Sashe 99
Abunda Ke Boye Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
fuskarsa ba asake sosai ba yace lafya kalau hajiya...bari na zuba miki shayin ki kisha dan wata magana nake tafe da shi kuma sauri nake zanje na shirya naje aiki .
cikin kwalo ido game da dafe kirji tace tohhhh..ince dai ba wani aure zaka jajibo mana ba muhammadu..ku fa maza ba dama kuga matayenku sunyi bulbul suna walwala agida caraf saiku kawo batun mata kishiya..yaushe ma safeeran ta gama haifa maka yaya da har zaka fara batun dankara mata kishiya kai jama'a..
jawo flask din yay yanakan zuba mata shayin a cup a nitse yace "hjy bance miki fa aure zanyi ba dan Allah karki kaini gaba..
tace amma ai zakayin ko? nifa uwarka ce duk naga take taken ka wallah..
dan karamin murmushi yay yace ehh tohh idan zaku bani mata agidan nan ba..
dan dariya tay tace "mata agidan nan? kaji wani maganan banza yo safiya yar cikinka zaka aura,.. ko kuma waye kagani ya dace dakai agidan nan, zaidu dai ya rigaka furtamin sunan fatima..kai da Allah gayamin meke tafe dakai kawai bana son shashanci.
sauke ajiyan zuciya yay ya kalleta with serious face snn yace "hajiya bawani abun tashin hankalii bane..kawai dai yadda abubuwa suke tafiya agidan nan ne basu min dadi, kar nay magana ace na tsane wani yaro wani ina fifita shi Dan haka gaskiya ni zan gaya miki abunda ake min agidan nan bana jin dadinsa dan na lura kamr yaran nan gabaki daya basa ganin girmana kuma iyayensu mata ne ke daure musu gindi...inba haka ba harnine za'a dinga min gadara agidan nan,wai ace na bada yarinyarnn kyautar abu sai taki karba tace wai sai wani wawan yaro agidan nan ya bata izini akan shi waye ne? zaman aure ne a tsakaninsu ko kuma shine ubanta, ni sam bana so na ja wata magana, amma tun da yarinyar nan dai jikarki ne, kece zakiyi masa magana dan duk gidan nan wallh babu wanda zai iya dukana acikin yaran nan, dan haka banaso akaini bango na harzuka na ci uban yaro acikinsu babu wanda yafi karfin duka wajena.
aje kofin shayi tay cikin
katsesa tace kai kai kai innalillahi wa inna ilaihi rajiun haba haba haba muhammadu..wai kai da waye haka kake wann masifa da boye boye, banason mita kmr matar mamaci kawai fito fili, waye ya rainaka? waye kuma tantirin marar kunyar acikin yaran nan da suka hada meeting sukace zasu bugeka suna hauka ne da zasuce maka zasu casaka? wai waye yay maganan nan gaya min nikaina saina ci ubansa
cikin harde ransa yace hajiya aikinsan waye ne basai nakama suna ba amma inhar kinaso na kama sunan shikenan akan ibaad da ayaanah nake magana.
rike baki tay cikin sassauto da murya tace tohh shikuma rayyanun meyay maka muhammadu Allah sarki naga bayama shiga harkan ka meye hadinsa dakai kuma
adan hatsale uncle moh yace" a'a..hajiya dakata min, dan Allah karki wani fara bin bayansa da wann irin pretence din dan ko ke nan kinsan anjima ana nuna min ban isa da yarinyar da kika kawota gidan nan ba, yakaiga maman safiya saitana tsare ni dawasu irin maganganun banza kamar tamaidani yaro bansan menakeyi ba dan ina bawa ayaana kyautuka ya zama ana kallona kamar mutumin banza, duk sabida ke nake yin hakuri na shareta sann ina bata girmanta kasncewarta ex matar yayana amma bafa tsoronta nakeji, bana son raini, bazan kuma lamunci raini musmmn daga wajen marar kunyar Ɗanta dake neman shiga harkata akan yarinyar nan ba..wai tukunma ma ni a'ansa ne? gaskiya hajiya kija masa burki, ya kyale yarinyar nan tunda shi ba ubanta bane kuma ba aurene tsakanin su ba..kar ya kara hanata karban abu awajena idan ba haka ba wallah agaban yarinyar saina ci masa mutuncin da bzai kara iya daga ido ya kalleta ba bare ni...
cikin hade fuska tace kai subhanallah toh ya isa haka
..shi rayyanun ne yace ma ayaana tadena karban abu awajenka baki da baki ya gaya maka haka?
yace "aa baifada min baki da baki ba,amma ai kullum nabata abu sai tacemin wai inje intambayesa kenan shine yahanata karba, nifa wallah munafurci ne banaso...a fito fili mana, inkema bakisone in saka hannuna akan yarinya ne akigaya min saina san anware ni, saina bar muku yarku dama ai gwaninta ni bai karbeni ba, wani abun da akeyi agidan nan na rainin wayo ai ba isa ayi ma yaa zaidu ko yaa zayyanu ba saini da aka raina ma wayo
juyowa tay ta kallesa tace kai muhammadu wallah kafiye fadin rai abu kadan saika fara hada kanka da yayunka shi zayyanu ma ina ruwansa shidaya tsine ma uwarsa? zaidu kuma kasan baya mita girma ya kamashi kaine dai kake halinku na yan auta haryanxu..
...shikenan kaje, naji korafinka bari shi rayyanun yazo ni da shi zamuyi magana kaima sai akai zuciya nesa. banason ayi abun kunya yadda rayyanu yake zuwa gidan koyan dambe (gym) yana dada buduwa yana kato kowani rana, ai da kuyi abun kunya dashi gara duka kawai ahakura da rainon abarmin yarinya kawai zan maidata ma zaidu sai shiya riketa agidan sa, dan wallh haka kawai bazaka kama dambe da yaran cikinka ba..Allah na tuba wallah dukanka rayyanu zaiyi kaine dai baka kallesa da kyau ba toh wallh ahirrrrr dinku nahana wnn magana, wanda yake zuwa gidan dambe kam bazaimin asarar haihuwa ba gara shi uwarsa bata tsufa ba koyau tay aure zata iya sake haihuwa.
da dan bacin rai a fuskan uncle moh yace "Allah ya kiyaye ya dake ni, ohh ashe dama tsoron sa kikeji kenan ko hajiya? zatay masa magana a zafafe yace toh wallh ba'a isa dai akan dan wnn maganan a daga yarinyar nan agidan nan ba..kawai ki masa magana inba wai tsoronsa kikeji ba..ko so kike ki gwada ma duniya maganan da ake fada game da ke akan uwarsa fatima ya tabbata gaskiya, dama ance kwata kwata baki kaunar lefin fatima kusan kowa ya san da haka
..toh wallah bazaiyu ba, akan shi waye...?
cikin daga mai hannu tace "toh naji. yanxun nan zan kirashi zaizo zan masa magana kuma koma miyene zakaji ayi hakuri akai zuciya nesa.
daga haka suka karkare maganan bayan ya dan zauna da ita na wani lkci ya ciro cheque na kudi wanda ya shirya tun jiya ya bata yace toh ga goron jumaa hajiya"..daukar cheque din tay tagani kudi ne meyawa tana murna tafara saka mai Albarka daga nan ya tashi yakoma sashensa domin ya karya ya shirya ya fita.
Tun bayan haka hajiya bata sake dago wnn maganan ba, har saida taje shago ta zauna kafin ta dinga kiran ibaad awaya yanata ringing bai dauka ba karshenta basu hadu ba sai har washe gari ranan asabar, kowa ya taho, su ibaad ne farko farkon zuwa gaisheta aka gaisa lafiya ana zama kenan tafara dago maganan acikin mutane. ga bappa zaidu, gasu maheer da mujaheed da su anty safeera, kananan yaran ne kawai basu nan
kamar maganan arxiki tafara nasiha cewa tana alfahari da kokarin kowanne acikinsu, sai kuma ta murda zancen ta dawo cewa ita bata dauke ma wani kyautatawa ko kulawa da jikarta ayaanah ba, dan haka karda hakan ya zamo silar da wani zaiy gadara ma wani. tay dogon wa'azi akan kyautatawa..tunda ta fara maganan ibaad kallonta kawai yake da mamaki..
dan yagama lura da cikin gidan gabaki daya, bama hajy mairo ba, kusan gani suke kamar tsaurin da yake ma yaran akan tarbiya da karatu kawai takurawa ne da mugunta. kowa ya tofa awajen shi baice komi ba
hajiya tace wai a saukake ma jikokinta su more zama agidan adena tsorata su bakowani dispcline bane akeyi da zafi da tsauri, bataso taji ana yawan duka, ko ana hanasu hutu, tunda duk suna kokari snn duk abu na kyautatawa da nuna gata indai agidan nan za'a basu kyauta ba nawaje ba kar ana hanasu tunda gidan nan duk ba cutar dasu za'a yi ba.
yanajin yadda uncle moh yay maza ya haura kan maganan harcewa yake su ibaad din ma ai tarbiya da nitsuwa bai gama ishensu ba dan haka basuyi girman da suma zasu takura ma na kasa dasu ba...
kusan kowa ya tofa albarkacin bakinsa atakaice dai hjiya mairo da uncle moh suka justifying komi which sunhow make sense to odas, sabida kowa gani yake toh meye lefin da ana bada ayaana ko wata yarinya kyautuka agidan nan, ibaad yay shiru ransa ya gama bashi cewa uncle moh ne yakai kararsa wajen hajya sai bai tanka kowa ba har aka sallamesu dukansu uku suka fita..
maheer yay kmr zai fahimce abun amma kuma sam ibaad yaki ya bashi fuska suyi maganan, mujaheed ne ma yaso shima yay korafi da dabiar baban nasa, saidai sanadiyar maganan nan sai shima ya dada zulmuwa yafara ganin abun as normal tunda dai gidane kuma babu cutarwa acikin kyautatawa.
kin cewa komi da ibaad yay yasaka maganan yay sanyi kowa ya cigaba da abunda ke gabansa har yamma yay, da zasu wuce gida hajy mairo ta kirasa uwar dakinta tafara masa magana privtly shikadai akan maganan rayuwar ayaanah
she din't even ask him what is hapening kai tsaye tay assuming cewa murdadden halinsa yasa yake so lallai ayaanah tadena karban abu daga wajen yayanta...sai cewa take inda muhammad ba dan cikina bane da sai nace kareta kakeyi, toh yaushe kuma alheri ya zama mugunta? ynxu inba shi ba waye agidan nan yake saya mata kayan gayu. wallh har tausayi muhammadu yake bani ka dubafa yadda yake nuna ma ayaana so da gata, harma fiye da yayan cikinsa, wnn ma ai abun alfahari ne garemu, kuma haka Allah yake son mutum yaso dan wani kamr yadda zaiso nasa toh ahir dinka rayyanu da nemansa da fitina nide bana son tsugudidi da tashin hankli...kaji na gaya maka kenan
tunda tafara maganan latsa wayarsa yakeyi idonsa na kallon wayar har ta gama baice mata uffan ba kuma bai dago ya kalleta ba. har saida
tay shiru ya miƙe tsaye ahnkli cikin danne abun aransa yace "toh, hajiya kiyi hakuri..inkin gama ni zan wuce gida kaina na min ciwo!
cikin kwalo ido game da dafe kirji tace tohhhh..ince dai ba wani aure zaka jajibo mana ba muhammadu..ku fa maza ba dama kuga matayenku sunyi bulbul suna walwala agida caraf saiku kawo batun mata kishiya..yaushe ma safeeran ta gama haifa maka yaya da har zaka fara batun dankara mata kishiya kai jama'a..
jawo flask din yay yanakan zuba mata shayin a cup a nitse yace "hjy bance miki fa aure zanyi ba dan Allah karki kaini gaba..
tace amma ai zakayin ko? nifa uwarka ce duk naga take taken ka wallah..
dan karamin murmushi yay yace ehh tohh idan zaku bani mata agidan nan ba..
dan dariya tay tace "mata agidan nan? kaji wani maganan banza yo safiya yar cikinka zaka aura,.. ko kuma waye kagani ya dace dakai agidan nan, zaidu dai ya rigaka furtamin sunan fatima..kai da Allah gayamin meke tafe dakai kawai bana son shashanci.
sauke ajiyan zuciya yay ya kalleta with serious face snn yace "hajiya bawani abun tashin hankalii bane..kawai dai yadda abubuwa suke tafiya agidan nan ne basu min dadi, kar nay magana ace na tsane wani yaro wani ina fifita shi Dan haka gaskiya ni zan gaya miki abunda ake min agidan nan bana jin dadinsa dan na lura kamr yaran nan gabaki daya basa ganin girmana kuma iyayensu mata ne ke daure musu gindi...inba haka ba harnine za'a dinga min gadara agidan nan,wai ace na bada yarinyarnn kyautar abu sai taki karba tace wai sai wani wawan yaro agidan nan ya bata izini akan shi waye ne? zaman aure ne a tsakaninsu ko kuma shine ubanta, ni sam bana so na ja wata magana, amma tun da yarinyar nan dai jikarki ne, kece zakiyi masa magana dan duk gidan nan wallh babu wanda zai iya dukana acikin yaran nan, dan haka banaso akaini bango na harzuka na ci uban yaro acikinsu babu wanda yafi karfin duka wajena.
aje kofin shayi tay cikin
katsesa tace kai kai kai innalillahi wa inna ilaihi rajiun haba haba haba muhammadu..wai kai da waye haka kake wann masifa da boye boye, banason mita kmr matar mamaci kawai fito fili, waye ya rainaka? waye kuma tantirin marar kunyar acikin yaran nan da suka hada meeting sukace zasu bugeka suna hauka ne da zasuce maka zasu casaka? wai waye yay maganan nan gaya min nikaina saina ci ubansa
cikin harde ransa yace hajiya aikinsan waye ne basai nakama suna ba amma inhar kinaso na kama sunan shikenan akan ibaad da ayaanah nake magana.
rike baki tay cikin sassauto da murya tace tohh shikuma rayyanun meyay maka muhammadu Allah sarki naga bayama shiga harkan ka meye hadinsa dakai kuma
adan hatsale uncle moh yace" a'a..hajiya dakata min, dan Allah karki wani fara bin bayansa da wann irin pretence din dan ko ke nan kinsan anjima ana nuna min ban isa da yarinyar da kika kawota gidan nan ba, yakaiga maman safiya saitana tsare ni dawasu irin maganganun banza kamar tamaidani yaro bansan menakeyi ba dan ina bawa ayaana kyautuka ya zama ana kallona kamar mutumin banza, duk sabida ke nake yin hakuri na shareta sann ina bata girmanta kasncewarta ex matar yayana amma bafa tsoronta nakeji, bana son raini, bazan kuma lamunci raini musmmn daga wajen marar kunyar Ɗanta dake neman shiga harkata akan yarinyar nan ba..wai tukunma ma ni a'ansa ne? gaskiya hajiya kija masa burki, ya kyale yarinyar nan tunda shi ba ubanta bane kuma ba aurene tsakanin su ba..kar ya kara hanata karban abu awajena idan ba haka ba wallah agaban yarinyar saina ci masa mutuncin da bzai kara iya daga ido ya kalleta ba bare ni...
cikin hade fuska tace kai subhanallah toh ya isa haka
..shi rayyanun ne yace ma ayaana tadena karban abu awajenka baki da baki ya gaya maka haka?
yace "aa baifada min baki da baki ba,amma ai kullum nabata abu sai tacemin wai inje intambayesa kenan shine yahanata karba, nifa wallah munafurci ne banaso...a fito fili mana, inkema bakisone in saka hannuna akan yarinya ne akigaya min saina san anware ni, saina bar muku yarku dama ai gwaninta ni bai karbeni ba, wani abun da akeyi agidan nan na rainin wayo ai ba isa ayi ma yaa zaidu ko yaa zayyanu ba saini da aka raina ma wayo
juyowa tay ta kallesa tace kai muhammadu wallah kafiye fadin rai abu kadan saika fara hada kanka da yayunka shi zayyanu ma ina ruwansa shidaya tsine ma uwarsa? zaidu kuma kasan baya mita girma ya kamashi kaine dai kake halinku na yan auta haryanxu..
...shikenan kaje, naji korafinka bari shi rayyanun yazo ni da shi zamuyi magana kaima sai akai zuciya nesa. banason ayi abun kunya yadda rayyanu yake zuwa gidan koyan dambe (gym) yana dada buduwa yana kato kowani rana, ai da kuyi abun kunya dashi gara duka kawai ahakura da rainon abarmin yarinya kawai zan maidata ma zaidu sai shiya riketa agidan sa, dan wallh haka kawai bazaka kama dambe da yaran cikinka ba..Allah na tuba wallah dukanka rayyanu zaiyi kaine dai baka kallesa da kyau ba toh wallh ahirrrrr dinku nahana wnn magana, wanda yake zuwa gidan dambe kam bazaimin asarar haihuwa ba gara shi uwarsa bata tsufa ba koyau tay aure zata iya sake haihuwa.
da dan bacin rai a fuskan uncle moh yace "Allah ya kiyaye ya dake ni, ohh ashe dama tsoron sa kikeji kenan ko hajiya? zatay masa magana a zafafe yace toh wallh ba'a isa dai akan dan wnn maganan a daga yarinyar nan agidan nan ba..kawai ki masa magana inba wai tsoronsa kikeji ba..ko so kike ki gwada ma duniya maganan da ake fada game da ke akan uwarsa fatima ya tabbata gaskiya, dama ance kwata kwata baki kaunar lefin fatima kusan kowa ya san da haka
..toh wallah bazaiyu ba, akan shi waye...?
cikin daga mai hannu tace "toh naji. yanxun nan zan kirashi zaizo zan masa magana kuma koma miyene zakaji ayi hakuri akai zuciya nesa.
daga haka suka karkare maganan bayan ya dan zauna da ita na wani lkci ya ciro cheque na kudi wanda ya shirya tun jiya ya bata yace toh ga goron jumaa hajiya"..daukar cheque din tay tagani kudi ne meyawa tana murna tafara saka mai Albarka daga nan ya tashi yakoma sashensa domin ya karya ya shirya ya fita.
Tun bayan haka hajiya bata sake dago wnn maganan ba, har saida taje shago ta zauna kafin ta dinga kiran ibaad awaya yanata ringing bai dauka ba karshenta basu hadu ba sai har washe gari ranan asabar, kowa ya taho, su ibaad ne farko farkon zuwa gaisheta aka gaisa lafiya ana zama kenan tafara dago maganan acikin mutane. ga bappa zaidu, gasu maheer da mujaheed da su anty safeera, kananan yaran ne kawai basu nan
kamar maganan arxiki tafara nasiha cewa tana alfahari da kokarin kowanne acikinsu, sai kuma ta murda zancen ta dawo cewa ita bata dauke ma wani kyautatawa ko kulawa da jikarta ayaanah ba, dan haka karda hakan ya zamo silar da wani zaiy gadara ma wani. tay dogon wa'azi akan kyautatawa..tunda ta fara maganan ibaad kallonta kawai yake da mamaki..
dan yagama lura da cikin gidan gabaki daya, bama hajy mairo ba, kusan gani suke kamar tsaurin da yake ma yaran akan tarbiya da karatu kawai takurawa ne da mugunta. kowa ya tofa awajen shi baice komi ba
hajiya tace wai a saukake ma jikokinta su more zama agidan adena tsorata su bakowani dispcline bane akeyi da zafi da tsauri, bataso taji ana yawan duka, ko ana hanasu hutu, tunda duk suna kokari snn duk abu na kyautatawa da nuna gata indai agidan nan za'a basu kyauta ba nawaje ba kar ana hanasu tunda gidan nan duk ba cutar dasu za'a yi ba.
yanajin yadda uncle moh yay maza ya haura kan maganan harcewa yake su ibaad din ma ai tarbiya da nitsuwa bai gama ishensu ba dan haka basuyi girman da suma zasu takura ma na kasa dasu ba...
kusan kowa ya tofa albarkacin bakinsa atakaice dai hjiya mairo da uncle moh suka justifying komi which sunhow make sense to odas, sabida kowa gani yake toh meye lefin da ana bada ayaana ko wata yarinya kyautuka agidan nan, ibaad yay shiru ransa ya gama bashi cewa uncle moh ne yakai kararsa wajen hajya sai bai tanka kowa ba har aka sallamesu dukansu uku suka fita..
maheer yay kmr zai fahimce abun amma kuma sam ibaad yaki ya bashi fuska suyi maganan, mujaheed ne ma yaso shima yay korafi da dabiar baban nasa, saidai sanadiyar maganan nan sai shima ya dada zulmuwa yafara ganin abun as normal tunda dai gidane kuma babu cutarwa acikin kyautatawa.
kin cewa komi da ibaad yay yasaka maganan yay sanyi kowa ya cigaba da abunda ke gabansa har yamma yay, da zasu wuce gida hajy mairo ta kirasa uwar dakinta tafara masa magana privtly shikadai akan maganan rayuwar ayaanah
she din't even ask him what is hapening kai tsaye tay assuming cewa murdadden halinsa yasa yake so lallai ayaanah tadena karban abu daga wajen yayanta...sai cewa take inda muhammad ba dan cikina bane da sai nace kareta kakeyi, toh yaushe kuma alheri ya zama mugunta? ynxu inba shi ba waye agidan nan yake saya mata kayan gayu. wallh har tausayi muhammadu yake bani ka dubafa yadda yake nuna ma ayaana so da gata, harma fiye da yayan cikinsa, wnn ma ai abun alfahari ne garemu, kuma haka Allah yake son mutum yaso dan wani kamr yadda zaiso nasa toh ahir dinka rayyanu da nemansa da fitina nide bana son tsugudidi da tashin hankli...kaji na gaya maka kenan
tunda tafara maganan latsa wayarsa yakeyi idonsa na kallon wayar har ta gama baice mata uffan ba kuma bai dago ya kalleta ba. har saida
tay shiru ya miƙe tsaye ahnkli cikin danne abun aransa yace "toh, hajiya kiyi hakuri..inkin gama ni zan wuce gida kaina na min ciwo!