun baibayeta, maza biyu mace ɗaya, se surutu suke zuba mata. Ameer yace"Goggo Ruma zan sha fura ai baza a ba Sameera ba ko?" Lateef yace"se an bata kuji kai fura uncle Kamal ce fa ko goggo." Wata ƴar matashiyar mata ta fito zata kai 27 year tace"To maganatu in sake jin kace Kamal uncle ɗin dai yan maganatun uwa."goggo Ruma tayi dariya tace"Hafsat bake rabo da faɗa kina ji da ɗanki Kamal ko..."Sallamar Kamal ta katse ma goggo hira ta amsa, yaran suka yi kansa suna "Oyoyo uncle."ɗaya bayan ɗaya ya ɗagasu yana masu kiss ya ajiye su yana cewa"ƴan kanina yaran kirki bari na gaisa da momyna autar goggo." ya faɗa ya nufi gun Hafsat, yana murmushi kusanta ya zauna ya jingina da kafadata, yace"momy ina yini ashe kuna nan naku zuwa gidan naki fa." Hafsat ta shafi kansa tana murmushi tace"Eh gani nan munzo yini , ina yayana da aunty Mamu da Samha? Wai auta ina kabar Sumaiyya da ibrahim ɗin zan zama auta ƴan biyun goggo kake maidamu baya, se na faɗama Sumaiyya." Kamal ya miƙe yace"ni fa ba daga gida nake ba kuma na kashe wayoyina so nake nai bacci har zuwa la'asar , sorry momy Hafast kawo ibrahim namijine shine babbanku a yanzu ko goggo Rumana."ya faɗa yana zama kusa da goggo ya rungumota yana dariya, ta bugeshi tana cewa"sakeni ban saniba , idan fura ta zube fa." sakinta yay yana murmushi, yaran suka haye saman sa, seda Hafsat ta masu tsawa!! Kamal sosai yasha fura yana santin yace idan yayi aure goggo zata koyama matarsa. Bayan ya gama shan fura, ya miƙe Hafsat na tsokanar sa ya shige cikin ɗakin da yake kwanci, ɗakin yasha gyara an shimfiɗa sabon zanin gado se baza kamshi ɗakin yake, ya tube yay wanka ya saka rigar bacci dan yanada kaya a nan, ya kunna Ac ya faɗa saman gado ko 5 munite bai ba se bacci.