Sashe 90
Abunda Ke Boye Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
tana gama rufe baki sai caraf suka hango ta bayan ibaad ata inda suke din saidai bai musu alaman yaji su ba dake sunga baiko juya ba, wani cakkk suka tsaya da kokontun hakan aransu, suka dan kalle juna, nala ta mata ido akan ta sauya fuska izuwa na tausayi..
aikuwa atake tay hakan
suka taho kamr ruwa ya kwaso su daf kusa dashi suka tsaya ahkli cikin muryan tausayi tace"..hey...ashe kana nan..i and my freind ar just leaving nd i am very sorry abt what happen..mu zamu tafi!
baice komi ba har saida ya gama alwalansa snn ya miƙe ya kalle nala yace "can u excuse us?wani murnushi tay tace yess da wani irin sauri ta bar wajen taje jikin motarsu ta tsaya driver na ciki yana zaune.
nala tana barin wajen kamar kiftawar ido da bisimillah taga fusknsa ya wani irin canzawa kmr na mala'ikal daukar rai
da wani irin cold voice yace" u were saying??
ajiyan zuciya tay mai nauyi adan tsorace tace "listen ib..aad..nasan abunda ya faru aciki is not pleasant but you knw it hurts me duk lokacin da akay amfani da abunda kamin dan nace inason ka ana zagina dashi, coming frm our younger ones is very disrepcful.
cikin katseta yace harke kina maganan respect? havent u disrespect urself enuf to lie againt those kids zaki kalli tsabar idona kimin karya ynxu? what did u think i am, a fool..?
bakinta na rawa rawa tace "bangane ba? ya zakace ina maka karya but you saw what happen ryt..
zata fara kuka yace kee karki sake ki tara min jama'a i am not in the mood to embrass you nd ur little lie today".. i will ask ayaanah she will tell me the truth kuma zan yarda da ita sabida bata batamin karya ba snn nasan kinsaka safiya ta kareki agaban mutane amma bazaki iya sata tamin karya ba..i can call her here ryt now to spit it in ur face if u daubt me....but unfurntly keda kawarki kun riga kun fada yanxu kuma duk naji...how u fake d story, how u hate them how u want to bribe safiya with gift? ke..bari nagaya miki bakida ilimin da zaki min wani karya koda bana wajen i knw dos kids dint start the fight, u intentionally ignite it u planned this whole thing nd dats why u sent safiya to call me. kinjima kinajin cewa kinada wata power akan komi amma kisani bafa akan kowa powernki zaiyi aiki ba, bana tsoron babanki bare ke.
magana da nake miki da duk kulaki danake its bcos i respect my uncle dat asked me to vist ur house in d first place for sake of ur health, inda kuma nace masa bazan je ba da babu abunda ya isa ya min saidai ki mutu da duk abunda ke damunki azcyrki, snn kisani inkin mutun shikansa babanki bazai iya min komi ba..so, next time u want to feel like u have power to come to this house and lie againts my sisters have it at the back of ur mind that i can withdraw all the privilaged respect i gave to my uncle dats is sharking your empty skull najin cewa zaki iya yimun duk abunda ki kaga dama..bazaki iya ba..dont deceive urself ure not my type..stay the fuck away frm my sisters nd this will be the very last time da zan gaya miki haka..kije kicigaba da jin wanda suke zugaki kiyi wnn haukar amma ranar da kika sake taba yarinyar nan, zainab.. i promise u.. that will be the last time u will ever get the chance to call me yr brother or what eva
..cos i will hurt u so bad that u will hate me, nd i really wanna see u try ba takamar ki shine mahaifinki ba?kije kiyi duk abunda zaki yi nd i will shock you!!
tunda yafara maganan wani irin hawaye takeyi suna sauko mata zurrr kamar an kunna ruwan rafi, jiri taji ya rufeta batamasan yaushe har ya gama ya juya yabarta awajen ya nufi masallaci bata iya ko motsi ba har saida nala tazo ta jawota da karfin tsiya kafin nan tadawo hayyacinta...
suna hade ido da nala ta rushe da wani irin kuka..jikinta na wani irin kyarma nala ta jawota taturo ta aciki motar da karfi tace ma driver ya tukasu da sauri ko bari gidan basuyi ba tafara numfashi sama sama...tana rabza kuka kwakwalrta a birkice tana cewa nala ibaad yace zai rabu dani...pls tell me what to do na shiga uku..what i have i done? rarrashinta nala takeyi amma inaaaa kuka kawai takey kamr zata cire ranta...he knws i am lying nashiga uku
hanyar gidan sun driver yay dasu tamasa tsawa tace masa aa kawai ya kaisu gidansu nala dan batason babanta yasan abunda ya faru..
tun bayan faruwar hakan ayaana ta jima acikin fargaba tanata tsammanin ibaad zai kirata ya mata fada da dare kafin su koma gida saitaga baiko kulata ba, bacci ma tay batama san meyafaru ba ta farka ta samu safiya sheme shema akan gado jikinta yay rada rada da zanen bulala
akace ammi karama ce ta mata shegn dukan kawo wuka, ibaad yay contrling tempersa bai ko tabata ba shi ya kirata agabantan ya gayama mamansun duk abunda yaji su zainab din suke fada akan safiyan, sai ya kyalesu, wani irin duka yau safiya ta sha awajen ammi karama wanda ko hajy mairon dake kkrin bin bayanta ma bata karbeta ba.. abkin sultana maheer yaji duk kan labarin bata boye masa komi ba .
har sai washe gari snn gaskiyan labari ya fito acikin gidan, har jikin anty safeera yay sanyi dan yadda su zainab da ammi babba suka dinga kara wuta har itama ta yarda dasu, tun jiya kulthum taki taci abinci kuma batace mata komi ba duk tarasa me yake mata dadi...
ranar bakaramin drama akayi agidan ba har saida yamma can da maheer yazo wajen uncle moh kafin aka tara su duka duk ya sansantasu
...kowa ya gane kawai zainab ce take nemansu da mgna har maganan ya wuce
afannin zainab arifah kuwa ko tashin hankli da kukan data sasu ayaanah baikai wanda ita tay ba dan duk yadda sukaso sunemi mafita da rukky tazo taji maganan tace mata ai maganinta kenan databi shawarar nala yanxu ibaad bazai sake yarda da ita ba
...saurayin da baka sameshi a tafin hannunka inakai da yin munarfuci akan sisters dinsa da sunansa..rukky tace mata mafita daya ne, ta dan dauke kafarta agidan, sai can daga baya taje ta fara jan yarinyar ajiki inta dawo friendly da ayaana ko bata shi haquri zai hakura, gasu dai duk yara ne amma kullum sai rukky ta gaya mata cewa bazata iya samun soyayyar ibaad da ikon babanta ko ikon makirci ba dolene saita iya siyasa..
dake duk a tsorace take atake yau tay naam da wannan shawarar rukkyn ranar sunday very early in d moring ta bar gidan su nalan ta koma gida taje tanata tunanin shirmeb data aikata
ranar monday su ayaanah suka fara exams dinsu kusan kowa hanklinsa nakan abu daya ayaana ta fara jan jan baya da abubuwa dayawa musmn inya shafi anty safeera sabida ta lura tana tare da zainab arifah da ammi babba sosai..zainab kuwa data dauke kafarta agidan anty safeeran kawai take kira akai akai..
kowa na harkan karatun exms dinsa safiya ce kawai take agalabaice dan tun da aka fara exam, cikin ruwan sanyi ibaad yake cin ubanta da wani irin wicked silent treatment wanda ita dakanta tafara yanke hukunci ficewa kawai aharkan ayaanah gani take ai duk akanta yaa ibaad yake walakanta kowa
har suka gama exams
itace kawai takejin wahala agidan duk wani hanyar jin dadi ta ya katse har aka basu hutu bata fita bata kallo ya katse mata komi zainab Arifah kuma bata kara lekowa gidan ba
Haka rayuwa ta kasance musu har na tsawon wata guda ranar monday da yamma sunakan kallo ita da ammi karama
kulthum tazo sashen ammi karaman ta same ayaana da murna tace mata ynxun nan sltana ta kira tace mata ai result din schll dinsu ya fito itama ta shiga dash board inta ta duba....
...wani irin fargaba taji ya lullumeta Ammi tace mata karta damu zata duba mata awayarta....
tsabar fargaba ji tay kmar tace musu a'a ammi ta shiga schl portal din tace nafa taje ta dauko reg numberta da paswd atake taje ta kawo tanaji zuciyarta kmr zai fashe dan fargaba... mannuwa tay da jikin ammi tunda aka login suna budewa suka fara ganin As da Bs..A inta biyar bs inta hudu nd she came 4th
...kulthum tay wani irin tsallen murna ta rungumeta, tace oh my god congratulations ayana atsakiyar term fa kikaje??? da mamaki ammi tace masha Allah, wwoow my doter i dint expect this ayaana gaskiya kinyi kokari sosai
..zare ido kawai ayaana take tana musu yake duk tarasa dadi zataji ko fargaba she can clearly rmber how he said is 1st or nothing...suna cikin haka taji muryansa a kofa da wani irin sauri ta kankame jikin ammi karama tareda boye fuskata abayanta harya shigo ciki......sai taga bashi kadai bane, mujaheed yana zuwa ya kalleta yace "ayaana baban mu yana kiranki..come fast..
#idan kinason cigaba da samun posting kibi shafukata
*AREWABOOKS*
*@SURAYYAHMS*
*WATTAPAD @SURAYYAHMS*
*WASAP CHANNEL ND GROP: SAVE MY NUMBER 08060712446 TO BE ADDED*
#SURAYYAHMS
#COMEBACK SERIES
2024/2025
[28/11, 20:20] Ányà Bá’kó̄̄̄ M.: ABUNDA KE ƁOYE💫
Arewabook@surayyahms.
⏯️3️⃣2️⃣
Ayaanah ta ji zuciyarta ta tsaya cak lokacin da Mujahīd ya furta come fast din..sai Kafin ta ce komai, Kulthum ta kama hannunta cikin murna, Ammi karama kuma na murmushi, hanklin Ayaanah da zuciyarta gabaki daya baya jikinta duk murna da jin dadin sakamakon nan da akayi kalmar da ta tsaya mata a kunne guda ce “First… or nothing wanda ta san batakai ba,Sharadi ne, kuma ka’idarsa ce.
satar kallonsa takey har ya karaso ciki Kamar kullum, shigowarsa na ɗauke da nutsuwa da kamiya babu hayaniya, qamshin turarensa me tsada atake take ya mamaye wajen da sanyin dadinsa.
aikuwa atake tay hakan
suka taho kamr ruwa ya kwaso su daf kusa dashi suka tsaya ahkli cikin muryan tausayi tace"..hey...ashe kana nan..i and my freind ar just leaving nd i am very sorry abt what happen..mu zamu tafi!
baice komi ba har saida ya gama alwalansa snn ya miƙe ya kalle nala yace "can u excuse us?wani murnushi tay tace yess da wani irin sauri ta bar wajen taje jikin motarsu ta tsaya driver na ciki yana zaune.
nala tana barin wajen kamar kiftawar ido da bisimillah taga fusknsa ya wani irin canzawa kmr na mala'ikal daukar rai
da wani irin cold voice yace" u were saying??
ajiyan zuciya tay mai nauyi adan tsorace tace "listen ib..aad..nasan abunda ya faru aciki is not pleasant but you knw it hurts me duk lokacin da akay amfani da abunda kamin dan nace inason ka ana zagina dashi, coming frm our younger ones is very disrepcful.
cikin katseta yace harke kina maganan respect? havent u disrespect urself enuf to lie againt those kids zaki kalli tsabar idona kimin karya ynxu? what did u think i am, a fool..?
bakinta na rawa rawa tace "bangane ba? ya zakace ina maka karya but you saw what happen ryt..
zata fara kuka yace kee karki sake ki tara min jama'a i am not in the mood to embrass you nd ur little lie today".. i will ask ayaanah she will tell me the truth kuma zan yarda da ita sabida bata batamin karya ba snn nasan kinsaka safiya ta kareki agaban mutane amma bazaki iya sata tamin karya ba..i can call her here ryt now to spit it in ur face if u daubt me....but unfurntly keda kawarki kun riga kun fada yanxu kuma duk naji...how u fake d story, how u hate them how u want to bribe safiya with gift? ke..bari nagaya miki bakida ilimin da zaki min wani karya koda bana wajen i knw dos kids dint start the fight, u intentionally ignite it u planned this whole thing nd dats why u sent safiya to call me. kinjima kinajin cewa kinada wata power akan komi amma kisani bafa akan kowa powernki zaiyi aiki ba, bana tsoron babanki bare ke.
magana da nake miki da duk kulaki danake its bcos i respect my uncle dat asked me to vist ur house in d first place for sake of ur health, inda kuma nace masa bazan je ba da babu abunda ya isa ya min saidai ki mutu da duk abunda ke damunki azcyrki, snn kisani inkin mutun shikansa babanki bazai iya min komi ba..so, next time u want to feel like u have power to come to this house and lie againts my sisters have it at the back of ur mind that i can withdraw all the privilaged respect i gave to my uncle dats is sharking your empty skull najin cewa zaki iya yimun duk abunda ki kaga dama..bazaki iya ba..dont deceive urself ure not my type..stay the fuck away frm my sisters nd this will be the very last time da zan gaya miki haka..kije kicigaba da jin wanda suke zugaki kiyi wnn haukar amma ranar da kika sake taba yarinyar nan, zainab.. i promise u.. that will be the last time u will ever get the chance to call me yr brother or what eva
..cos i will hurt u so bad that u will hate me, nd i really wanna see u try ba takamar ki shine mahaifinki ba?kije kiyi duk abunda zaki yi nd i will shock you!!
tunda yafara maganan wani irin hawaye takeyi suna sauko mata zurrr kamar an kunna ruwan rafi, jiri taji ya rufeta batamasan yaushe har ya gama ya juya yabarta awajen ya nufi masallaci bata iya ko motsi ba har saida nala tazo ta jawota da karfin tsiya kafin nan tadawo hayyacinta...
suna hade ido da nala ta rushe da wani irin kuka..jikinta na wani irin kyarma nala ta jawota taturo ta aciki motar da karfi tace ma driver ya tukasu da sauri ko bari gidan basuyi ba tafara numfashi sama sama...tana rabza kuka kwakwalrta a birkice tana cewa nala ibaad yace zai rabu dani...pls tell me what to do na shiga uku..what i have i done? rarrashinta nala takeyi amma inaaaa kuka kawai takey kamr zata cire ranta...he knws i am lying nashiga uku
hanyar gidan sun driver yay dasu tamasa tsawa tace masa aa kawai ya kaisu gidansu nala dan batason babanta yasan abunda ya faru..
tun bayan faruwar hakan ayaana ta jima acikin fargaba tanata tsammanin ibaad zai kirata ya mata fada da dare kafin su koma gida saitaga baiko kulata ba, bacci ma tay batama san meyafaru ba ta farka ta samu safiya sheme shema akan gado jikinta yay rada rada da zanen bulala
akace ammi karama ce ta mata shegn dukan kawo wuka, ibaad yay contrling tempersa bai ko tabata ba shi ya kirata agabantan ya gayama mamansun duk abunda yaji su zainab din suke fada akan safiyan, sai ya kyalesu, wani irin duka yau safiya ta sha awajen ammi karama wanda ko hajy mairon dake kkrin bin bayanta ma bata karbeta ba.. abkin sultana maheer yaji duk kan labarin bata boye masa komi ba .
har sai washe gari snn gaskiyan labari ya fito acikin gidan, har jikin anty safeera yay sanyi dan yadda su zainab da ammi babba suka dinga kara wuta har itama ta yarda dasu, tun jiya kulthum taki taci abinci kuma batace mata komi ba duk tarasa me yake mata dadi...
ranar bakaramin drama akayi agidan ba har saida yamma can da maheer yazo wajen uncle moh kafin aka tara su duka duk ya sansantasu
...kowa ya gane kawai zainab ce take nemansu da mgna har maganan ya wuce
afannin zainab arifah kuwa ko tashin hankli da kukan data sasu ayaanah baikai wanda ita tay ba dan duk yadda sukaso sunemi mafita da rukky tazo taji maganan tace mata ai maganinta kenan databi shawarar nala yanxu ibaad bazai sake yarda da ita ba
...saurayin da baka sameshi a tafin hannunka inakai da yin munarfuci akan sisters dinsa da sunansa..rukky tace mata mafita daya ne, ta dan dauke kafarta agidan, sai can daga baya taje ta fara jan yarinyar ajiki inta dawo friendly da ayaana ko bata shi haquri zai hakura, gasu dai duk yara ne amma kullum sai rukky ta gaya mata cewa bazata iya samun soyayyar ibaad da ikon babanta ko ikon makirci ba dolene saita iya siyasa..
dake duk a tsorace take atake yau tay naam da wannan shawarar rukkyn ranar sunday very early in d moring ta bar gidan su nalan ta koma gida taje tanata tunanin shirmeb data aikata
ranar monday su ayaanah suka fara exams dinsu kusan kowa hanklinsa nakan abu daya ayaana ta fara jan jan baya da abubuwa dayawa musmn inya shafi anty safeera sabida ta lura tana tare da zainab arifah da ammi babba sosai..zainab kuwa data dauke kafarta agidan anty safeeran kawai take kira akai akai..
kowa na harkan karatun exms dinsa safiya ce kawai take agalabaice dan tun da aka fara exam, cikin ruwan sanyi ibaad yake cin ubanta da wani irin wicked silent treatment wanda ita dakanta tafara yanke hukunci ficewa kawai aharkan ayaanah gani take ai duk akanta yaa ibaad yake walakanta kowa
har suka gama exams
itace kawai takejin wahala agidan duk wani hanyar jin dadi ta ya katse har aka basu hutu bata fita bata kallo ya katse mata komi zainab Arifah kuma bata kara lekowa gidan ba
Haka rayuwa ta kasance musu har na tsawon wata guda ranar monday da yamma sunakan kallo ita da ammi karama
kulthum tazo sashen ammi karaman ta same ayaana da murna tace mata ynxun nan sltana ta kira tace mata ai result din schll dinsu ya fito itama ta shiga dash board inta ta duba....
...wani irin fargaba taji ya lullumeta Ammi tace mata karta damu zata duba mata awayarta....
tsabar fargaba ji tay kmar tace musu a'a ammi ta shiga schl portal din tace nafa taje ta dauko reg numberta da paswd atake taje ta kawo tanaji zuciyarta kmr zai fashe dan fargaba... mannuwa tay da jikin ammi tunda aka login suna budewa suka fara ganin As da Bs..A inta biyar bs inta hudu nd she came 4th
...kulthum tay wani irin tsallen murna ta rungumeta, tace oh my god congratulations ayana atsakiyar term fa kikaje??? da mamaki ammi tace masha Allah, wwoow my doter i dint expect this ayaana gaskiya kinyi kokari sosai
..zare ido kawai ayaana take tana musu yake duk tarasa dadi zataji ko fargaba she can clearly rmber how he said is 1st or nothing...suna cikin haka taji muryansa a kofa da wani irin sauri ta kankame jikin ammi karama tareda boye fuskata abayanta harya shigo ciki......sai taga bashi kadai bane, mujaheed yana zuwa ya kalleta yace "ayaana baban mu yana kiranki..come fast..
#idan kinason cigaba da samun posting kibi shafukata
*AREWABOOKS*
*@SURAYYAHMS*
*WATTAPAD @SURAYYAHMS*
*WASAP CHANNEL ND GROP: SAVE MY NUMBER 08060712446 TO BE ADDED*
#SURAYYAHMS
#COMEBACK SERIES
2024/2025
[28/11, 20:20] Ányà Bá’kó̄̄̄ M.: ABUNDA KE ƁOYE💫
Arewabook@surayyahms.
⏯️3️⃣2️⃣
Ayaanah ta ji zuciyarta ta tsaya cak lokacin da Mujahīd ya furta come fast din..sai Kafin ta ce komai, Kulthum ta kama hannunta cikin murna, Ammi karama kuma na murmushi, hanklin Ayaanah da zuciyarta gabaki daya baya jikinta duk murna da jin dadin sakamakon nan da akayi kalmar da ta tsaya mata a kunne guda ce “First… or nothing wanda ta san batakai ba,Sharadi ne, kuma ka’idarsa ce.
satar kallonsa takey har ya karaso ciki Kamar kullum, shigowarsa na ɗauke da nutsuwa da kamiya babu hayaniya, qamshin turarensa me tsada atake take ya mamaye wajen da sanyin dadinsa.