Sashe 150
Abunda Ke Boye Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
tana gama furta haka a zuciye ta juya zata fita wanda yasan bazai wuce gidansu zata tafi yay sauri ya biyota yaga ta kama hanyar waje kusan a guje yana kkrin jawota kukan ta saida ya ratse koina kowa ya fito a rikice ana lafya lafya...
atake jikin ammi karama yabata abunda yake faruwa tay sauri ta rikotata snn a sann ta zube ajikin ammin kusanma ba acikin hayyacinta ba sai kuka kawai take kamr zata cire ranta.
duk su ayaana suka fito saboda kuka ne me kara anty safeera takey bana kadan ba
hajy mairo tace ke kuma safeera meye haka mutuwa akayi miki ne, muhammdu waye ya mutu..badai jikana mujaheed bako? dan jiya munyi waya dashi yace zaixo bikin nan sati na gaba
da sauri kuma a rude uncle moh yace yawwa hajiya dama akan batun aurena ne taji shine take fushi batama tsaya munyi magana ba
da muryan tausayi tace ayyoh Allah sarki yo ke safira kiyi hakuri mana karki cutar da kanki da irin wann kukan
...karka kanki yazo yana miki ciwo auren nan ai na rufin asirin mu ne baki daya nida nace ma bazaki ce komi ba saidai kisaka albarka...yarinya ne kin riga kinsanta tun tana karama kusan ma agabanki ta girmaa yanzu fisabillah da aka kawo miki wata shegiya awaje ba gara da za'a hadaki da ayanahn ba kinga saiki riketa kmr yar cikinki...
wani irin kukan kura anty safeera tay tace ""waaaa?? ayaanahhh fa kikace hajiya..
in shock ta kalle unlce moh jikinta na kar kar tana vibrting da tsawa da ihu tace 'dama ayaanah zaka aura??...
yace safira calm down i was abt to...wani irin mari ta kai masa saida ya kusa kifewa,
kafin ammi karama ta rikota tay kan hajiya mairo da naushi tana ihu tana cewa" munafukar tsohuwa, azzaluma wallah sai namiki dan bura uban duka dan ni ba kalar wacce zaku walaknta bane...
adaskare ayaanah ta tsaya cak tana kallonsu ana tirka tirka sd anty safeera ta riga ta kai mata naushi tsohuwa saida ta fado akasa tana ihu uncle moh yaje da gudu yana kkrin dagata
jikin ayaana yafara rawa rawa ita da safiya suka kalle juna in shock
anty safeera tana ihu tana zage zage tana kawo naushi dakyar ammi karama ka janta sai cewa take wallah wallah inhar ayaana zaka aura saina kashe ka..baka isaka ka dawo dakin nan ba har lahira zan kai ka yau, dacan gidan ubana zanje amma tunda abun naku walakanci ne da cin fuska wallah ina nan daram sai na kashe ka, mugu kawai, munafuki daga kai har tsohuwar taka saina numa muku cewa haukata yafi taku.
ana tsaka da wannn rikicin bazata sukaji ayaanah tafadi kasa sumammiya..
da sauri ammi ta sake anty safeera tazo kan ayaanah tana girgizata ayaana ayaanah sai shiru aka fara salati
anty safeera taja wata arniyar tsaki ta haura sama ammi ta dauki ayanaa ahannu tace safiya yi sauri ko kawomin key muje asibiti .
uncle moh yay sauri yakai hajya dakin tana ta rabza kuka kmr dukantan akayi
yana fitowa yazo ya samu dede safiya ta kawo key kenan yafara kkrin kwacewa yana cewa bani keys din ni zan kaisu...
ammi karama batasan sanda ta mike jikinta na rawa ta daka masa wani irin hatsalallen tsawa ba...
ranta a mugun bace tace muhammad are u out of ur mind? wai baka ganin abunda ka jawo ne..kaje ka kashe wutar dake gabanka mana and for ur informatiom dont u ever come near this girl ya isheka haka.
hawayenta ya fara zuba tace "Dama ai abunda kuke so kenan, inbanda son zuciya ina ayanaa da zamowa matarka kaje kawai ka juya ma hajiya tunani..wallah Allah ya isa ma yarinyar nan, inba dai so kake ka cusa ma rayuwarta baqin ciki ba meye naka da auren yar cikinka kuma wanda ta taso agaban matarka wann ai baqin jini da tsana ka siya mata nide wallh karka sake kace zakazo kusa da ayaanah enuf is enuf
...tana ga firta mai hakan ta dauki ayaanah cak ta fice da ita tana kuka ta sata mota bata kira kowa ba saida ta isa asibiti
ayaanah went into nervous breakdown aka lankaya mata engine taya numfashi bata ko motsi..
ta kira layin ibaad baya shiga, ta kira bappa zaidu duk shiru har saida ta kira maheer ya dauka sann taji sanyi ahaka ma tanakan gaya masa tana kuka, hanklin sa sosai ya tashi dajin wann maganan, ya rasa yadda zaiyi yay, haka yaki gaya ma kulthum yay shiru atake atake yace mata zaizo gida akwai wani abu urgent da zaiyi.
he left malaysia by 10am bai iso kano na sai tara na dare, yazo ya samu ammi karama ce kawai anan asibiti sai safiya har ayaanahn tafarfado ta sake komawa she is still on sedatives nd oxygen
babu alamar shigar numbar bappa zaidu bare na ibaad kuma sam sam taki ta gaya ma hajiya asibitin datake bare suzo, anan tawuni batasan me ya gudana agidan ba.
saida maheer yazo kafin taji safiya tana bada labari cewa data koma yi musu abinci taga anty safeera ta dauko wuka tabiyo uncle moh har waje kan titi tatara masa makwabata, waihar ma yace zai saketa hajia ne tace masa a'a zafin kishi ne zata sauko.
case a gidan bai kare bahar washe gari ayaanah tana farfadowa in btwn amma daga zarar taga ba mafarki takeyi ba she will faint back...
gurmi yasaka ammi babba ta dawo gidan wai tazo danna kirji ma anty safeera amma inbanda kata hura mata wutan abun babu abunda takeyi dan agidan ma takwana komi anayi a idonta
a idon hajy mairo saita nuna hakuri kawai take bayarwa amma tana komawa sashen anty safeera sai ta cigaba da xugata sosai..ranar da abun ya faru uncle moh bai iya kwana a gidansa ba sabida tsoron ransa, kusan a hotel ya kwana shima acan alhaj ameer yazo ya karasa cire masa sauran tausayi da kunya yace masa ya share safeerah borin hauka kawai takeyi zatama yi ta gaji ta bari karda ya sake ya fasa auren nan sabida haukar kishi da matarsa safeera takeyi
BOOK 1 ZAI KARE NE A PAGE 50. PLS WANDA BASA IYA KARANTA BOOK DAGA FARKO KU daure KUNEMI PAGE ONE KU AJESHI KURKUSA DAN IN AZO CIGABAN LAST PAGE KUGANE INDA ZAMU DOSA COS I WILL HATE TO BE ANSWERING SILLY SILLY QUESTIONS IN THE FUTURE..💋❤️❤️👍 MORE LOVE!!
[16/12, 00:53] Ányà Bá’kó̄̄̄ M.: ABUNDA KE ƁOYE💫
arewabooks@surayyahm.
⏯️4️⃣9️⃣
Tunda Alhaj Ameer ya gama zugashi ya dada cusa masa ra'ayin cewa kar yasake borin kishin da haukar da safeera take ya hanashi auren ayaanah sai kuma ya dawo gidan da sassafe da wani gigin rashin kawaici da kunya na daban, babu tausayi ko fargaban kashesa datace zatayin kuma a idonsa cos he want to stamped his leg as a man tunda yay shige da fice ya samu hajiya mairo suka kara tattaunawa shikn kuma gidan ba a gane komi ba.
duk wani haukar da anty safeeran zatay basa amsawa ma bare su kulata saidai su hadu suyita nuna mata cewa itace taɓabbiya bata da hankali ne shiyasa bata fahimce cewa auren da zaiyi da ayaanan na rufin asirinsu duka bane, abu tun yana kamar wasa saida sukakusa saka anty safeera xarewa, gashi tay borin har dana fitan hankali duk saida makwabta sukaji ya xamo duk sanda hajiy mairo ta fito waje sai ka samu masu gulmanta kowa yana cewa basu kyautawa safeerah ba
kusan kwana biyu ayaana tay akwance agadon asibiti both friday nd sartuday anata jinyarta wanda tunda ta farka matsanancin kuka kawai takey tana cewa ita kawai zata tafi wajen ummanta bazata iya cigaba da zama ann dasu ba, dakyar Ammi karama da su maheer suka taru mata aka rarrasheta har tazo tasamu sauki da dare ranar asabar haka aka sallamosu suka dawo gida wanda suna dawowa hajiy mairo tabar sashenta tazo wai zata duba jikinta
suna hade ido ayaanah duk tabi ta birkice ma hjyan da ihu da kuka, tun tana gaya mata magana me zafi zafi tana cewa hjya damafa baki kaunata kin tsane ni, kin tsane farin cikina inbakiso na kawai ki maidani wajen ummana na mana ai ba'ace miki dole sai kin rikeni ba.
tay borin har ta gaji ta tsuguna da gwiwarta akasa jikinta na rawa rawa tana kuka tanata rokonta, har abun tausayi tana mata magiya akan karta mata auren dole batasonshi bazata iya aurensa ba
hajiy sai bata dau abun da wani zafi ba, ai dama tasan ayaana bazata so auren dole ba iskanci da kwadayin banza ta saka aranta she expected this xct reaction shiyasa ko ajikinta kukan ayaana da maganganunta bai dameta ba.. tace ai dama ba auren so zata mata ba, auren rufin asiri ne, inma karatun ne ai zata karasa agidan mijinta barema idan badan shi muhammadun ba waye ne zai aureta ya kula da ita sosai, ayaanah tana gabar hajiya mairo zatyi kudu
..kmr da wasa it becomes da begining of misery for them agidan, dan kuwa washe garin sunday ammi babba ta zuga anty safeera tammm tace mata ayaanan ma babban munafuka ce aisun dade suna soyyaya ne a boye shiyasa ya samu bakin cewa zai kara aure da ita, snn dan rainin wayo ma anayine agabanta all this gestures nd gift,sosai kuma anty safeera ta zugu data auna duk wasu prior bhvrs dinsa akan lamrin ayaanah, da safe anty safeera taxo sashen ammi karama tawuce dakinsu direct kawai akaga ta kama kkrin yin dambe da ayaanah zata bugeta, ihun da safiya tay ne yasa ammi taxo da gudu ta kwace ayaanan a hannun ta, anty safeera ta rufe ido ta borance ta zazzagesu tasss tace musu mugye makirai harsaida ammi kraman tamata karamar hauka tace mata karta sake zuwan sashen taje taji da wawan mijinta sann ta kyalesu.
tundaga ranar ciwon ayaana yake tashi akai akai is worst enuf da bata da number ko daya acikin abokan ibaad bare ta nemeshi anan, she called yasmin da sukay exchnging lay
tace mata ai dukansu me ma ba asamunsu a waya yanxu amma in no time zasu dawo hakan yasa ayaana ta cire kullum sai tay kuka.
atake jikin ammi karama yabata abunda yake faruwa tay sauri ta rikotata snn a sann ta zube ajikin ammin kusanma ba acikin hayyacinta ba sai kuka kawai take kamr zata cire ranta.
duk su ayaana suka fito saboda kuka ne me kara anty safeera takey bana kadan ba
hajy mairo tace ke kuma safeera meye haka mutuwa akayi miki ne, muhammdu waye ya mutu..badai jikana mujaheed bako? dan jiya munyi waya dashi yace zaixo bikin nan sati na gaba
da sauri kuma a rude uncle moh yace yawwa hajiya dama akan batun aurena ne taji shine take fushi batama tsaya munyi magana ba
da muryan tausayi tace ayyoh Allah sarki yo ke safira kiyi hakuri mana karki cutar da kanki da irin wann kukan
...karka kanki yazo yana miki ciwo auren nan ai na rufin asirin mu ne baki daya nida nace ma bazaki ce komi ba saidai kisaka albarka...yarinya ne kin riga kinsanta tun tana karama kusan ma agabanki ta girmaa yanzu fisabillah da aka kawo miki wata shegiya awaje ba gara da za'a hadaki da ayanahn ba kinga saiki riketa kmr yar cikinki...
wani irin kukan kura anty safeera tay tace ""waaaa?? ayaanahhh fa kikace hajiya..
in shock ta kalle unlce moh jikinta na kar kar tana vibrting da tsawa da ihu tace 'dama ayaanah zaka aura??...
yace safira calm down i was abt to...wani irin mari ta kai masa saida ya kusa kifewa,
kafin ammi karama ta rikota tay kan hajiya mairo da naushi tana ihu tana cewa" munafukar tsohuwa, azzaluma wallah sai namiki dan bura uban duka dan ni ba kalar wacce zaku walaknta bane...
adaskare ayaanah ta tsaya cak tana kallonsu ana tirka tirka sd anty safeera ta riga ta kai mata naushi tsohuwa saida ta fado akasa tana ihu uncle moh yaje da gudu yana kkrin dagata
jikin ayaana yafara rawa rawa ita da safiya suka kalle juna in shock
anty safeera tana ihu tana zage zage tana kawo naushi dakyar ammi karama ka janta sai cewa take wallah wallah inhar ayaana zaka aura saina kashe ka..baka isaka ka dawo dakin nan ba har lahira zan kai ka yau, dacan gidan ubana zanje amma tunda abun naku walakanci ne da cin fuska wallah ina nan daram sai na kashe ka, mugu kawai, munafuki daga kai har tsohuwar taka saina numa muku cewa haukata yafi taku.
ana tsaka da wannn rikicin bazata sukaji ayaanah tafadi kasa sumammiya..
da sauri ammi ta sake anty safeera tazo kan ayaanah tana girgizata ayaana ayaanah sai shiru aka fara salati
anty safeera taja wata arniyar tsaki ta haura sama ammi ta dauki ayanaa ahannu tace safiya yi sauri ko kawomin key muje asibiti .
uncle moh yay sauri yakai hajya dakin tana ta rabza kuka kmr dukantan akayi
yana fitowa yazo ya samu dede safiya ta kawo key kenan yafara kkrin kwacewa yana cewa bani keys din ni zan kaisu...
ammi karama batasan sanda ta mike jikinta na rawa ta daka masa wani irin hatsalallen tsawa ba...
ranta a mugun bace tace muhammad are u out of ur mind? wai baka ganin abunda ka jawo ne..kaje ka kashe wutar dake gabanka mana and for ur informatiom dont u ever come near this girl ya isheka haka.
hawayenta ya fara zuba tace "Dama ai abunda kuke so kenan, inbanda son zuciya ina ayanaa da zamowa matarka kaje kawai ka juya ma hajiya tunani..wallah Allah ya isa ma yarinyar nan, inba dai so kake ka cusa ma rayuwarta baqin ciki ba meye naka da auren yar cikinka kuma wanda ta taso agaban matarka wann ai baqin jini da tsana ka siya mata nide wallh karka sake kace zakazo kusa da ayaanah enuf is enuf
...tana ga firta mai hakan ta dauki ayaanah cak ta fice da ita tana kuka ta sata mota bata kira kowa ba saida ta isa asibiti
ayaanah went into nervous breakdown aka lankaya mata engine taya numfashi bata ko motsi..
ta kira layin ibaad baya shiga, ta kira bappa zaidu duk shiru har saida ta kira maheer ya dauka sann taji sanyi ahaka ma tanakan gaya masa tana kuka, hanklin sa sosai ya tashi dajin wann maganan, ya rasa yadda zaiyi yay, haka yaki gaya ma kulthum yay shiru atake atake yace mata zaizo gida akwai wani abu urgent da zaiyi.
he left malaysia by 10am bai iso kano na sai tara na dare, yazo ya samu ammi karama ce kawai anan asibiti sai safiya har ayaanahn tafarfado ta sake komawa she is still on sedatives nd oxygen
babu alamar shigar numbar bappa zaidu bare na ibaad kuma sam sam taki ta gaya ma hajiya asibitin datake bare suzo, anan tawuni batasan me ya gudana agidan ba.
saida maheer yazo kafin taji safiya tana bada labari cewa data koma yi musu abinci taga anty safeera ta dauko wuka tabiyo uncle moh har waje kan titi tatara masa makwabata, waihar ma yace zai saketa hajia ne tace masa a'a zafin kishi ne zata sauko.
case a gidan bai kare bahar washe gari ayaanah tana farfadowa in btwn amma daga zarar taga ba mafarki takeyi ba she will faint back...
gurmi yasaka ammi babba ta dawo gidan wai tazo danna kirji ma anty safeera amma inbanda kata hura mata wutan abun babu abunda takeyi dan agidan ma takwana komi anayi a idonta
a idon hajy mairo saita nuna hakuri kawai take bayarwa amma tana komawa sashen anty safeera sai ta cigaba da xugata sosai..ranar da abun ya faru uncle moh bai iya kwana a gidansa ba sabida tsoron ransa, kusan a hotel ya kwana shima acan alhaj ameer yazo ya karasa cire masa sauran tausayi da kunya yace masa ya share safeerah borin hauka kawai takeyi zatama yi ta gaji ta bari karda ya sake ya fasa auren nan sabida haukar kishi da matarsa safeera takeyi
BOOK 1 ZAI KARE NE A PAGE 50. PLS WANDA BASA IYA KARANTA BOOK DAGA FARKO KU daure KUNEMI PAGE ONE KU AJESHI KURKUSA DAN IN AZO CIGABAN LAST PAGE KUGANE INDA ZAMU DOSA COS I WILL HATE TO BE ANSWERING SILLY SILLY QUESTIONS IN THE FUTURE..💋❤️❤️👍 MORE LOVE!!
[16/12, 00:53] Ányà Bá’kó̄̄̄ M.: ABUNDA KE ƁOYE💫
arewabooks@surayyahm.
⏯️4️⃣9️⃣
Tunda Alhaj Ameer ya gama zugashi ya dada cusa masa ra'ayin cewa kar yasake borin kishin da haukar da safeera take ya hanashi auren ayaanah sai kuma ya dawo gidan da sassafe da wani gigin rashin kawaici da kunya na daban, babu tausayi ko fargaban kashesa datace zatayin kuma a idonsa cos he want to stamped his leg as a man tunda yay shige da fice ya samu hajiya mairo suka kara tattaunawa shikn kuma gidan ba a gane komi ba.
duk wani haukar da anty safeeran zatay basa amsawa ma bare su kulata saidai su hadu suyita nuna mata cewa itace taɓabbiya bata da hankali ne shiyasa bata fahimce cewa auren da zaiyi da ayaanan na rufin asirinsu duka bane, abu tun yana kamar wasa saida sukakusa saka anty safeera xarewa, gashi tay borin har dana fitan hankali duk saida makwabta sukaji ya xamo duk sanda hajiy mairo ta fito waje sai ka samu masu gulmanta kowa yana cewa basu kyautawa safeerah ba
kusan kwana biyu ayaana tay akwance agadon asibiti both friday nd sartuday anata jinyarta wanda tunda ta farka matsanancin kuka kawai takey tana cewa ita kawai zata tafi wajen ummanta bazata iya cigaba da zama ann dasu ba, dakyar Ammi karama da su maheer suka taru mata aka rarrasheta har tazo tasamu sauki da dare ranar asabar haka aka sallamosu suka dawo gida wanda suna dawowa hajiy mairo tabar sashenta tazo wai zata duba jikinta
suna hade ido ayaanah duk tabi ta birkice ma hjyan da ihu da kuka, tun tana gaya mata magana me zafi zafi tana cewa hjya damafa baki kaunata kin tsane ni, kin tsane farin cikina inbakiso na kawai ki maidani wajen ummana na mana ai ba'ace miki dole sai kin rikeni ba.
tay borin har ta gaji ta tsuguna da gwiwarta akasa jikinta na rawa rawa tana kuka tanata rokonta, har abun tausayi tana mata magiya akan karta mata auren dole batasonshi bazata iya aurensa ba
hajiy sai bata dau abun da wani zafi ba, ai dama tasan ayaana bazata so auren dole ba iskanci da kwadayin banza ta saka aranta she expected this xct reaction shiyasa ko ajikinta kukan ayaana da maganganunta bai dameta ba.. tace ai dama ba auren so zata mata ba, auren rufin asiri ne, inma karatun ne ai zata karasa agidan mijinta barema idan badan shi muhammadun ba waye ne zai aureta ya kula da ita sosai, ayaanah tana gabar hajiya mairo zatyi kudu
..kmr da wasa it becomes da begining of misery for them agidan, dan kuwa washe garin sunday ammi babba ta zuga anty safeera tammm tace mata ayaanan ma babban munafuka ce aisun dade suna soyyaya ne a boye shiyasa ya samu bakin cewa zai kara aure da ita, snn dan rainin wayo ma anayine agabanta all this gestures nd gift,sosai kuma anty safeera ta zugu data auna duk wasu prior bhvrs dinsa akan lamrin ayaanah, da safe anty safeera taxo sashen ammi karama tawuce dakinsu direct kawai akaga ta kama kkrin yin dambe da ayaanah zata bugeta, ihun da safiya tay ne yasa ammi taxo da gudu ta kwace ayaanan a hannun ta, anty safeera ta rufe ido ta borance ta zazzagesu tasss tace musu mugye makirai harsaida ammi kraman tamata karamar hauka tace mata karta sake zuwan sashen taje taji da wawan mijinta sann ta kyalesu.
tundaga ranar ciwon ayaana yake tashi akai akai is worst enuf da bata da number ko daya acikin abokan ibaad bare ta nemeshi anan, she called yasmin da sukay exchnging lay
tace mata ai dukansu me ma ba asamunsu a waya yanxu amma in no time zasu dawo hakan yasa ayaana ta cire kullum sai tay kuka.