Sashe 98
Triplets Part 3 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Dawo da kallonsa kanta ya yi, har lokacin tana dafe da kanta ta yi shiru da alama bata dawo dai'dai ba, "Ni ba zan ji daɗin kai ki gida ni kaɗai ba, amma ki zo mu shiga ciki, idan Areef ya ɗan ji sauki sai mu kai ki gida, daga nan dai zuwa 9 zai ji dai'dai In Sha Allah, yanzu ki fito mu je ciki". Shiru bata amsa mishi ba, kada ku manta da turanci yake magana. Ganin bata amsa bane yasa ya fito tare da buɗe gidan bayan ya riƙo hannunta zuwa cikin gida, da kyar ta iya fitowa daga cikin motar, ba musu ta bi shi kamar wasu yaya da kanwa, kai tsaye ɗakin da su Imran suka baro a sama ya kai ta, da farko ya so kaita ɗakin Rimsha, sai kuma ya tuna Rimsha daban ce basu haɗa ta da kowa, dan haka sai ya kaita tsohon ɗakin Imran da suka fara zama.
A bakin gado ya zaunar da ita, sai kallonta yake yi, shi dai ko ma yaya yasan wannan dai tabbas tana da alaƙa da uncle Hosain ɗinsa, dan sun yi kama over, amma dai bari Areef ya samu ya dawo dai'dai shi ma ya ganta dole zai ga kamannin, sai tunane tunane yake yi, bai ma san lokacin da ta kwanta ba sai dai ɗago kai ya yi ya ganta tana sharar barcin wahala, ɗago dara daran brawn eyes nasa ya yi ya sauƙesu a kan Ac dake ɗakin, rage mata gudun ya yi kafin ya rufa mata bargo zuwa cikinta ya juya ya fita zuwa wajen Areef dan ya ga a wani hali yake ciki.
Ɗakin Lion ya nufa, Areef ɗin na toilet yana wanka, ga A box a saman bedside drawer ya ajiye, da alama ya yi dressing na ciwon nasa ne kafin ya shiga wanka, saman bed ya haye tare da jawo wayarsa dan ya kira Lion ya zuba mishi shagwaɓa kaɗan, ya takura mishi. Har zai fara kiran number kuma sai ya tuna Heartbeat na can tana jiran zuwansu, dan haka sai ya fasa kiran Lion ɗin ya kirata dan ya sanar da ita sai gobe da safe zasu zo, tun da Areef ya ɗan ji ciwo.
Bugu ɗaya ta ɗauka cikin zumuɗi a shagwaɓe ta fara magana "Hello my shagwaɓati kun iso ne?" Dogon numfashi ya ja tare da saukewa a hankali, yadda ta yi maganar ta tafi da shi ba kaɗan ba, "Heartbeat ki yi hakuri ba zamu sami damar zuwa yau ba sai gobe". Kuka ta saka mishi a kan lallai ita wlh ba zata yarda ba, in dai yana son farincikinta to yazo yanzun nan, shiru ya yi yana sauraron shagwaɓar da take zuba mishi har sai da ta kai aya, sannan ya fara magana a nutse "Heartbeat muna hanyar zuwa fa muka sami accident, mun buge wata ƴarinya ce wadda tasa dole muka juyo zuwa gida, so please ki yi hakuri zuwa gobe kinji ko my rigimati?".
Zubur ta miƙe daga kwanciyar da take tana dafe kirji tare da zaro idanu waje, "Amma dai baku ji ciwo bako?" Ta tambaya hankali a tashe, "Calm down My heartbeat, babu abin da ya same mu, Allah ya tsare yarinyar ce kawai muka ɗan jiwa ciwo, ita ma ba sosai bane, shi ne muka dawo gida dan mu dubata". Shiru ta ɗan yi kafin ta ce "Ya yarinyar take to? Babban mata ce ko dai karama?". Da yake shi bai san kishin mata ya yake ba, sai ya zauna ya zayyana mata yadda ya ga Jehan ɗin tas, budurwa ce kamar ita ga kuma irin kayan da ta sanya, kyakkyawace sosai mai kama da uncle ɗinsa, da sauransu. Kuka ta sa mishi tana faɗin Wlh sun ɓata kada ya sake kiranta tun da har da riƙe irin kayan da yarinyar ta saka, kenan ma wato ya yi ta kallon yarinyar ko? To wlh ba zata yafe mishi kallon wata da ya yi ba, tana kuka tana surutai, shi kam yau yaga bala'i, dan bai san mata haka suke da kishi ba, dafe kansa ya yi tare da fara rarrashinta dan bashi da mafita.
Kin yarda ta yi ta katse kiranta tana kuka hawaye bibbiyu, sake kiran nata ya yi, kin ɗagawa ta yi, ta yi fushi da shi, tamkar zai yi kuka, duk ta rikita shi, ba zai iya jurar tashin hankalinta ko ɓacin ranta ba, zai iya ɗaukar komai amma banda wannan.
Cigaba da kiranta ya yi, amma taki ɗauka, sai sharɓar kuka take yi kamar ba gobe, ɗauko wayar Areef ya yi ya kirata da shi, call na farko bata ɗauka ba saboda taga new number ne, sai a karo na biyu ta ɗauka, ban da shessheƙar kuka babu abin da yake jiyowa daga cikin wayar, cikin sanyin murya ya fara magana
"Am really sorry my heartbeat, you knew ni ba zan taɓa kula kowa ba sai ke, bani da wani interest a kan wata mace sai ke, please ba zan iya jure kukan ki ba, zaki haifar mini da babbar matsala a cikin zuciyata, ki dai'na dan Allah". Kun sani na sani turawa basu yin mata biyu, mace ɗaya ce, sai dai masu bin matan banza zaki samesu da wata ta waje, amma matar aure ɗaya ce, kawai rigima ce irin ta heartbeat, da kuma tana tunanin zai iya canzata ya auri wata, tun da dama kunga tana tantama a kan son da yake yi mata, tana ganin kamar bata kai ya so taɓa, bata da wani abin da ya kai ya so ta domin shi, da sun yi aure ba zata damu ba dan tasan ba kishiya, yanzu kuwa zata iya damuwa dan a girlfriend nasa take, yana iya canzawa.
Shiru ta dai'na kukan, amma bata yi mishi magana ba, "My rigimati zaki sha chocolate na kawo miki yanzu?". Ya faɗa a shagwaɓe, shiru taki amsa mishi, "Muyi Video call?" Nan ma shiru ta yi bata amsa ba, juya kiran ya yi zuwa video call.
Sai da kiran ya kusa ya katsewa ta É—auka, tana kwance ta tada kai da pillow tana wani turo baki tare da kumbura kumatu. "My rigimati, kaga É—an bakinta a wajen sai rigima, yanzu dai sai da kika yi mini asarar hawayena ko? Ba komai zan rama ne, bari na zo da safe sai na matse É—an bakin nan, ki cigaba da turo mini shi". Shiru ta ki kula shi kuma taki É—agowa su haÉ—a idanu.
"Haba mana my rigimati, wai ba zaki ɗago ki kalle ni ba? Haba mana ƴar kyakkyawata, ƴar babyna, kaga hancinta kamar karas idanu kamar madara masu kyan gaske, ga wani ɗan siririn saje a gefe zai yi mini daɗin wasa da shi". Kukan shagwaɓa ta saka mishi tana faɗin "Ni Allah ka bari bana so". Narke mata murya ya yi tamkar zai yi kuka ya ce "Ni gaskiya ba zan bari ba, ni da kayana dan na yaba sai ya zama wani abin,? Bakiga ma da kika yi maganar nan ba yadda ɗan bakin nan ya yi mini kyau kamar in jawo ki in tsotse kayana kamar sweet". Hararar wasa ta wurga mishi ta kasan idanu, tana murmushi kasa kasa, ya iya magana idan ya yi niyar yi, idan kuma baya jin yin maganar sai ya yi ta binta da okey or not, amma gwani ne wajen iya zuba kalaman soyayya, ya san duk ta yadda zai bi ya kwantar mata da hankali idan ta ɓata rai.
"Kin san me nake tunani My heartbeat?" Girgiza mishi kai ta yi alamar a'a bata sani ba, "Ranar da na mallake ki ko? Akwai wani abu". Kawar mishi da zancen ta yi da cewa "Ina Areef?" Dan tasan halinsa sarai yanzu zai kawo mata wasu maganganun da zasu sakata jin kunya, shi kuma hakan ba laifi bane a wajensa, bata ganin laifinsa dan ya yi ire-iren wannan magana, saboda tasan halin Turawa ne hakan, tana yi mishi uzuri sannan tana ƙoƙarin koya mishi dai'na yin hakan tana kuma ƙoƙarin canza mishi topic na magana idan ya ɗauko zancen, ta san yanzu ba ƙaramin aikinsa bane ya ce mata idan ya malllaketa, ranar da aka kawota a gaban kowa zai yi mata kaza zai yi mata kaza su kiss da sauruansu, ita kuma kunyar irin maganganun take ji sosai shiyasa bata so.
"Areef yana toilet yana wanka". Bawan Allah da yake shi wankansa ba irin na kowa bane, dole ya bi komai a hankali saboda ciwonsa yasa yake jimawa a toilet idan ya shiga.
"Tom gaskiya ya kamata nayi hira da shi ko ta wayane yau tun da baku sami damar zuwa ba". Okey ya amsa mata da shi, "To ɗago ki kalleni". Make mishi kafaɗa ta yi alamar a'a b zata ɗago ba, "Please mana my heartbeat". Ya faɗa a tsananin shagwaɓe, "To ka rufe idanunka idan kana son ganin na ɗago kai". Ba musu ya rufe idanun nasa, dama a yunwace da son kallon face nasa take, dan haka sai ta ɗago ta zuba mishi idanu tana kallon face nasa kamar ta kai hannu ta shafa, shi kuma ya datse idanunsa gam dan bin abin da take so, saboda farincikinta.
"My shagwaɓati ka kara kyau sosai, Allah har wani kyalli face naka take yi". Waro dara daran brawn eyes nasa ya yi kai tsaye sai cikin nata, lokacin guda suka sakarwa da juna wani kayatatcen murmushi mai sanya zuciyoyin masoya nishaɗi ya kuma mantar da su a wani duniya suke, "I really love you my wife to be In Sha Allah". Ya faɗa yana kashe mata ido ɗaya, wani irin kallon soyayya ta wurga mishi mai ɗan ɗauke da harara kaɗan irin na masoya tana faɗin "My shagwaɓati ina ganin daga mum, dad, Triplets a masu sonka sai ni,". Cikin zoyala ya ce "Au dama baki fi Triplets sona ba?".
A bakin gado ya zaunar da ita, sai kallonta yake yi, shi dai ko ma yaya yasan wannan dai tabbas tana da alaƙa da uncle Hosain ɗinsa, dan sun yi kama over, amma dai bari Areef ya samu ya dawo dai'dai shi ma ya ganta dole zai ga kamannin, sai tunane tunane yake yi, bai ma san lokacin da ta kwanta ba sai dai ɗago kai ya yi ya ganta tana sharar barcin wahala, ɗago dara daran brawn eyes nasa ya yi ya sauƙesu a kan Ac dake ɗakin, rage mata gudun ya yi kafin ya rufa mata bargo zuwa cikinta ya juya ya fita zuwa wajen Areef dan ya ga a wani hali yake ciki.
Ɗakin Lion ya nufa, Areef ɗin na toilet yana wanka, ga A box a saman bedside drawer ya ajiye, da alama ya yi dressing na ciwon nasa ne kafin ya shiga wanka, saman bed ya haye tare da jawo wayarsa dan ya kira Lion ya zuba mishi shagwaɓa kaɗan, ya takura mishi. Har zai fara kiran number kuma sai ya tuna Heartbeat na can tana jiran zuwansu, dan haka sai ya fasa kiran Lion ɗin ya kirata dan ya sanar da ita sai gobe da safe zasu zo, tun da Areef ya ɗan ji ciwo.
Bugu ɗaya ta ɗauka cikin zumuɗi a shagwaɓe ta fara magana "Hello my shagwaɓati kun iso ne?" Dogon numfashi ya ja tare da saukewa a hankali, yadda ta yi maganar ta tafi da shi ba kaɗan ba, "Heartbeat ki yi hakuri ba zamu sami damar zuwa yau ba sai gobe". Kuka ta saka mishi a kan lallai ita wlh ba zata yarda ba, in dai yana son farincikinta to yazo yanzun nan, shiru ya yi yana sauraron shagwaɓar da take zuba mishi har sai da ta kai aya, sannan ya fara magana a nutse "Heartbeat muna hanyar zuwa fa muka sami accident, mun buge wata ƴarinya ce wadda tasa dole muka juyo zuwa gida, so please ki yi hakuri zuwa gobe kinji ko my rigimati?".
Zubur ta miƙe daga kwanciyar da take tana dafe kirji tare da zaro idanu waje, "Amma dai baku ji ciwo bako?" Ta tambaya hankali a tashe, "Calm down My heartbeat, babu abin da ya same mu, Allah ya tsare yarinyar ce kawai muka ɗan jiwa ciwo, ita ma ba sosai bane, shi ne muka dawo gida dan mu dubata". Shiru ta ɗan yi kafin ta ce "Ya yarinyar take to? Babban mata ce ko dai karama?". Da yake shi bai san kishin mata ya yake ba, sai ya zauna ya zayyana mata yadda ya ga Jehan ɗin tas, budurwa ce kamar ita ga kuma irin kayan da ta sanya, kyakkyawace sosai mai kama da uncle ɗinsa, da sauransu. Kuka ta sa mishi tana faɗin Wlh sun ɓata kada ya sake kiranta tun da har da riƙe irin kayan da yarinyar ta saka, kenan ma wato ya yi ta kallon yarinyar ko? To wlh ba zata yafe mishi kallon wata da ya yi ba, tana kuka tana surutai, shi kam yau yaga bala'i, dan bai san mata haka suke da kishi ba, dafe kansa ya yi tare da fara rarrashinta dan bashi da mafita.
Kin yarda ta yi ta katse kiranta tana kuka hawaye bibbiyu, sake kiran nata ya yi, kin ɗagawa ta yi, ta yi fushi da shi, tamkar zai yi kuka, duk ta rikita shi, ba zai iya jurar tashin hankalinta ko ɓacin ranta ba, zai iya ɗaukar komai amma banda wannan.
Cigaba da kiranta ya yi, amma taki ɗauka, sai sharɓar kuka take yi kamar ba gobe, ɗauko wayar Areef ya yi ya kirata da shi, call na farko bata ɗauka ba saboda taga new number ne, sai a karo na biyu ta ɗauka, ban da shessheƙar kuka babu abin da yake jiyowa daga cikin wayar, cikin sanyin murya ya fara magana
"Am really sorry my heartbeat, you knew ni ba zan taɓa kula kowa ba sai ke, bani da wani interest a kan wata mace sai ke, please ba zan iya jure kukan ki ba, zaki haifar mini da babbar matsala a cikin zuciyata, ki dai'na dan Allah". Kun sani na sani turawa basu yin mata biyu, mace ɗaya ce, sai dai masu bin matan banza zaki samesu da wata ta waje, amma matar aure ɗaya ce, kawai rigima ce irin ta heartbeat, da kuma tana tunanin zai iya canzata ya auri wata, tun da dama kunga tana tantama a kan son da yake yi mata, tana ganin kamar bata kai ya so taɓa, bata da wani abin da ya kai ya so ta domin shi, da sun yi aure ba zata damu ba dan tasan ba kishiya, yanzu kuwa zata iya damuwa dan a girlfriend nasa take, yana iya canzawa.
Shiru ta dai'na kukan, amma bata yi mishi magana ba, "My rigimati zaki sha chocolate na kawo miki yanzu?". Ya faɗa a shagwaɓe, shiru taki amsa mishi, "Muyi Video call?" Nan ma shiru ta yi bata amsa ba, juya kiran ya yi zuwa video call.
Sai da kiran ya kusa ya katsewa ta É—auka, tana kwance ta tada kai da pillow tana wani turo baki tare da kumbura kumatu. "My rigimati, kaga É—an bakinta a wajen sai rigima, yanzu dai sai da kika yi mini asarar hawayena ko? Ba komai zan rama ne, bari na zo da safe sai na matse É—an bakin nan, ki cigaba da turo mini shi". Shiru ta ki kula shi kuma taki É—agowa su haÉ—a idanu.
"Haba mana my rigimati, wai ba zaki ɗago ki kalle ni ba? Haba mana ƴar kyakkyawata, ƴar babyna, kaga hancinta kamar karas idanu kamar madara masu kyan gaske, ga wani ɗan siririn saje a gefe zai yi mini daɗin wasa da shi". Kukan shagwaɓa ta saka mishi tana faɗin "Ni Allah ka bari bana so". Narke mata murya ya yi tamkar zai yi kuka ya ce "Ni gaskiya ba zan bari ba, ni da kayana dan na yaba sai ya zama wani abin,? Bakiga ma da kika yi maganar nan ba yadda ɗan bakin nan ya yi mini kyau kamar in jawo ki in tsotse kayana kamar sweet". Hararar wasa ta wurga mishi ta kasan idanu, tana murmushi kasa kasa, ya iya magana idan ya yi niyar yi, idan kuma baya jin yin maganar sai ya yi ta binta da okey or not, amma gwani ne wajen iya zuba kalaman soyayya, ya san duk ta yadda zai bi ya kwantar mata da hankali idan ta ɓata rai.
"Kin san me nake tunani My heartbeat?" Girgiza mishi kai ta yi alamar a'a bata sani ba, "Ranar da na mallake ki ko? Akwai wani abu". Kawar mishi da zancen ta yi da cewa "Ina Areef?" Dan tasan halinsa sarai yanzu zai kawo mata wasu maganganun da zasu sakata jin kunya, shi kuma hakan ba laifi bane a wajensa, bata ganin laifinsa dan ya yi ire-iren wannan magana, saboda tasan halin Turawa ne hakan, tana yi mishi uzuri sannan tana ƙoƙarin koya mishi dai'na yin hakan tana kuma ƙoƙarin canza mishi topic na magana idan ya ɗauko zancen, ta san yanzu ba ƙaramin aikinsa bane ya ce mata idan ya malllaketa, ranar da aka kawota a gaban kowa zai yi mata kaza zai yi mata kaza su kiss da sauruansu, ita kuma kunyar irin maganganun take ji sosai shiyasa bata so.
"Areef yana toilet yana wanka". Bawan Allah da yake shi wankansa ba irin na kowa bane, dole ya bi komai a hankali saboda ciwonsa yasa yake jimawa a toilet idan ya shiga.
"Tom gaskiya ya kamata nayi hira da shi ko ta wayane yau tun da baku sami damar zuwa ba". Okey ya amsa mata da shi, "To ɗago ki kalleni". Make mishi kafaɗa ta yi alamar a'a b zata ɗago ba, "Please mana my heartbeat". Ya faɗa a tsananin shagwaɓe, "To ka rufe idanunka idan kana son ganin na ɗago kai". Ba musu ya rufe idanun nasa, dama a yunwace da son kallon face nasa take, dan haka sai ta ɗago ta zuba mishi idanu tana kallon face nasa kamar ta kai hannu ta shafa, shi kuma ya datse idanunsa gam dan bin abin da take so, saboda farincikinta.
"My shagwaɓati ka kara kyau sosai, Allah har wani kyalli face naka take yi". Waro dara daran brawn eyes nasa ya yi kai tsaye sai cikin nata, lokacin guda suka sakarwa da juna wani kayatatcen murmushi mai sanya zuciyoyin masoya nishaɗi ya kuma mantar da su a wani duniya suke, "I really love you my wife to be In Sha Allah". Ya faɗa yana kashe mata ido ɗaya, wani irin kallon soyayya ta wurga mishi mai ɗan ɗauke da harara kaɗan irin na masoya tana faɗin "My shagwaɓati ina ganin daga mum, dad, Triplets a masu sonka sai ni,". Cikin zoyala ya ce "Au dama baki fi Triplets sona ba?".