← Book details Abunda Ke Boye Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 79 OF 161

Sashe 79

Abunda Ke Boye Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

kulthum tace she is our ayaanah..she is our new sister.

ahnki yace "really? wow wow
ya miƙa ma ayaanah hannu sai yaga bata bashi nata ba, ahnkli ta kallesa tace "sannu yaaya"

kwato hannunta yay abazata ya dora acikin nashi snn yace "cool face nd cool voice!.. nd ohh soft skin, sanunnki softie!

su sultanah suka fara dariya.

yace ayaanah ure so beautiful kinsan da haka? tay shiru tana ta kallonsa yace"beautiful and soft..daga yau softie zan na ce miki kinji ko..

itade kallonsa kawai takey fuskarta ba yabo ba fallasa har suka gama surutunsu bai sake mata hannu ba face har saida yazo ciro musu gift din duk ya raba musu manya manyan fancy fancy packs na candies da chokolates daya siyo all the way frm south africa.

suna karba suka masa godiya kulthum tace masa yaa MJ zamuje daki musaka kaya kafin breakfast kar mama tazo taga bamu shirya ba

yace.."tohm kuje nima zanje sashen mammyn ne ynxu..

daga haka suka bar dakin ya bisu daddaya ya musu peg agefen kuncinsu daga ganin murmushinsu zakasan they loved him so much dan duk yayunsu bamai sake musu fuska sosai face shi, har suka bace a dakin baidena satar kallon ayanaah ba.

suna barin sashen shima ya fito kai tsaye ya wuce room din mum dinsa qamshin turaren wuta mai shegen dadi ya baɗe koina yay sallama cikin sanyin murya yasamu dede ta gama saka kaya kenan taci kwalliya tay kyau tana gaban madubi tana daura dankwali

cikin ladabi ya karaso ya rungumeta ta baya jin yadda muryansa yake ratsata yasata ta lunshe idon yace "good morning queen mother" da murmushi tace "mrn my prince..harka tashi?amma yau dai bakaje sallahn fajr bako?

yace yeah yeah i am tired mama, wlh nagaji sosai ko hutun schl banyi ba fa naje games din nan..

da tausayinshi a muryanta tace yeah i know..shiyasa ma ban je dakinka na tashe ka ba ai dama yakamata wann satin gabaki daya ka huta bfr ur final exams and all that stuff dat will start.

dan sake hannunta yay yana kallonta harya jingina kusa da mirror yana cewa hmm ina naga wani hutu agidan nan bayan keda kanki kinfi kowa matsuwa na dawo gida muci gaba da aikin kin nan. tace "karka ga laifi na fa mujaheed, inban dage ba make up brand dinnan wallah bazai tashi da wuri ba, and all my friends are far far ahead of me ni natsaya inata rainonku banyi komi makaina ba..cikin kyabe baki yace but i am here for you, nd in sha Allah naki brand din sai yafi na kowa saurin karbuwa karki damu

..tana murmushi tace thank you mujaheed ure alwys kind with ur words to me..wai kunma hadu da kulthum kuwa?hmm kulthum anacan anata kawaye nikaina bata son kulani sosai..

yace eh yanxu nan fa sukazo daki na

sighing a pause yace mama dama wai yarinyr kauyen da hajiyan take magana akai kenan? damn, bansan ko idona bane but she looks..i mean her beauty is so calm nd eatheral..

..Dariya me sanyi tay tace' i know ryt..nima da naganta a farko saida nayi dana sani da ban karbeta agidan nan ba
..she wud have been the perfect face for my make up brand ko ya kagani? dama bana son images din A.I dinnan nafison real face. inda kuma ace su ammi karama zasu bani dama...

cikin katseta mujaheed yace cant we ask them, she is part of this family now ryt? ajiyan zuciya tay tace"yes, amma kuma karka manta yarinyace tunda ba ahannun mu take ba ai bamusan plans din da suke shirya ma ryuwarta ba amma inda ace zasu bani dama with ayaana's face i can click a very big start..

gyaran muryan da sukaji ya saka dukan su dagowa uncle moh ne ya shigo dakin da black jallabiya ajikinsa fusknsa babu yabo babu fallasa yay sallama suka amsshi kusan atare

mujaheed yay kansa kasa cike da ladabi yace"..ina kwana baba..kallonsa yay snn ya amsa ya kalli anty safeerahn da murmushi yace maganan me kukeyi hakan naji sunan yarinyan nan aciki

tace ohh dama wai suggesting fa mukeyi ko in hajiya zata amince inyi amfani da fuskrta wa sabon brand dina kaga insun amince kawai sai amata make up da photo shot ta zama face of the brand

karkada kansa yay yanamai kyabe baki a cikin yanayinda dukan su basu gane ba yace
"this is a joke ryt???

mujaheed zai magana ya daga masa hannu cikin katseshi yace wann ai maganan banza ce safeerah. ynxu ke akace ki saka fuskar yarki a internet kina yawo dashi kina tallan kyanta wa dubbanan mutane zaki so?

zatai magana yace look safee, this little girl need to be protected not advertised..her beauty shud be for the benefit of this house nd in sha Allah agidan nan fa zamu aurar da ita.. haba da Allah kuyi amfani da senses dinku mana.. daga zarar kunfara tallata idon duniya maza ne dayawa zasu fara jin sha'awar shigowa ciki
kawai..kubar wnn mgnan banzan ni banason ma naji wann batu yafita a dakin nan

yana gama furta hakan ya kama hanyarsa ya fita anty safeerah data tsaya cak da mamaki ta dinga bin bayansa da ido har saida ya bace mata kafin ta dawo daidai..

cikin kyabe baki tace kome ya sameshi ooho tunda yarinyar nan tazo yake ta ce wa su hajiya lallai agidan nan zasu aurar da ita, toh in ba'a agidan nan Allah ya aje mata mijin qaddararta ba fa?..ynxu ni ina zan samu me perfect face irinnata.

dafa kafadunta mujaheed yay gently yace" karki damu, i think he has a point. kawai kibari zan ma ibaad magana in ya amince akwai wata fine babe datake mutuwar sonsa a schl dinmu sunanta shakira if he can ask her for ur sake wallah zatay sabida kyakkwa ce sosai kuma tama fi wnn girma.

cikin zare ido tace hmm ibaad din ko? ohh pls mujaheed just forget abt it kawai ...anan fa zainab arifah da kyanta da kwalisarta ga kudi tace tana sonshi amma yayi zuciya ya dau bulala ya zaneta har saida yasata ciwo...nide ka rufa min asiri da lamarin ibaad wallah kafin kaje ka jawomin babban case awaje...

yace toh saidai ayi na A.I in kenan, sounding pissed tace yeah! what ever. sigar lallashi yace haba mama karki fushi
wayasan ma nine zan aure ayaanahn kinga inta dawo matata kuma surkuwanki wallah har kyautarta zan baki kiyi duk abunda kikeso da ita.

Dariyar bazata ya kufce mata tace"naji,Allah yasa ka auretan koma ace ka aure wacce ta fita kyau da dogon gashi..

..murmushi yay da mamaki a voice nashi yace "seriously u wont mind in na auri ayaana?

tace 'yeah toh meye aciki aikaine ma kayi daidai da ita
..age gap dinku will be jst lit...

dariya yay har da sosai keyansa sai yaji abun ya mugun tsaya masa aransa sosai...

jiranta yay ta kammala duk wani abunda zatayi kafin su fito daga sashen uncle moh ma har yagama shirinsa ya saka coffer brown shadda yaci kwalliya ya fito, kusan duka aka hadu a ashen hajiya mairo. wajen yabi ya cika da surutu sabida tunda su ayaana suka shirya kansu suka fito gaishe da ammi karama anan wajen hajiya mairon kawai suka tare dukansu jikoki mata suna ta surutunsu har sauran mutanen gidan suka karaso, anan ne su ayaanah suka gaishe da uncle moh da anty safeerah, cikin su duk bata gane wayafi sake mata fuska ba. duk sai taji daban, tuna gidan su sultana tunda taje hantara da sharri kawai ta karba awajen ammi babba amma nan gidan sai taga kamar kowa da kowa yana haba haba da ita ana mata kirki sosai..

ammi karama ce ta harhada musu family breakfast yau sunday dakanta tay komi dan haka kafin 8:30am duk tagama ta shirya abincin da dan yawa sabida tariga da san bappa zaidu yace mata zaizo shima

aikuwa tun ba agama zama a dinning ba saiga shinan shida maheer da ibaad ammi babba ce kawai bata biyosu ba haka duk yaran suka rusuna sukayi gaisuwa akaci abincin cikin lumana da jin dadi, sede tunda mujaheed ya zauna banda tunanin maganan mamansa akan ayaanah babu abunda ya cika mind insa, saidai bai sano ba ayadda yakekan satar kallonta da wann burin aransa hakanan ma ubansa yake sakawa aransa aboye....

ana kammala cin abinci ba akira masu aiki ba su ayaanahn kawai ammi karama ta umarcesu akan da su kwashe komi sukai kitchen wa masu wanke wanke.

Dukansu hudun haka suka tashi suka kwashe saidai haryanxu safiya ce kawai agidan batama ayaanah magana snn koyaushe suka hade ido sai ta watsa mata harara mai zafi.

yaran suna watsewa ammi babba ta karaso tasako jan abaya ta caccaba fuskarta da kwalliya tazo ta gaida hajy mairo, nan aka bar zallan manyan gidan tare da zallan yara mazan kawai a tsakiya
da mujaheed, maheer da ibaad kowa kansa na kallon kasa ayayinda bappa zaidu yay dan fadakarwa da jan hankli akan karfafa zumunci da kaunar juna, shide uncle moh baiya cewa komi sai dai yay noding
har hajy mairo ta fara mata magana..itama nasiha ta musu me ratsa jiki, acikin salo mai sanyi tahau tunashesu yadda mutuwa ya ɗeiɗeita rayuwar yarta taawure nd how she is forced to run away witout her kids, tana magann tana kallon ammi baba tana cewa "Duk wata macen data walakanta yaran wasu a duniya toh tasani itama wata rana zata iya mutuwa tabar duniyan nan, kuma bazata taba sanin awani hannu yaranta zasu fada ba ..

duk dai ta gama wa'azinta tace musu tasan duk ita ce mai daura musu nauyi amma suyi hakuri duniyan nan ma nawa take da zaka zuba ido yaran wasu su lalace... duk dai ta musu waazi akan akula da taimakon juna da kuma mutanen waje. acewarta Allah ya basu daukaka da arziki ne badan su ci sukadai ba dan haka dolene su hada hannu ataimaka ma alumman dake neman taimako awaje.

duk wann wa'azika masu dumbin shiga jiki da akeyi a baibai ammi babba take fassarasu aranta.
Chapter 79 · 0% Book details