Sashe 33
Abunda Ke Boye Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
ibaad ya rasa mema zaice dan ransa ya mugun baci, nan take ya bushe idonsa yafara amsa juma azafafe suka fara musu sosai yana cewa shi be lalata musu yarsu ba kuma shi bazai aureta ba infact babu inda zaije musu da ita.
wajen ya cikke da hayaniyar musu tsakanin uban amarya da ango da kuma dukan dattijan fada suka nunamai karara cewa basu aminta da shi ba..cewa ma sukay guduwar da ayanahn tay dama wajensa tadosa.. case upon case ya tashi.
ga matasa birjik sun fito da wukake sanduna da adduna suna jirane kawai sarakuna su bada oda ahau kan ibaad da duka da sara..
basuy tsammanin har zai iya tsaurin idon tambatsa taurin kai da muna zafin kai meyawa agaban sarakunan su ba espclly knowing dat shidayane kuma bai da makami....
sosai lamarin ibaad ya daure musu kai basu taɓa tsammanin akwai tsegeru irinsa ba, suna fada yana fada, ko sarki ne yay magana kuwa sai ya amsashi.
Wani irin runtse idanu aayanah tayi tanata kuka mai zafi atsakiyan wann hayaniyar cikin yanayin tsumayi jikinta na rawa rawa da alaman tana cikin yanayin tsananin neman temakon gaggawa daga alkaryar wannan mummunan qaddara dayake shirin tunkarota yanxu..
batasan waye ibaad ba amma haka kawai aranta sai tanajin kamar ta gwammci ya
tafi da ita kawai danta bar garin ta denama ganin babanta da sauran mutanen da alama dataga kmr kowane ya tsaneta..
tambayar duniyan nan ibaad yay mata akan cewa ta fadi abunda ya faru tsakanishi da ita da bakinta koda su juma zasu yarda amma haka tayi masa shiru tanata kallonsa banda kuka batace komi ba,
duk sai akaga kamar eh dagaske ne hala shine kawai baida gaskiyaaa tabbas iskancin sukayi a motarsa shiyasa ma yake budewa aayanah ido agaban mutane har takasa budan baki ta fadi gaskiyan abunda ya afku.
kan ibaad har juyayi yake tsabar baqin ciki da bacin rai the worst was when aayanah taki sam tay magana dan ta wankeshi daga zargin zina, infact emotional kukan datake tanakan kallon kwayar idonsa da wani siga tana dan girgiza masa kai sai yadada sawa aka dada maidashi makaryaci taɓabbe.
gabaki daya ransa ya hautsina ya mugun baci yadda ya ki sam ya karbi auren yasaka ran juma ma ya matukar baci dashi, yafara cewa abashi sanda kawao wann yaron bai daku bane shiyasa yake da bakin yin musu dasu...
ibaad na tsaye in total shock anger nd intense disbelieve har aka kawo mukeken sandan juma yakarba azafafe yay wuf ya daga sama zai warɓa masa akafarsa niyyarsa ya masa jina jina da duka koda zai dawo hayyacinsa ya amshi auren...
yana daga sandan sama zai rafta kusn ajarumce ibaad yay wufff ya riƙe tamm da daurareen hannunsan jajayen idanunsu suka sarkafu acikin na juna
shikansa juma yasha mugun mamakin irin karfi da taurin ran da yaron yake dashi
matasa masu ruke da adda nan suka fara shirin shigowa fili ganin haka ayaanah tay sauri tazube gwiwarta a kasa jikinta nawani irin rawa ta kama kafafun juma da wani irin kyarma me tattare dakarfin tsumayi kanta acan kasa kamr baiwa muryanta bai fita sosai tsabar kuka take cewa Baba, baba, baba, miɗo waɗi hakuri...dan Allah ka tsaya.
duka suka tsaya kallonta cikin lumshe ido takara fashewa da kuka mai karfin tsumayi tace "hoto maa ɗakku mo, baba karka dakeshi, kayi hakuri karka dakeshi _ko fii Allah_ . Mi waɗi woni waɗde mo,..da mugun karayar zuciya takuma cewa "min njahi jooni kay hakuri...wallh zan bishi mutafi yanxu..
wani irin shiru wajen ya dauƙa dukansu rike da sandan jikin kowa na ɓari da tsananin bacin rai, ibaad ne yay saurin sakewa ahnkli dan duk da mugun haushin da ayanah tabashi, sosai yanayinta ya ragwabar mai da jiki yanajin kmr hawayen ta nasakamai raunin da bai taɓajin irinsa a aduniya ba
jin ibaad yasake sandan yasaka juma ya hankadeta tareda fettataa da kafarsa data kama tafado kasa
cikin masifa da hatsala yace "haa lewru, wawiya kawai..ki tafi,karda kisake barin wnn walakantaccen hannun kin ya kara tabani.."Hoto ɗuum wakkitmo am, da wani irin tsawa yace "Yah!.... Miɗo yi'i maa heɓɓude, tsinanniya kawai, tunda har ni zaku tozarta, ita tay cikin shege, ke za kibi mijinki kafiri mazina ci.., ya kalle idon ibaad da hatsale yace"marar kunya ma irinsa kwarto lalatacce..kuje can gaku ai ga duniyar.
wansu irin zafafan hawaye masu daci ibaad yaji sunciko masa a idanunsa our of no where yaji kansa na juyawa kawai ya tsaya yanata kallon ikon Allah
...daga ganinsa kasa he is very very angry and emotionally dis-armed,yaji mugun haushin ayaana, amma ko kadan bayajin dadi ganin cin zarafi da zagi da akemata at this little fragile young age gata da serious ciwo ajikinta abun sosai yadaga mai hankalinsa bana kadan ba
aayanah tana kuka jikinta na rawa rawa ahnkli ta motsa kanta dake kallon kasa da niyyar zata dan miƙe daga tsungunen datake ta tashi tsaye, tana yin motsi wani jiri me karfi ya debeta tayoo luioo zata fado jikin juma memakon ya riƙeta sai yy saurin yaja jikinsa gefe wani rigib tay tangal tangal kamar zata sulale kasa daf da kafarsa agarin gyara tsayuwa by mistake saita wantsolo mai ruwan datti ajiki dake wajen a jikke yake sosai.
wani irin ihu yay ya kalleta suna hade ido a mugun tsorace ta mike tsaye dakyau ta fara bashi hakuri, dama kmr babban burinsa ne ya ga ya daketa cos all his life ita tafi bashi haushi
yana huci ya daga sanda sama zai warba mata ajiki da wani irin tsorata ta fasa ihu from no where taji ibaad ya ture juman gefe da karfi ya sha gabansa tareda kareta inda sandan direct ya sauka masa atagefen goshinsa duk da haka suga baiko motsa ba yana tsaye yana kareta ita kuma ta boye fuskarta ata bayansa tabi ta tantame rigarsa ta baya amatukar tsorace
....cikin ido suke kallon junansu da juma kowa idanunsa yay matukar jajur, tunkan juma yay magana cikin runtse ido da budewa ibaad yace "ya isa haka!! ka kwance min hannu na kawai ai nace zan tafi da ita....
wani irin mugun sanyi ayanah taji daya furta hakan, batasani ba shi niyyarsa shine in ya dauketa sukayi nisa zai jefar musu da yarsu awani waje ajejin ya kama gabansa inyaso ita tasan nayi dan shide yasan bazai iya kaita gidansu yace komi akanta ba....
Rai abace juma ya ciro wata wuka snn ya saka wukan akan igiyan hannun ibaaad yana gurzawa har a garin kwanceshi saida ya ji masa ciwo sosai a hannnu snn aka kawo su tsakiya aka gurfanan dashi agaban sarakuna aka kira wata muguwar bokanya tasha jan yadi da bakin mayafi wanda daga ganinta kasan da mugayen aljanu datake aiki dan kuwa baqar buzuwace.
nan akafara sakamai dokoki tsaurara, akace tunda har ya amince zai tafi musu da yarsu zasu na tracking insa ta hanyar tsafi, sharadin shine idan har yaje yar musu da yarsu toh duk inda yake a duniyar nan zasu kashe shi, tunda har shi ya lalata dolen sa ne kawai ya zauna da ita,.. cewar sarkin buzaye ahakan ma gata sukamata, sbida hannun su bazai rube su yanke su zubarba
..duk dama yayan juma sun jawo musu tozarci me tsanani yazamana dolene dodon tsafin su na garin yakaresu snn atabbata sundawwama acikin ynyin tozarcin da suka zabar makansu snn duk wnda ya lalata musu yarsu dolensa ne kawai sai ya aura.
ibaad yaki cewa komi har suka gama maganan su shide yana rike da hannunsa da juma yaji mai ciwo da wuƙa dan har jini ke diga awajen sosai,
babu kalar tsoratar dashi da bokan batay ba, har dakinsa saida ta nunamai acikin kokon tsafinta, snn ta gayamai tarihin gidansu, da komi da komi, tace mai uwarsa dayafison zasu fara kashewa muddin yabar Aayana ta bata ahannunsa, idan kuma shine yaje ya yarmusu da ita toh shi din zasu kashe...
shide yasan basu isa sumai komi wanda Allah bai masa ba amma abun sun ya mugun daga masa hankli sosai.
bayan komi ya lafa hakanan aka sakaso agaba dashi da ayaana
dandazon matasa da sanduna da adda da wukake suka sako su agaba sukarakasu har gaban motarsa ajeji lokacin sosai magriba ya rufa ga garin yayi wani irin mugun sanyi
a seat din baya ayanah ta zauna ta hade kanta da gwiwarta tanata zubda hawaye cikin rasa mema takeji akanta ynxu...
wucewarsu bada jimawa ba aka naɗawa juma lambar yabo sabida jarumtar da ya nuna wajen hukunta yayansa dukansu biyu bisa tsarin al'ada akan washe gari duk zaa hadu za'a tattauna tsakanin sarakuna asan wani matsayi za a bashi agarin sabida jarumtar da ya nuna wajen kare mutuncin garin majiya da kuma al'adarsu.
bangaren ibaad kuwa tuki kawai yakeyi yana tsaga jejin da gudu amma gabaki daya hanklinsa baiya jikinsa
tunda suka kama hanya zuwa tudu basuce ma junansu komi ba sai kuka ayaana takeyi tun yana jinta haryazo ya dena jinta gabaki daya
within 20 minutes drive suna danno kwana gidan hajya mairo jinin dake famar diga agefen kansa da hannunsa gabaki daya suka bata mai farin rigansa baja baja ransa a mugun bace kowani sake kula yatake baiyi ba yana tsayawa akofar gidan hajya mairo ya sauka a motar ganin kofar gidan akulle da kwado kai tsaye ya wuce ya samu wasu dattijan maza su biyu akofar gidan ya musu sallama sunata kallon jnin daya batamai jiki dai suka amshi adar dar, bayabo ba fallasa ya tambayesu ko hajy mairo tana ina yaga kofar gidanta akulle
dayan dattijon ne yay jarumta yahau gaya masa ai hajiya kam bakanta yau babu kanta tana can asibiti ance jikarta inayah ta rasu snn yar rikontan ma taawuren ta bace a asibitin badq jimawa ba kuma asan ina taje ba anacan dai ana nemanta....ibaad ya rasa meke masa dadi, gashi mutanen suna ta kallonsa wani iri da rashin yarda mussmn ganin jini ajikinsa baja baja. "yaso ya tambaye su kwatancen asibitin amma bai samu fuska ba. kawai sai ya musu godiya ya koma ya shiga motarsa, gabaki daya yanajin wayarsa tanata ringing amma ko kadam baida nitsuwar amsawa yawo yay kadan agarin yana tambayar asibiti toh dama karamin PHC ne guda daya bawani wahalar samu yake dashi ba.
wajen ya cikke da hayaniyar musu tsakanin uban amarya da ango da kuma dukan dattijan fada suka nunamai karara cewa basu aminta da shi ba..cewa ma sukay guduwar da ayanahn tay dama wajensa tadosa.. case upon case ya tashi.
ga matasa birjik sun fito da wukake sanduna da adduna suna jirane kawai sarakuna su bada oda ahau kan ibaad da duka da sara..
basuy tsammanin har zai iya tsaurin idon tambatsa taurin kai da muna zafin kai meyawa agaban sarakunan su ba espclly knowing dat shidayane kuma bai da makami....
sosai lamarin ibaad ya daure musu kai basu taɓa tsammanin akwai tsegeru irinsa ba, suna fada yana fada, ko sarki ne yay magana kuwa sai ya amsashi.
Wani irin runtse idanu aayanah tayi tanata kuka mai zafi atsakiyan wann hayaniyar cikin yanayin tsumayi jikinta na rawa rawa da alaman tana cikin yanayin tsananin neman temakon gaggawa daga alkaryar wannan mummunan qaddara dayake shirin tunkarota yanxu..
batasan waye ibaad ba amma haka kawai aranta sai tanajin kamar ta gwammci ya
tafi da ita kawai danta bar garin ta denama ganin babanta da sauran mutanen da alama dataga kmr kowane ya tsaneta..
tambayar duniyan nan ibaad yay mata akan cewa ta fadi abunda ya faru tsakanishi da ita da bakinta koda su juma zasu yarda amma haka tayi masa shiru tanata kallonsa banda kuka batace komi ba,
duk sai akaga kamar eh dagaske ne hala shine kawai baida gaskiyaaa tabbas iskancin sukayi a motarsa shiyasa ma yake budewa aayanah ido agaban mutane har takasa budan baki ta fadi gaskiyan abunda ya afku.
kan ibaad har juyayi yake tsabar baqin ciki da bacin rai the worst was when aayanah taki sam tay magana dan ta wankeshi daga zargin zina, infact emotional kukan datake tanakan kallon kwayar idonsa da wani siga tana dan girgiza masa kai sai yadada sawa aka dada maidashi makaryaci taɓabbe.
gabaki daya ransa ya hautsina ya mugun baci yadda ya ki sam ya karbi auren yasaka ran juma ma ya matukar baci dashi, yafara cewa abashi sanda kawao wann yaron bai daku bane shiyasa yake da bakin yin musu dasu...
ibaad na tsaye in total shock anger nd intense disbelieve har aka kawo mukeken sandan juma yakarba azafafe yay wuf ya daga sama zai warɓa masa akafarsa niyyarsa ya masa jina jina da duka koda zai dawo hayyacinsa ya amshi auren...
yana daga sandan sama zai rafta kusn ajarumce ibaad yay wufff ya riƙe tamm da daurareen hannunsan jajayen idanunsu suka sarkafu acikin na juna
shikansa juma yasha mugun mamakin irin karfi da taurin ran da yaron yake dashi
matasa masu ruke da adda nan suka fara shirin shigowa fili ganin haka ayaanah tay sauri tazube gwiwarta a kasa jikinta nawani irin rawa ta kama kafafun juma da wani irin kyarma me tattare dakarfin tsumayi kanta acan kasa kamr baiwa muryanta bai fita sosai tsabar kuka take cewa Baba, baba, baba, miɗo waɗi hakuri...dan Allah ka tsaya.
duka suka tsaya kallonta cikin lumshe ido takara fashewa da kuka mai karfin tsumayi tace "hoto maa ɗakku mo, baba karka dakeshi, kayi hakuri karka dakeshi _ko fii Allah_ . Mi waɗi woni waɗde mo,..da mugun karayar zuciya takuma cewa "min njahi jooni kay hakuri...wallh zan bishi mutafi yanxu..
wani irin shiru wajen ya dauƙa dukansu rike da sandan jikin kowa na ɓari da tsananin bacin rai, ibaad ne yay saurin sakewa ahnkli dan duk da mugun haushin da ayanah tabashi, sosai yanayinta ya ragwabar mai da jiki yanajin kmr hawayen ta nasakamai raunin da bai taɓajin irinsa a aduniya ba
jin ibaad yasake sandan yasaka juma ya hankadeta tareda fettataa da kafarsa data kama tafado kasa
cikin masifa da hatsala yace "haa lewru, wawiya kawai..ki tafi,karda kisake barin wnn walakantaccen hannun kin ya kara tabani.."Hoto ɗuum wakkitmo am, da wani irin tsawa yace "Yah!.... Miɗo yi'i maa heɓɓude, tsinanniya kawai, tunda har ni zaku tozarta, ita tay cikin shege, ke za kibi mijinki kafiri mazina ci.., ya kalle idon ibaad da hatsale yace"marar kunya ma irinsa kwarto lalatacce..kuje can gaku ai ga duniyar.
wansu irin zafafan hawaye masu daci ibaad yaji sunciko masa a idanunsa our of no where yaji kansa na juyawa kawai ya tsaya yanata kallon ikon Allah
...daga ganinsa kasa he is very very angry and emotionally dis-armed,yaji mugun haushin ayaana, amma ko kadan bayajin dadi ganin cin zarafi da zagi da akemata at this little fragile young age gata da serious ciwo ajikinta abun sosai yadaga mai hankalinsa bana kadan ba
aayanah tana kuka jikinta na rawa rawa ahnkli ta motsa kanta dake kallon kasa da niyyar zata dan miƙe daga tsungunen datake ta tashi tsaye, tana yin motsi wani jiri me karfi ya debeta tayoo luioo zata fado jikin juma memakon ya riƙeta sai yy saurin yaja jikinsa gefe wani rigib tay tangal tangal kamar zata sulale kasa daf da kafarsa agarin gyara tsayuwa by mistake saita wantsolo mai ruwan datti ajiki dake wajen a jikke yake sosai.
wani irin ihu yay ya kalleta suna hade ido a mugun tsorace ta mike tsaye dakyau ta fara bashi hakuri, dama kmr babban burinsa ne ya ga ya daketa cos all his life ita tafi bashi haushi
yana huci ya daga sanda sama zai warba mata ajiki da wani irin tsorata ta fasa ihu from no where taji ibaad ya ture juman gefe da karfi ya sha gabansa tareda kareta inda sandan direct ya sauka masa atagefen goshinsa duk da haka suga baiko motsa ba yana tsaye yana kareta ita kuma ta boye fuskarta ata bayansa tabi ta tantame rigarsa ta baya amatukar tsorace
....cikin ido suke kallon junansu da juma kowa idanunsa yay matukar jajur, tunkan juma yay magana cikin runtse ido da budewa ibaad yace "ya isa haka!! ka kwance min hannu na kawai ai nace zan tafi da ita....
wani irin mugun sanyi ayanah taji daya furta hakan, batasani ba shi niyyarsa shine in ya dauketa sukayi nisa zai jefar musu da yarsu awani waje ajejin ya kama gabansa inyaso ita tasan nayi dan shide yasan bazai iya kaita gidansu yace komi akanta ba....
Rai abace juma ya ciro wata wuka snn ya saka wukan akan igiyan hannun ibaaad yana gurzawa har a garin kwanceshi saida ya ji masa ciwo sosai a hannnu snn aka kawo su tsakiya aka gurfanan dashi agaban sarakuna aka kira wata muguwar bokanya tasha jan yadi da bakin mayafi wanda daga ganinta kasan da mugayen aljanu datake aiki dan kuwa baqar buzuwace.
nan akafara sakamai dokoki tsaurara, akace tunda har ya amince zai tafi musu da yarsu zasu na tracking insa ta hanyar tsafi, sharadin shine idan har yaje yar musu da yarsu toh duk inda yake a duniyar nan zasu kashe shi, tunda har shi ya lalata dolen sa ne kawai ya zauna da ita,.. cewar sarkin buzaye ahakan ma gata sukamata, sbida hannun su bazai rube su yanke su zubarba
..duk dama yayan juma sun jawo musu tozarci me tsanani yazamana dolene dodon tsafin su na garin yakaresu snn atabbata sundawwama acikin ynyin tozarcin da suka zabar makansu snn duk wnda ya lalata musu yarsu dolensa ne kawai sai ya aura.
ibaad yaki cewa komi har suka gama maganan su shide yana rike da hannunsa da juma yaji mai ciwo da wuƙa dan har jini ke diga awajen sosai,
babu kalar tsoratar dashi da bokan batay ba, har dakinsa saida ta nunamai acikin kokon tsafinta, snn ta gayamai tarihin gidansu, da komi da komi, tace mai uwarsa dayafison zasu fara kashewa muddin yabar Aayana ta bata ahannunsa, idan kuma shine yaje ya yarmusu da ita toh shi din zasu kashe...
shide yasan basu isa sumai komi wanda Allah bai masa ba amma abun sun ya mugun daga masa hankli sosai.
bayan komi ya lafa hakanan aka sakaso agaba dashi da ayaana
dandazon matasa da sanduna da adda da wukake suka sako su agaba sukarakasu har gaban motarsa ajeji lokacin sosai magriba ya rufa ga garin yayi wani irin mugun sanyi
a seat din baya ayanah ta zauna ta hade kanta da gwiwarta tanata zubda hawaye cikin rasa mema takeji akanta ynxu...
wucewarsu bada jimawa ba aka naɗawa juma lambar yabo sabida jarumtar da ya nuna wajen hukunta yayansa dukansu biyu bisa tsarin al'ada akan washe gari duk zaa hadu za'a tattauna tsakanin sarakuna asan wani matsayi za a bashi agarin sabida jarumtar da ya nuna wajen kare mutuncin garin majiya da kuma al'adarsu.
bangaren ibaad kuwa tuki kawai yakeyi yana tsaga jejin da gudu amma gabaki daya hanklinsa baiya jikinsa
tunda suka kama hanya zuwa tudu basuce ma junansu komi ba sai kuka ayaana takeyi tun yana jinta haryazo ya dena jinta gabaki daya
within 20 minutes drive suna danno kwana gidan hajya mairo jinin dake famar diga agefen kansa da hannunsa gabaki daya suka bata mai farin rigansa baja baja ransa a mugun bace kowani sake kula yatake baiyi ba yana tsayawa akofar gidan hajya mairo ya sauka a motar ganin kofar gidan akulle da kwado kai tsaye ya wuce ya samu wasu dattijan maza su biyu akofar gidan ya musu sallama sunata kallon jnin daya batamai jiki dai suka amshi adar dar, bayabo ba fallasa ya tambayesu ko hajy mairo tana ina yaga kofar gidanta akulle
dayan dattijon ne yay jarumta yahau gaya masa ai hajiya kam bakanta yau babu kanta tana can asibiti ance jikarta inayah ta rasu snn yar rikontan ma taawuren ta bace a asibitin badq jimawa ba kuma asan ina taje ba anacan dai ana nemanta....ibaad ya rasa meke masa dadi, gashi mutanen suna ta kallonsa wani iri da rashin yarda mussmn ganin jini ajikinsa baja baja. "yaso ya tambaye su kwatancen asibitin amma bai samu fuska ba. kawai sai ya musu godiya ya koma ya shiga motarsa, gabaki daya yanajin wayarsa tanata ringing amma ko kadam baida nitsuwar amsawa yawo yay kadan agarin yana tambayar asibiti toh dama karamin PHC ne guda daya bawani wahalar samu yake dashi ba.