Sashe 11
Ali Dan Tsoho Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Sageer ne tafe cikin nutsuwa yana kaÉ—a makullan motarsa, ya
fito daga Ajin su Iyamu, ya hango Basma da Nazeer a rana suna tiƙar shara, gunsu ya nufa.
Yana zuwa yace"Basma me kuka yi lafiya kuke tiƙar uwar shara haka?" Basma ta goge majina tana hawaye ta ɗago da kanta tace "Sir wlh bama mu mukayi laifin ba mu yan tsaron kofane Mubina ce tayi laifin amma Sir Kamal ya haɗamu duka , ita tana office ɗinsa bamu san irin wuyar da take shaba amma bata kai tamuba muda muke rana a tsaye..." da sauri Sageer yace" kina nufin Baby ma yana can yana bata wahala? Kubar shara maza ku wuce Aji bari na naje gurin Baby." ya faɗa yana juyawa harda dan gudun sa ya nufi saman bene office ɗin Sir Kamal. Basma ta saki tsintsiyar tana goge hawaye, Nazeer yace "kina nufin mu bari Sir Kamal bai ce mu bari ba mu tisa laifi?"Basma tace" se ka tsaya ɗin ni na tafi yo ba Malam Sageer ba yace mu bari." ta karasa maganar tana nufar toilet ta wanke jikinta se Allah ya isa take jama Mubina. Nazeer ma toilet ɗin ya nufa dan gyara jiknsa yaje yayi bitar abinda aka koya da baya nan..
Tana dab da isa kofar taji ana knocking, jikinta har rawa yake ta ɗan kara jan ƙafa, kofar aka buɗe aka shigo da sallama Sageer ya zaro idanu ganin Mubina a haka da ɗan gudun sa ya karaso gunta tana shirin faduwa ƙasa ya tarota ta faɗo jikinsa, hankalinsa a tashe yace" Subahanallahi me nake gani haka? Baby kashi ya baki me ya miki haka kika fita haiyacinki? kalli fuskarki tayi ja marinki yayi tayi ko me?". Mubina da ta galaɓaita ta shige jikin Sageer daket ta bude bakinta tace"Sir... Yawun...sa...ya...ba...ni... Na...amai ne ya kufce mata bata idasa maganar ba ta fara kelaya amai a jikin Sageer. Da sauri Sageer ɗin ya kara rungumota jikinsa, tana kwarara aman yana buga bayanta hankalinsa a tashe, yana faɗin" Baby sannu wani irin azaba ce ya miki haka me ya baki? Wannan mutum anyi mugu wlh kashe ƴar mutane zaiyi ko me?" ya karasa maganar yana cicciɓarta ya ɗauketa ya rungumeta ya juya zai fice, Kamal na fitowa daga toilet kansa na ɗigar ruwa, yaga guntun amai a saman carpet ɗin da yake shimfiɗe tsakiyar office ɗin.
Ya kalli Sageer yace"Dakata malam wlh baku isaba sai an goge min wannan ƙazantar uban waye zai goge maku? tab." ya faɗa yana sakin wani irin murmushi ya nufo kofar da sauri, amma kafin yazo Sageer ya fice da Mubina.
Kamal ya kaɗa kafaɗa yace"yanzu kuwa kawarta zata goge shi." ya faɗa yana isa bakin katon table ɗinsa me shaƙe da uwayan takardu, ya ajiye wayar da yana da tabbacin ta tashi a aiki har laptop ɗin ma, ya ajiye ya goge kansa da karamin towel, ya ɗauki hularsa ya murza a kansa se baza kamshi yake ya ɗauki wayoyin sa biyu ya zuba cikin aljihu ya ɗauki makullan motarsa yana sakin sansanyan murmmushi ya nufo kofar.
Sageer direct office ɗinsa ya nufa da Mubina yana zuwa ya kwantar da ita ta galaɓaita, daket take fitar da numfashi ya shiga toilet ya wanke inda ta masa aman da sabulu mai kamshi, ya ɗauko towel ya fito ya nufi table ya dauki sansanyan turaransa ya feshe jikins ya, yazo ya goge mata aman ya kamata suka nufi toilet ya wanke mata bakinta da fuskarta tace ya mata brch, cikin kulawa ya tatso makilin ɗin a hannunsa ya wanke mata bakinta ya kamata suka fito ya ɗauko faro me sanyi, ya zaunar da ita shima ya zauna dab da ita, ya janyota jikinsa ya ɗago da kanta ya kafa mata robar ruwan, babu musu ta fara sha se da ta kusa shan rabi ta janye bakinta ta kwantar da kanta kirjinsa tana maida numfashi.
Bayanta ya shiga bugawa yace"Baby me kika ma Sir ɗinku ya azabtar dake haka?" muryata bata fita sosai tace"Sir kaini gida gun umpah nah." ta faɗi hawaye na kwaranya saman fuskarta. Sageer ya sha mamaki dan bai taɓa kama Mubina na kuka ba sai yau. Cikin sigar lallashi yace "Ok kinyi alkawalin zaki faɗamin abinda Kamal ya miki da zaran kin dawo nutsuwarki?" Mubina ta nitsa kanta kirjin Sageer ta ɗaga masa kanta tana fitar da numfashi sama-sama. Agogon hannunsa ya kalla yaga 12: 30 cikin sauri ya kamata yace"Muje na ajiye ki masallaci zani." ya faɗa yana warware mata mayafinta da yake daure a ƙugunta ya tattara mata gashin kanta ya ɗaure mata ya yafa mata mayafin ya gyara mata jikinta tsaf ya kama hannunta suka fito.
Sageer ya hango Kamal yana waya sai murmushi yake suna saukowa da Basma tana riƙe da jakukunan su da towel a hannunta alamun ta gogema Kangiwa aman da Mubina tayi masa. Gun motarsa ya nufa cikin takunsa na isassun maza sam bazaka ce yana ɗingisawa ba idan ba ka luraba, duba da iya tafiyarsa ta isassun maza masu ji da kome..
Sageer ya zabga masa harara yace"Zan kama ka ne bari a taso daga juma'ah dai." Mubina kallo ɗaya ta masa ta ɗauke kanta tana ciza bakinta se lumahe shanyayyun idanunta take tana kara damƙe hannun Sageer. Basma ta yasar da towel ɗin ƙasa ta nufi gun su Mubina da gudu.
Tana isowa ta rungume Mubina Mubina ma ta rungumeta, suna sauke ajiyar zuciya a tare. Sageer yace" Muje na ajiye ku a gida tinda an tashi kafin azo ɗaukarku..." Haladu ne ya sanyo kan motar cikin makarantar Kamal shi kuma na fita daga cikin makarantar, cikin wata araniyar Jeep baƙa sudik. Mubina janye hannunta daga na Sageer tayi cikin sanyin murya tace"Sir nagode da kulawarka gareni yau badan kaiba da na rasa raina hakiƙa bazan manta da kaiba , tnx so much sir mun tafi ga direban gidan mu yazo." ta faɗa tana juyawa cikin sanyin jiki tana cirawa jiri ya kwasheta zata faɗi ƙasa Sageer ya tarota jikinsa yana cewa"oh my god wlh Kamal anyi dan iska wai meye ya miki haka? Sannu baby muje na sakaki mota ya faɗa yana raɓata jikinsa Basma na biye dasu na mata sannu. Mubina batiyi magana ba har suka zo gun motar ya buɗe ya sakata baya Basma ma ta shiga ta zauna.
Sageer yace"gaya min unguwarku zanzo da yamma na duba ki?" Mubina ta lumshe idanunta tana murmushin karfin hali tace"Sir zan dai baka number na dai sbd karamawarka gareni." Sageer ya ciro wayarsa ya lalubi tattausan hannunta ya saka mata. Se lokacin ta bude idanunta ta saka masa number ta bashi yayi godiya ya rufe masu motar Haladu yaja motar ya nufi get. Sageer kuwa cikin farin ciki ya nufi parking spece yana jin dadin ta wani fannin wani fannin haushin Kamal ya saka babynsa damuwa...
Haladu na fitowa da mota direban gidan su Basma na zauwa ɗaukarta, Basma ta kurasa cewar ya tafi gata a motar su Mubina suna hanyar gida daga can zata gangaro a ƙafa. Suna dab da isowa gida Basma tace "Don Allah Mubinata ki fita harakar Sir *Kangiwa* kar ya ilataki ashe har amai ya sakaki? ni ya kirawo na goge , pls ki fita batunsa." Mubina dai batayi magana ba se shigewa jikin Basma da tayi tana ƙamƙame jikinta ta kece da kuka tace" Allah ka saka min kuma nima zan sakama kaina , bazan barshi ba." Haladu yace" Autar gida waye yau ya saki kuka a garin Maradi? Tab asje yau a kawai yaƙi..."Mubina cikin shashekar kuka ta ɗago tace" Ban son tambaya da tsigididi da gulma da munafurci fa , ina ruwanka?" Haladu yace babu kam Autar gida." Basma danne dariyar ta tayi, gudan kar abun ya dawo kanta. Dai-dai lokacin Haladu yay horn aka wamgame masa katon get ɗin ya sayo kansa cikin gidan ...
*Labarin nan na kudi ne kan farashi me sauƙi, book 1&2 zaku same shi akan 200N kacal, ga mutanan mu na Niger zaku biya 400F, ba tsauwalawa hakan ta faru ne saboda masoyana na asali, karfa ku sake ayi baku wannna salon na daban ne, wannan karon bana cewa kome kune zaku faɗa insha Allahu, duk me bukatar siya zaku tuntuɓeni ta wannan*
*Lambobin👉ðŸ»+22796515805/ +22792589446, karku manta nera 200 kacal zaku karanta book 1&2 ,Real ladingo na maraba da masoyanta har kullum💃ðŸ»ðŸ’ƒðŸ»ðŸ’ƒðŸ»**💖ðŸ˜KAMAL NEðŸ˜ðŸ’–*
*Book 1*
NA
*Real ladingo*
*Sweet Baby💋*
Ƴar Mutan Niger🤙ðŸ»
*Bismillahir Rahamanir Raheem*
*Free Page*
🅿ï¸9ï¸âƒ£
fito daga Ajin su Iyamu, ya hango Basma da Nazeer a rana suna tiƙar shara, gunsu ya nufa.
Yana zuwa yace"Basma me kuka yi lafiya kuke tiƙar uwar shara haka?" Basma ta goge majina tana hawaye ta ɗago da kanta tace "Sir wlh bama mu mukayi laifin ba mu yan tsaron kofane Mubina ce tayi laifin amma Sir Kamal ya haɗamu duka , ita tana office ɗinsa bamu san irin wuyar da take shaba amma bata kai tamuba muda muke rana a tsaye..." da sauri Sageer yace" kina nufin Baby ma yana can yana bata wahala? Kubar shara maza ku wuce Aji bari na naje gurin Baby." ya faɗa yana juyawa harda dan gudun sa ya nufi saman bene office ɗin Sir Kamal. Basma ta saki tsintsiyar tana goge hawaye, Nazeer yace "kina nufin mu bari Sir Kamal bai ce mu bari ba mu tisa laifi?"Basma tace" se ka tsaya ɗin ni na tafi yo ba Malam Sageer ba yace mu bari." ta karasa maganar tana nufar toilet ta wanke jikinta se Allah ya isa take jama Mubina. Nazeer ma toilet ɗin ya nufa dan gyara jiknsa yaje yayi bitar abinda aka koya da baya nan..
Tana dab da isa kofar taji ana knocking, jikinta har rawa yake ta ɗan kara jan ƙafa, kofar aka buɗe aka shigo da sallama Sageer ya zaro idanu ganin Mubina a haka da ɗan gudun sa ya karaso gunta tana shirin faduwa ƙasa ya tarota ta faɗo jikinsa, hankalinsa a tashe yace" Subahanallahi me nake gani haka? Baby kashi ya baki me ya miki haka kika fita haiyacinki? kalli fuskarki tayi ja marinki yayi tayi ko me?". Mubina da ta galaɓaita ta shige jikin Sageer daket ta bude bakinta tace"Sir... Yawun...sa...ya...ba...ni... Na...amai ne ya kufce mata bata idasa maganar ba ta fara kelaya amai a jikin Sageer. Da sauri Sageer ɗin ya kara rungumota jikinsa, tana kwarara aman yana buga bayanta hankalinsa a tashe, yana faɗin" Baby sannu wani irin azaba ce ya miki haka me ya baki? Wannan mutum anyi mugu wlh kashe ƴar mutane zaiyi ko me?" ya karasa maganar yana cicciɓarta ya ɗauketa ya rungumeta ya juya zai fice, Kamal na fitowa daga toilet kansa na ɗigar ruwa, yaga guntun amai a saman carpet ɗin da yake shimfiɗe tsakiyar office ɗin.
Ya kalli Sageer yace"Dakata malam wlh baku isaba sai an goge min wannan ƙazantar uban waye zai goge maku? tab." ya faɗa yana sakin wani irin murmushi ya nufo kofar da sauri, amma kafin yazo Sageer ya fice da Mubina.
Kamal ya kaɗa kafaɗa yace"yanzu kuwa kawarta zata goge shi." ya faɗa yana isa bakin katon table ɗinsa me shaƙe da uwayan takardu, ya ajiye wayar da yana da tabbacin ta tashi a aiki har laptop ɗin ma, ya ajiye ya goge kansa da karamin towel, ya ɗauki hularsa ya murza a kansa se baza kamshi yake ya ɗauki wayoyin sa biyu ya zuba cikin aljihu ya ɗauki makullan motarsa yana sakin sansanyan murmmushi ya nufo kofar.
Sageer direct office ɗinsa ya nufa da Mubina yana zuwa ya kwantar da ita ta galaɓaita, daket take fitar da numfashi ya shiga toilet ya wanke inda ta masa aman da sabulu mai kamshi, ya ɗauko towel ya fito ya nufi table ya dauki sansanyan turaransa ya feshe jikins ya, yazo ya goge mata aman ya kamata suka nufi toilet ya wanke mata bakinta da fuskarta tace ya mata brch, cikin kulawa ya tatso makilin ɗin a hannunsa ya wanke mata bakinta ya kamata suka fito ya ɗauko faro me sanyi, ya zaunar da ita shima ya zauna dab da ita, ya janyota jikinsa ya ɗago da kanta ya kafa mata robar ruwan, babu musu ta fara sha se da ta kusa shan rabi ta janye bakinta ta kwantar da kanta kirjinsa tana maida numfashi.
Bayanta ya shiga bugawa yace"Baby me kika ma Sir ɗinku ya azabtar dake haka?" muryata bata fita sosai tace"Sir kaini gida gun umpah nah." ta faɗi hawaye na kwaranya saman fuskarta. Sageer ya sha mamaki dan bai taɓa kama Mubina na kuka ba sai yau. Cikin sigar lallashi yace "Ok kinyi alkawalin zaki faɗamin abinda Kamal ya miki da zaran kin dawo nutsuwarki?" Mubina ta nitsa kanta kirjin Sageer ta ɗaga masa kanta tana fitar da numfashi sama-sama. Agogon hannunsa ya kalla yaga 12: 30 cikin sauri ya kamata yace"Muje na ajiye ki masallaci zani." ya faɗa yana warware mata mayafinta da yake daure a ƙugunta ya tattara mata gashin kanta ya ɗaure mata ya yafa mata mayafin ya gyara mata jikinta tsaf ya kama hannunta suka fito.
Sageer ya hango Kamal yana waya sai murmushi yake suna saukowa da Basma tana riƙe da jakukunan su da towel a hannunta alamun ta gogema Kangiwa aman da Mubina tayi masa. Gun motarsa ya nufa cikin takunsa na isassun maza sam bazaka ce yana ɗingisawa ba idan ba ka luraba, duba da iya tafiyarsa ta isassun maza masu ji da kome..
Sageer ya zabga masa harara yace"Zan kama ka ne bari a taso daga juma'ah dai." Mubina kallo ɗaya ta masa ta ɗauke kanta tana ciza bakinta se lumahe shanyayyun idanunta take tana kara damƙe hannun Sageer. Basma ta yasar da towel ɗin ƙasa ta nufi gun su Mubina da gudu.
Tana isowa ta rungume Mubina Mubina ma ta rungumeta, suna sauke ajiyar zuciya a tare. Sageer yace" Muje na ajiye ku a gida tinda an tashi kafin azo ɗaukarku..." Haladu ne ya sanyo kan motar cikin makarantar Kamal shi kuma na fita daga cikin makarantar, cikin wata araniyar Jeep baƙa sudik. Mubina janye hannunta daga na Sageer tayi cikin sanyin murya tace"Sir nagode da kulawarka gareni yau badan kaiba da na rasa raina hakiƙa bazan manta da kaiba , tnx so much sir mun tafi ga direban gidan mu yazo." ta faɗa tana juyawa cikin sanyin jiki tana cirawa jiri ya kwasheta zata faɗi ƙasa Sageer ya tarota jikinsa yana cewa"oh my god wlh Kamal anyi dan iska wai meye ya miki haka? Sannu baby muje na sakaki mota ya faɗa yana raɓata jikinsa Basma na biye dasu na mata sannu. Mubina batiyi magana ba har suka zo gun motar ya buɗe ya sakata baya Basma ma ta shiga ta zauna.
Sageer yace"gaya min unguwarku zanzo da yamma na duba ki?" Mubina ta lumshe idanunta tana murmushin karfin hali tace"Sir zan dai baka number na dai sbd karamawarka gareni." Sageer ya ciro wayarsa ya lalubi tattausan hannunta ya saka mata. Se lokacin ta bude idanunta ta saka masa number ta bashi yayi godiya ya rufe masu motar Haladu yaja motar ya nufi get. Sageer kuwa cikin farin ciki ya nufi parking spece yana jin dadin ta wani fannin wani fannin haushin Kamal ya saka babynsa damuwa...
Haladu na fitowa da mota direban gidan su Basma na zauwa ɗaukarta, Basma ta kurasa cewar ya tafi gata a motar su Mubina suna hanyar gida daga can zata gangaro a ƙafa. Suna dab da isowa gida Basma tace "Don Allah Mubinata ki fita harakar Sir *Kangiwa* kar ya ilataki ashe har amai ya sakaki? ni ya kirawo na goge , pls ki fita batunsa." Mubina dai batayi magana ba se shigewa jikin Basma da tayi tana ƙamƙame jikinta ta kece da kuka tace" Allah ka saka min kuma nima zan sakama kaina , bazan barshi ba." Haladu yace" Autar gida waye yau ya saki kuka a garin Maradi? Tab asje yau a kawai yaƙi..."Mubina cikin shashekar kuka ta ɗago tace" Ban son tambaya da tsigididi da gulma da munafurci fa , ina ruwanka?" Haladu yace babu kam Autar gida." Basma danne dariyar ta tayi, gudan kar abun ya dawo kanta. Dai-dai lokacin Haladu yay horn aka wamgame masa katon get ɗin ya sayo kansa cikin gidan ...
*Labarin nan na kudi ne kan farashi me sauƙi, book 1&2 zaku same shi akan 200N kacal, ga mutanan mu na Niger zaku biya 400F, ba tsauwalawa hakan ta faru ne saboda masoyana na asali, karfa ku sake ayi baku wannna salon na daban ne, wannan karon bana cewa kome kune zaku faɗa insha Allahu, duk me bukatar siya zaku tuntuɓeni ta wannan*
*Lambobin👉ðŸ»+22796515805/ +22792589446, karku manta nera 200 kacal zaku karanta book 1&2 ,Real ladingo na maraba da masoyanta har kullum💃ðŸ»ðŸ’ƒðŸ»ðŸ’ƒðŸ»**💖ðŸ˜KAMAL NEðŸ˜ðŸ’–*
*Book 1*
NA
*Real ladingo*
*Sweet Baby💋*
Ƴar Mutan Niger🤙ðŸ»
*Bismillahir Rahamanir Raheem*
*Free Page*
🅿ï¸9ï¸âƒ£