Sashe 23
Ali Dan Tsoho Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
*Labarin nan na kudi ne kan farashi me sauƙi, book 1&2 zaku same shi akan 200N kacal, ga mutanan mu na Niger zaku biya 400F, ba tsauwalawa hakan ta faru ne saboda masoyana na asali, karfa ku sake ayi baku wannna salon na daban ne, wannan karon bana cewa kome kune zaku faɗa insha Allahu, duk me bukatar siya zaku tuntuɓeni ta wannan*
*Lambobin👉ðŸ»+22796515805/ +22792589446, karku manta nera 200 kacal zaku karanta book 1&2 ,Real ladingo na maraba da masoyanta har kullum💃ðŸ»ðŸ’ƒðŸ»ðŸ’ƒðŸ»**💖ðŸ˜KAMAL NEðŸ˜ðŸ’–*
*Book 1*
NA
*Real ladingo*
*Sweet Baby💋*
Ƴar Mutan Niger🤙ðŸ»
*Bismillahir Rahamanir Raheem*
*Free Page*
🅿ï¸1ï¸âƒ£5ï¸âƒ£
Kamal tsumammun idanunsa ya zuba ma Mubina, ya sanya hannunsa ya dafe kansa ransa yayi mugun ɓaci, ya sanya hannunsa saman fuskarsa ya shafo yawun da ta tofa masa, kai ya girgiza ya gogo yawun ya ƙura masa ido, ciza lips ɗinsa, yama motar key, wayarsa ta ɗauki ringing ya kai kallonsa kan wayar yaga Sageer ne, ya ɗauka yay picking ya manna a kunnen sa cikin daddaɗar muryasa yace"ya ykk wai ina ka shige ne yau? kiran da na maka yafi a ƙirga." ya faɗa yana fizgar motar ya karasa get ɗin gidan su yana horn, megadi ya buɗe masa ya shige. Mubina kuwa banda kururuwa da ihuuuu babu abinda take yi, su umpah a guje suka fito suka yi kanta, umpah yace"Baby ina kika shiga? yau kin bamu wuya mun gaji da neman ki yanzu da police sitetion zamu bada cigiyar ki da gidan Tv da Redio ina kika shiga?" Mubina ta kara sa da gudu ta fada jikin umpah tana kuka. Abbu yace "Ah ya naga Kamal ya kawoki doter ina ya samo ki?" cikin kukan sangarta tace"Dady shine ya sace ni kawai muna cikin tafiya ana ruwa nida me napep se ya ɗinga bin mu muna gocewa , dama kuma tin da rana lokacin da zamu gidan su Basma ya biyo ni yake son sace ni Allah ne ya tsare ni , se ɗazu ya buge mu da mota ya zuba min wata hoda na suma nan take ya ɗauke ni ban tashi farkawa ba se hospital yanzu ma karfin Addu'a ce tasa ya maidoni..." ta karasa tana kuka.
Umpah ya waro idanu yace" Kamalu ɗin da kansa innalillahi wa'inna ilahir raji'un!! Me ya miki kenan...?" Abbu ya katse umpah cewar"Amma Kamalu ya bani mamaki ban taɓa zaton zaiyi haka ba wlh ɗiyar abokina ya lalata, doter ya miki wani abu ne?" Mubina tace"Eh duka na yayi tayi mari harbi wai baya son ganina se ya naka sani..." ta faɗa tana kara sakin kuka.
Abbu yace"Yi shurinki doter ai dole zai soki shiÉ—in banza , Abdulrahim pls ina son mu haÉ—a meeting yanzu da iyalan mu , ka tara naka iyalan nima bari na shiga ciki yanzu na fito da nawa da nace se dare to yanzu za ayi ta ta kare." ya faÉ—a yana kallon umpah.
Umpah ya sauke nannauyar ajiyar zuciya, yace"Babu damuwa Abubakar se ka fito É—in insha Allahu amman karka takura yarona baka san dalilinsa ba..." Abbu girgiza kai ya nufi get É—in gidan sa.
Umpah ya kama Mubina suka nufi cikin gida, Haladu na riƙe da haɓa yana kallon ikon Allah.
Mamu na zaune a parlo ta rabka tagumi, dan yanzu Baffa ya gama mata faɗa sun gaji da yawo basu ga Mubina. Amrah tace" Mamu kinji su umpah shiru yamma tayi sosai basu dawo ba..." Umpah na yay sallama suka shigon yana riƙe da Mubina. Mamu ta miƙe ta kamota ta rungume tana sauke ajiyar zuciya, tace "Baby ina kika shige?" Mubina tace" malamin mu ne ya sace ni wlh..." Amrah ta iso tana rungumeta tace" Me kika masa sacewa kuma baby?" umpah yace"Karya tayi masa ne? tazo ma baza ku barta ta huta ba , baby jeki maza kiyi wanka ki huta." Mubina najin haka ta janye daga jikin Mamu da Amrah ta nufi sama da gudunta. Mamu tabita da kallo ta juyo ta kalli umpah, tace"Abban Mubina sbd Allah baza a tambaye ta aji ba'asi ba , se abarta ni sam abun baya min dadi pls ka aura da yarinyar nan..." katseta yayi da cewa"Wlh Nusaiba zamu sami matsala dake yazu dai ku shirya zamuyi baƙi a shirya parlon baƙi da kayan motsa bakina asa turaren wuta." ya faɗa yana haurawa sama. Mamu ta kalli Amrah tace"Hummm Allah ya kyauta Amrah jeki maza sa laure ta gyara parlon baƙi a kai kome na motsa baki keko kisa turaren wuta kiyi maza ki shirya bari na sami baby." ta faɗa tana haurawa saman bene. Amrah ta nufi kitchen gun laure dan ta fara girkin dare.
Mubina tana shiga ta cire kayan jikinta tai fatali dasu ƙasa ta nufi bathroom, tana shiga ta kunna shower sansanyan ruwa na sauka kanta ta lumshe idanunta tana ƙamƙame jikinta tana sauke ajiyar zuciya nipples ɗinta sun wani mimmiƙe sonyi tsini sosai bakinsu ya buɗe sai game ƙafafunta take, daket ta samu tayi wankan ta ɗauro alwalla ta saka rigar wanka ta daure kanta da towel ta fito.
Kai tsaye wardrobe ta nufa ta bude tana ciza lips ɗinta idanunta na lumshewa, ta zaro abaya tana ƙoƙarin cire rigar wankan, Mamu ta shigo da sallama, Mubina ta amsa tayi fatali da rigar tana ƙoƙarin saka abayar, Mamu ta iso ta mata duka a baya tace"Wai yaushe zakiyi hankali baby ke kome tsirara bakya jin kunya." Mubina ta rungume Mamu gam ta nitsa kanta kirjinta a shagwaɓe tace"Mamu ni samin rigar yo wa zai shigo daga waje ya ganin yo." Mamu ta girgiza kai ta amshi rigar ta saka mata. Mubina ta yane kanta da mayafin abayar ta hau saman dadduma ta tayar da sallah la'asar. Mamu tace" se ma yanzu kike la'asar?" ta faɗa tana kwashe kayan da Mubina ta zubar a ƙasa tana faɗa, tace" ke kullum da kin cire kaya se ki zubar a ƙasa Allah ya shiryeki." ta faɗa tana kwashewa ta kai toilet ta zuba a kwandon zuba datti. Tace"Maza idan kin gama ki shirya ki fito munada baƙi dan Allah baby ki nutsu bayan sun tafi zan maki tambaya ki faɗa min tsakaninki da Allah." ta faɗa tana ficewa. Bayan Mubina ta gama sallah harda su istigifari tayi na karyar da tayi, ta miƙe ta cire abayar ta murza mai ta ciro atamfa Super English blue me ratsin fari ɗinkin riga da siket ta ne, tana cikin sakawa Amrah ta shigo, tace"Wow auta kinyi kyau sosai." ta faɗa tana shigewa toilet. Mubina ta zumburo baki tana wata tafiya kamar tarwaɗa, jikinta se motsawa yake, ta isa bakin dreesing mirror taga yanda kayan suka mata cif a ɗan jikinta tayi kyau sosai. Murmushi ta saki dimple ɗinta ya loɓa ta shiga gyara gashinta ta fesar dashi ya bushe ta shafa mai ta ɗaure shi da ribbon, ta fesa turare ta ɗauki ɗakwalin atamfar ta murza ɗaurin zahra buhari ta nufi saman gado ta zauna ta ciro wayarta ta kunna. Nan take kiran Sageer ya shigo ganin bata san number ba taki ɗauka saida ya kira sau uku ta ɗaga tare da sallama tace"Wai dawa nake mgn?" Sageer yace" Baby Mubee sir Sageer ne ykk ina kika shiga na gaji da ne manki a waya?" Mubina tace" Sir ina yini barka da yamma , wlh wani ɗan tsautsayi ya same ni amma ka tambayi wannan mugun malamin gurgu ai yasan kome kar ya ha'ince ka." Sageer yay murmushi dan zatonsa tin abin safe ne yasa ta faɗi haka yace" Ok barni dashi babyna ykk yanzu fatan bakida damuwa?" Mubina ta zumburo baki tace" Uhm sir ykk y hutawa." ai fa Sageer ya sami abinda yake so sai zuba ya fara mata. Haka Amrah ta iskota ko me yake faɗa mata se kyalkyala dariya take yi. Ta girgiza kai ta shiga shiryawa...
Can ko Kamal bayan ya shiga gida sun gama waya da Sageer cewar zasu hadu bayan sallah magarib, ya fito daga cikin motar ya nufi cikin gida. A parlo ya isako ummah tare dasu Hafsat da yaranta suna hira. Kamal yace "momy nan kuka yo bayan ruwan?" ya faɗa yana zama kusan ummah ya kwantar da kansa jikinta yace"Washhh na gaji." Samha tace"Brother ina ka shiga wai?" hafsat tace "ai kuwa tin kafin la'asar ya fito ina bacci daga gidan goggo fa." Kamal yay murmushi zaiyi magana Abbu ya shigo da sallama. Ameer suka tare shi da gudu. Hafsat tace"Oyoyo Abbu." Abbu yayi dariya yace"Hafsatu kece cikin lema haka? Sannu da zuwa" Kamal ya miƙe yay gun Abbu zai rungume shi yace"dakata kai Kamaluddin ni zaka wulaƙanta ko?" Kamal zaiyi mgn Abbu ya ɗaga masa hannu yace"Bana son jin kome maza shirya ka fito zamu unguwa , Fatima Samha ku shirya yanzu zamu je muzo harke Hafsat tinda kinzo." ya faɗa yana hawa sama. Hafsat tace"Kamal me kayi?" kai Kamal ya girgiza yace"Hummm bazai wuce sharrin wannan aljanar yarinyar ba , ba kome bari na canza kaya na fito."ya faɗa yana hayewa sama. Ummah tace"ikon Allah bari to mu shirya kar a haɗa damu." ta faɗa tana miƙewa ta tafi domin ta shirya. Kamal na shiga ɗakinsa yay wanka a gaggauce ya fito ya shirya cikin wata dakekiyar shadda maroon coulor ya murza hula se baza kamshi yake, kwashi wayoyinsa ya fito.
Nan ya isko suna jiransa yana fitowa Abbu yace"Muje magrib ta gabato." baki É—aya suka fito kowa gabansa se faÉ—uwa yake, Kamal ko sanin babu wani abun aibu da yayi bai damu ba, damuwar sa É—aya fushin Abbu gare shi...
Suna zuwa kofar gidan Abbu ya kira umpah sun iso nan ya fito da kansa ya tare su ya shigar dasu parlon baƙi wanda aka tana di kome, ya shiga can ciki ya kurawo nasa iyalin.
*Lambobin👉ðŸ»+22796515805/ +22792589446, karku manta nera 200 kacal zaku karanta book 1&2 ,Real ladingo na maraba da masoyanta har kullum💃ðŸ»ðŸ’ƒðŸ»ðŸ’ƒðŸ»**💖ðŸ˜KAMAL NEðŸ˜ðŸ’–*
*Book 1*
NA
*Real ladingo*
*Sweet Baby💋*
Ƴar Mutan Niger🤙ðŸ»
*Bismillahir Rahamanir Raheem*
*Free Page*
🅿ï¸1ï¸âƒ£5ï¸âƒ£
Kamal tsumammun idanunsa ya zuba ma Mubina, ya sanya hannunsa ya dafe kansa ransa yayi mugun ɓaci, ya sanya hannunsa saman fuskarsa ya shafo yawun da ta tofa masa, kai ya girgiza ya gogo yawun ya ƙura masa ido, ciza lips ɗinsa, yama motar key, wayarsa ta ɗauki ringing ya kai kallonsa kan wayar yaga Sageer ne, ya ɗauka yay picking ya manna a kunnen sa cikin daddaɗar muryasa yace"ya ykk wai ina ka shige ne yau? kiran da na maka yafi a ƙirga." ya faɗa yana fizgar motar ya karasa get ɗin gidan su yana horn, megadi ya buɗe masa ya shige. Mubina kuwa banda kururuwa da ihuuuu babu abinda take yi, su umpah a guje suka fito suka yi kanta, umpah yace"Baby ina kika shiga? yau kin bamu wuya mun gaji da neman ki yanzu da police sitetion zamu bada cigiyar ki da gidan Tv da Redio ina kika shiga?" Mubina ta kara sa da gudu ta fada jikin umpah tana kuka. Abbu yace "Ah ya naga Kamal ya kawoki doter ina ya samo ki?" cikin kukan sangarta tace"Dady shine ya sace ni kawai muna cikin tafiya ana ruwa nida me napep se ya ɗinga bin mu muna gocewa , dama kuma tin da rana lokacin da zamu gidan su Basma ya biyo ni yake son sace ni Allah ne ya tsare ni , se ɗazu ya buge mu da mota ya zuba min wata hoda na suma nan take ya ɗauke ni ban tashi farkawa ba se hospital yanzu ma karfin Addu'a ce tasa ya maidoni..." ta karasa tana kuka.
Umpah ya waro idanu yace" Kamalu ɗin da kansa innalillahi wa'inna ilahir raji'un!! Me ya miki kenan...?" Abbu ya katse umpah cewar"Amma Kamalu ya bani mamaki ban taɓa zaton zaiyi haka ba wlh ɗiyar abokina ya lalata, doter ya miki wani abu ne?" Mubina tace"Eh duka na yayi tayi mari harbi wai baya son ganina se ya naka sani..." ta faɗa tana kara sakin kuka.
Abbu yace"Yi shurinki doter ai dole zai soki shiÉ—in banza , Abdulrahim pls ina son mu haÉ—a meeting yanzu da iyalan mu , ka tara naka iyalan nima bari na shiga ciki yanzu na fito da nawa da nace se dare to yanzu za ayi ta ta kare." ya faÉ—a yana kallon umpah.
Umpah ya sauke nannauyar ajiyar zuciya, yace"Babu damuwa Abubakar se ka fito É—in insha Allahu amman karka takura yarona baka san dalilinsa ba..." Abbu girgiza kai ya nufi get É—in gidan sa.
Umpah ya kama Mubina suka nufi cikin gida, Haladu na riƙe da haɓa yana kallon ikon Allah.
Mamu na zaune a parlo ta rabka tagumi, dan yanzu Baffa ya gama mata faɗa sun gaji da yawo basu ga Mubina. Amrah tace" Mamu kinji su umpah shiru yamma tayi sosai basu dawo ba..." Umpah na yay sallama suka shigon yana riƙe da Mubina. Mamu ta miƙe ta kamota ta rungume tana sauke ajiyar zuciya, tace "Baby ina kika shige?" Mubina tace" malamin mu ne ya sace ni wlh..." Amrah ta iso tana rungumeta tace" Me kika masa sacewa kuma baby?" umpah yace"Karya tayi masa ne? tazo ma baza ku barta ta huta ba , baby jeki maza kiyi wanka ki huta." Mubina najin haka ta janye daga jikin Mamu da Amrah ta nufi sama da gudunta. Mamu tabita da kallo ta juyo ta kalli umpah, tace"Abban Mubina sbd Allah baza a tambaye ta aji ba'asi ba , se abarta ni sam abun baya min dadi pls ka aura da yarinyar nan..." katseta yayi da cewa"Wlh Nusaiba zamu sami matsala dake yazu dai ku shirya zamuyi baƙi a shirya parlon baƙi da kayan motsa bakina asa turaren wuta." ya faɗa yana haurawa sama. Mamu ta kalli Amrah tace"Hummm Allah ya kyauta Amrah jeki maza sa laure ta gyara parlon baƙi a kai kome na motsa baki keko kisa turaren wuta kiyi maza ki shirya bari na sami baby." ta faɗa tana haurawa saman bene. Amrah ta nufi kitchen gun laure dan ta fara girkin dare.
Mubina tana shiga ta cire kayan jikinta tai fatali dasu ƙasa ta nufi bathroom, tana shiga ta kunna shower sansanyan ruwa na sauka kanta ta lumshe idanunta tana ƙamƙame jikinta tana sauke ajiyar zuciya nipples ɗinta sun wani mimmiƙe sonyi tsini sosai bakinsu ya buɗe sai game ƙafafunta take, daket ta samu tayi wankan ta ɗauro alwalla ta saka rigar wanka ta daure kanta da towel ta fito.
Kai tsaye wardrobe ta nufa ta bude tana ciza lips ɗinta idanunta na lumshewa, ta zaro abaya tana ƙoƙarin cire rigar wankan, Mamu ta shigo da sallama, Mubina ta amsa tayi fatali da rigar tana ƙoƙarin saka abayar, Mamu ta iso ta mata duka a baya tace"Wai yaushe zakiyi hankali baby ke kome tsirara bakya jin kunya." Mubina ta rungume Mamu gam ta nitsa kanta kirjinta a shagwaɓe tace"Mamu ni samin rigar yo wa zai shigo daga waje ya ganin yo." Mamu ta girgiza kai ta amshi rigar ta saka mata. Mubina ta yane kanta da mayafin abayar ta hau saman dadduma ta tayar da sallah la'asar. Mamu tace" se ma yanzu kike la'asar?" ta faɗa tana kwashe kayan da Mubina ta zubar a ƙasa tana faɗa, tace" ke kullum da kin cire kaya se ki zubar a ƙasa Allah ya shiryeki." ta faɗa tana kwashewa ta kai toilet ta zuba a kwandon zuba datti. Tace"Maza idan kin gama ki shirya ki fito munada baƙi dan Allah baby ki nutsu bayan sun tafi zan maki tambaya ki faɗa min tsakaninki da Allah." ta faɗa tana ficewa. Bayan Mubina ta gama sallah harda su istigifari tayi na karyar da tayi, ta miƙe ta cire abayar ta murza mai ta ciro atamfa Super English blue me ratsin fari ɗinkin riga da siket ta ne, tana cikin sakawa Amrah ta shigo, tace"Wow auta kinyi kyau sosai." ta faɗa tana shigewa toilet. Mubina ta zumburo baki tana wata tafiya kamar tarwaɗa, jikinta se motsawa yake, ta isa bakin dreesing mirror taga yanda kayan suka mata cif a ɗan jikinta tayi kyau sosai. Murmushi ta saki dimple ɗinta ya loɓa ta shiga gyara gashinta ta fesar dashi ya bushe ta shafa mai ta ɗaure shi da ribbon, ta fesa turare ta ɗauki ɗakwalin atamfar ta murza ɗaurin zahra buhari ta nufi saman gado ta zauna ta ciro wayarta ta kunna. Nan take kiran Sageer ya shigo ganin bata san number ba taki ɗauka saida ya kira sau uku ta ɗaga tare da sallama tace"Wai dawa nake mgn?" Sageer yace" Baby Mubee sir Sageer ne ykk ina kika shiga na gaji da ne manki a waya?" Mubina tace" Sir ina yini barka da yamma , wlh wani ɗan tsautsayi ya same ni amma ka tambayi wannan mugun malamin gurgu ai yasan kome kar ya ha'ince ka." Sageer yay murmushi dan zatonsa tin abin safe ne yasa ta faɗi haka yace" Ok barni dashi babyna ykk yanzu fatan bakida damuwa?" Mubina ta zumburo baki tace" Uhm sir ykk y hutawa." ai fa Sageer ya sami abinda yake so sai zuba ya fara mata. Haka Amrah ta iskota ko me yake faɗa mata se kyalkyala dariya take yi. Ta girgiza kai ta shiga shiryawa...
Can ko Kamal bayan ya shiga gida sun gama waya da Sageer cewar zasu hadu bayan sallah magarib, ya fito daga cikin motar ya nufi cikin gida. A parlo ya isako ummah tare dasu Hafsat da yaranta suna hira. Kamal yace "momy nan kuka yo bayan ruwan?" ya faɗa yana zama kusan ummah ya kwantar da kansa jikinta yace"Washhh na gaji." Samha tace"Brother ina ka shiga wai?" hafsat tace "ai kuwa tin kafin la'asar ya fito ina bacci daga gidan goggo fa." Kamal yay murmushi zaiyi magana Abbu ya shigo da sallama. Ameer suka tare shi da gudu. Hafsat tace"Oyoyo Abbu." Abbu yayi dariya yace"Hafsatu kece cikin lema haka? Sannu da zuwa" Kamal ya miƙe yay gun Abbu zai rungume shi yace"dakata kai Kamaluddin ni zaka wulaƙanta ko?" Kamal zaiyi mgn Abbu ya ɗaga masa hannu yace"Bana son jin kome maza shirya ka fito zamu unguwa , Fatima Samha ku shirya yanzu zamu je muzo harke Hafsat tinda kinzo." ya faɗa yana hawa sama. Hafsat tace"Kamal me kayi?" kai Kamal ya girgiza yace"Hummm bazai wuce sharrin wannan aljanar yarinyar ba , ba kome bari na canza kaya na fito."ya faɗa yana hayewa sama. Ummah tace"ikon Allah bari to mu shirya kar a haɗa damu." ta faɗa tana miƙewa ta tafi domin ta shirya. Kamal na shiga ɗakinsa yay wanka a gaggauce ya fito ya shirya cikin wata dakekiyar shadda maroon coulor ya murza hula se baza kamshi yake, kwashi wayoyinsa ya fito.
Nan ya isko suna jiransa yana fitowa Abbu yace"Muje magrib ta gabato." baki É—aya suka fito kowa gabansa se faÉ—uwa yake, Kamal ko sanin babu wani abun aibu da yayi bai damu ba, damuwar sa É—aya fushin Abbu gare shi...
Suna zuwa kofar gidan Abbu ya kira umpah sun iso nan ya fito da kansa ya tare su ya shigar dasu parlon baƙi wanda aka tana di kome, ya shiga can ciki ya kurawo nasa iyalin.