Sashe 41
Abunda Ke Boye Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Tsohon jarida yagani agaban sa zai dauka Sautin takunsu daya jiyo tun daga bakin kofar ya dakatar dashi, kansa ya dago yanamai gyara zamansa mai cike da kamiya ido ya kafawa kofar yana jiran ganin mai shigowa aranshi ya bari kawai ibaad ne dan tunda yadawo jiyan basu wani samu kyakkwan zama dashi ba, sometime he wonders if he will eva had a break time in his life dan tunda yafara karatunsa na medicine ya zama he is always busy and ocupied da wasu abubuwan.
Haka kawai kuma sai yaji hanklinsa na yawan tashi kwananan, musmmn akan lamarin strange obsession din zainab arifah akansa, barin ma inyatuno da abubuwan da prof zayyanu yake yawan cewa da yadda yake bude musu ido da tada jijiyar wuya wajen nuna musu shima yana da cikakken iko dashi, shide yasan koma menene bukatarsu akan ibaad da yarsu zainab arifa bazai wuce na kaskanci da son zuciya ba kuma abun dai bazai taɓa ma ibaad sauki aynxu ba musmn ma da aka hado sa da sabuwar responsibityn ayaanah.
Duba da yanayin ibaad din wani bin har sai an mance dashi agidan sabida baida fitina sam sam yamafi saka karatunsa agabansa fiye da komi, No one in his right senses zaice yaron yanada lokacin kulawa da kansa bare wasu..
shida maheer da mujaheed kusan sune musu manyan ƴaya maza agidan, in tun ayanzu ba su samuwa cikakken nitsuwa sun zamo wani jigo da jagora wa yan uwansu da familynsun ba gani yake kmr nan gaba insuka barsu a duniyar da wuyane rayuwa tay musu sauki da armashi. har ransa Yana mugun alfahari da jajircewa da kuma gwazon ibaad, amma harga Allah cikin zuciyarshi zaiso ace rayuwarsa ba hakan take ba, he thinks there is more to life than taking too much responsbilty musmn daya zamo shine kawai silar farinciki da gatar mahaifyarsa ynxu.
Kwafa yay jikin tunanin maganan da yay da hajy mairo jiya akan zuwan ayaanah yadda ta jadadda masa cewa dolene saida saka hannun ibaad arayuwar yarinyar nan sabida uwarta taawure tafi nuna amincewarta da shi, cikin ransa yace Shknan rayuwar yaron nan babu hutu? dada leka bakin kofarsan ya dadayi yana Allah Allah ace shidin ne yake shigowa saboda akwai tarin maganganun da zaiso yaji amsar su daga bakinsa direct..
"Assalamu Alaikum"
kusan atare suka furta hakan shida maheer cikin nitsuwa suka bude slide door da akayi da glass suka karaso..
bappa zaidu yay gyaran murya snn yace wa'alaikum sallam warahmatullahi wabarkatuh.
Kai tsaye dukansu suka bayyana acikin main falon takalmansu suka cireta tundaga bakin kofa fuskn ibaad yay makutar kyau da haske duk dama a hargitse ya tashi yau wani dan uban gamshin oud ne yake binshi kamar ba sallan fajr suka fito ba.
straight suka nufo inda bappa zaidun yake, ibaad yana tafiya kansa na kallon kasa, maheer ya zauna bisa lallausar turkish carpet ata gefen dama, shikuma ibaad a kasa kusa da kafafun bappan yanemawa kansa wajen zama cikin yanayin nade kafafunshi dayake bayyana tsananin ladabinshi da boyayyiyar sanyin halinsa..
bappa zaidu ya kasa daga ruwan idanunsa akansa dan Allah ne kadai yasan yadda yakeji aransa game da ibaad
haka kawai yakan ji tausayi da kuma farinciki inya tuna cewa shine ya riƙesa har yakai wann lokci, ata wanni fannin kuma yakanji kamar yatakurashi ne daya dauke shi gabaki daya agaban mahaifyarsa ya zauna agidan san, ko hala yarage mai freedom din sa nayin rayuwa irinta yam hutu kmr age mates dinsa duba da bashine asali ya haifesa ba amma he wants nothing but the best for him cos deeply in his heart yanajin kamr he is more than just a uncle to him, arayuwar sa yakanji kamr yafiye ma ibaad din kallon dan cikinsa daya haifa fiyeda alakar kanin uba dayake tsakaninsu kamr yadda ya lura shima ibaad din kmr amatsayin uba kawai ya ajeshi.
maheer ne ya soma gaishesa cikin nitsuwa da ladabi, ya tattaro hanklinsa duka cikin bashi kulawa ya amsa shi cikin nitsuwar shima..
ajiyan zuciya me sanyi ibaad ya sauke cikin gyaran murya Yace" bappa..katashi lpya?.
ya amsa da lpya kalau ibaad masha Allah ya hanya kuma?
Yace alhamdullhi..
nan ya hau tambayar sa akan abubuwan da suka asalin faru a anguwar tudu dan hajiya mairo sama sama kawai tadan tsakura mishi awaya kuma tafi zakewa ma akan batun zuwan ayaanah cos she deeply want them to create a safe space for ayaanah's new life with them.
cikin nitsuwa ibaad ya fara fayyace masa komi yadda ya faru bai boye musu komi ba face wajen auren daya sakaya bai fito fili ya gaya musu cewa batun aurene yafara hadasa da ayaana ba, since d weding is void and invalid a musulunce sai baiga ma amfanin kawoshi cikin zancen ba. shide kawai ya musu bayanin cewa ahanyar zuwansa tudune ya fara samunta akasa tasuma cikin ruwa, snn bata da lafya kafin nan kuma sai yan kauyen suka kama shi suka tafi dashi acan akauyn suka bashi yarinyar ya taho da ita wajen hajya mairo.
maheer yanata kallon ibaad da mamaki dan ko kadan bai tsakura masa wayannan maganganun ba, he told them how he met ayaanahs mother da duk yadda sukayi da ita akan batun rayuwar ayaanah bai boye musu komi anan ba.
duk jikinsu sai yay matukar sanyi tare da jin matsanncin tausayin labarin taawure da duka yaranta..
nasiha bappa zaidu yay musu sosai, snn yace zai kira lawyersa inya je office zasu tattauna dan ayi wani abu legally akan zamansu da ayanah dan tazamo tana da full legal custody na zamanta awajensu sabida nan gaba kar mahaifinta juma yazo yace yana da cikakken ikon karbanta a hannunsu ko tafiya da ita. tun anan suka yanke hukuncin cewa ahannun mahaifyar ibaad wato ammi karama zata zauna na din din amma sai bayan ta gama jinyarta anan gidansan ta warke sosai.
maheer bai wani so hukuncin da aka yanken har ransa ba amma sanin baqin hali irinna mum dinsa da ganin yadda haryau take cin mutuncin ibaad kawai yasaka ya haqura duk da bai san ayanah ba tukuna yaso ace ayaanan agidansun zatay rayuwarta har tagirma ko dan kanwarsa sultana ta samu soul sister itama. dan sultana ita daya take rayuwarta anan, bata da wata abokiyr hira saina schl sabida duk su ba sa'ointa bane gashi tana mugun jin shakkar ibaad intagansa yawnci tsorata takeyi jikinta sai yahau rawa rawa, shiyasa most time batason saukowa kasa ta sake jiki sai lokcin cin abinci ko in sunfita schll basu nan, acan gidan kuma akwai kulthum da kuma safiya they had each oda all the time, nd mujaheed being the eldest is kinda cool guy asalinsa baida wani matsala da duka kannensa.
Hira suka taba kadan bappa zaidu yanayi yana hada musu da nasiha sosai, shi sam baiya iya zama da mutum walau nashi ne walau bana shi ba, face ya tsinci kansa cikin tunatar dashi kalmar Allah da manzonsa tare da zurfafa musu tunani akan muhimncn zumunci a tsakaninsu.
karfe bakwai yana cikawa suka bar wajen sa, ibaad ya sanar da maheer akan yaje ya kawo masa aron kayan sultana da zai bada ayaanah ta saka just for today inyaso insun dawo daga asibiti zasu dawo musu dashi, maheer baice komi ba yaje dakin sultana ya sameta tana zaune da farin glasses a idonta tana kan solving algebra akan reading table dinta, cikin ladabi ta rusuna ta gaishesa ya amsa batare da ya mata bayanin komi ba ya umarceta akan ta bashi complte spare cloths aro zai dawo mata dashi.
mamaki ya cikata amma dayake tasan basu fiye wasa da ita ba yasa ta tashi da sauri ta bude wardrobe tq dauko masa sabon spare pants da bomb shot sabbi kall daga ledarsu da wata loose abaya mai kyau peach colour mai igiya, baima tsaya duba yanayin tsayin kayan dakyau ba ya amsa yafice duk sai taji she is confused, koma waye za'a bada aron kayanta oho dai ta cigaba da karatunta bata kara kulawa ba...
yana isowa sashensu ya samu ibaad a bakin kofa yana jiransa suna hade ido baice masa komi ba ya miƙa masa kayan cikin sauke ajiyan zuciya yace "can i see the girl? fuska ba yabo ba fallasa ibaad ya bashi short "no..as answr. dan shiru maheer yay snn yace "i just want to see what she looks likes . ibaad yay kwafa yana kallonsa ahanlkli yace "she is sick nd scared maheer, dan Allah kabari sai na fito da ita zaka ganta, gyada kai maheer yay ashashance yace fine toh bari naje na shirya i think i have 9:30am lectures amma zan fita da wuri inada wani business da abdll gaffar
..cikin gyara tsayuwa ibaad yace wai harkun bude shop din naku ne, see i pity u ranar da bappa zai san kana wann abubuwan abayan idonsa. kyabe baki maheer yay ahnkli yace "isit a bad thing? sana'a fa na budewa kaina witout asking for his help he shud be proud of me, ibaad yay murmushi me sanyi cikin gyada kai yace "yeah he shud.,i am proud of you too,kayi kokari sosai...but he shud also scold u abit for squandering millions of naira over a secret investmnt witout his knowledge.
dariya me sanyi maheer yay yace inda a america muke fa da yanxu bama gidansa.. suka dan fashe da dariya"yace toh ibaad da kudi fa ake neman mugayen kudi, i want to be rich as early as possbile dan wallah aure zanyi da wuri...kuma in sha Allah befr i graduate my law schll in few yrs to come i will be a multi millionaire u just wait nd see...ibaad yay murmushi yace i trust you on that..u're a go getter!
dariya yay yace "so yaushe kai zaka fara setting naka business din ko likitoci basa kasuwanci ne? yafadi hakan yana zura maa ibaad ido batare da ko kiftawa ba..
Haka kawai kuma sai yaji hanklinsa na yawan tashi kwananan, musmmn akan lamarin strange obsession din zainab arifah akansa, barin ma inyatuno da abubuwan da prof zayyanu yake yawan cewa da yadda yake bude musu ido da tada jijiyar wuya wajen nuna musu shima yana da cikakken iko dashi, shide yasan koma menene bukatarsu akan ibaad da yarsu zainab arifa bazai wuce na kaskanci da son zuciya ba kuma abun dai bazai taɓa ma ibaad sauki aynxu ba musmn ma da aka hado sa da sabuwar responsibityn ayaanah.
Duba da yanayin ibaad din wani bin har sai an mance dashi agidan sabida baida fitina sam sam yamafi saka karatunsa agabansa fiye da komi, No one in his right senses zaice yaron yanada lokacin kulawa da kansa bare wasu..
shida maheer da mujaheed kusan sune musu manyan ƴaya maza agidan, in tun ayanzu ba su samuwa cikakken nitsuwa sun zamo wani jigo da jagora wa yan uwansu da familynsun ba gani yake kmr nan gaba insuka barsu a duniyar da wuyane rayuwa tay musu sauki da armashi. har ransa Yana mugun alfahari da jajircewa da kuma gwazon ibaad, amma harga Allah cikin zuciyarshi zaiso ace rayuwarsa ba hakan take ba, he thinks there is more to life than taking too much responsbilty musmn daya zamo shine kawai silar farinciki da gatar mahaifyarsa ynxu.
Kwafa yay jikin tunanin maganan da yay da hajy mairo jiya akan zuwan ayaanah yadda ta jadadda masa cewa dolene saida saka hannun ibaad arayuwar yarinyar nan sabida uwarta taawure tafi nuna amincewarta da shi, cikin ransa yace Shknan rayuwar yaron nan babu hutu? dada leka bakin kofarsan ya dadayi yana Allah Allah ace shidin ne yake shigowa saboda akwai tarin maganganun da zaiso yaji amsar su daga bakinsa direct..
"Assalamu Alaikum"
kusan atare suka furta hakan shida maheer cikin nitsuwa suka bude slide door da akayi da glass suka karaso..
bappa zaidu yay gyaran murya snn yace wa'alaikum sallam warahmatullahi wabarkatuh.
Kai tsaye dukansu suka bayyana acikin main falon takalmansu suka cireta tundaga bakin kofa fuskn ibaad yay makutar kyau da haske duk dama a hargitse ya tashi yau wani dan uban gamshin oud ne yake binshi kamar ba sallan fajr suka fito ba.
straight suka nufo inda bappa zaidun yake, ibaad yana tafiya kansa na kallon kasa, maheer ya zauna bisa lallausar turkish carpet ata gefen dama, shikuma ibaad a kasa kusa da kafafun bappan yanemawa kansa wajen zama cikin yanayin nade kafafunshi dayake bayyana tsananin ladabinshi da boyayyiyar sanyin halinsa..
bappa zaidu ya kasa daga ruwan idanunsa akansa dan Allah ne kadai yasan yadda yakeji aransa game da ibaad
haka kawai yakan ji tausayi da kuma farinciki inya tuna cewa shine ya riƙesa har yakai wann lokci, ata wanni fannin kuma yakanji kamar yatakurashi ne daya dauke shi gabaki daya agaban mahaifyarsa ya zauna agidan san, ko hala yarage mai freedom din sa nayin rayuwa irinta yam hutu kmr age mates dinsa duba da bashine asali ya haifesa ba amma he wants nothing but the best for him cos deeply in his heart yanajin kamr he is more than just a uncle to him, arayuwar sa yakanji kamr yafiye ma ibaad din kallon dan cikinsa daya haifa fiyeda alakar kanin uba dayake tsakaninsu kamr yadda ya lura shima ibaad din kmr amatsayin uba kawai ya ajeshi.
maheer ne ya soma gaishesa cikin nitsuwa da ladabi, ya tattaro hanklinsa duka cikin bashi kulawa ya amsa shi cikin nitsuwar shima..
ajiyan zuciya me sanyi ibaad ya sauke cikin gyaran murya Yace" bappa..katashi lpya?.
ya amsa da lpya kalau ibaad masha Allah ya hanya kuma?
Yace alhamdullhi..
nan ya hau tambayar sa akan abubuwan da suka asalin faru a anguwar tudu dan hajiya mairo sama sama kawai tadan tsakura mishi awaya kuma tafi zakewa ma akan batun zuwan ayaanah cos she deeply want them to create a safe space for ayaanah's new life with them.
cikin nitsuwa ibaad ya fara fayyace masa komi yadda ya faru bai boye musu komi ba face wajen auren daya sakaya bai fito fili ya gaya musu cewa batun aurene yafara hadasa da ayaana ba, since d weding is void and invalid a musulunce sai baiga ma amfanin kawoshi cikin zancen ba. shide kawai ya musu bayanin cewa ahanyar zuwansa tudune ya fara samunta akasa tasuma cikin ruwa, snn bata da lafya kafin nan kuma sai yan kauyen suka kama shi suka tafi dashi acan akauyn suka bashi yarinyar ya taho da ita wajen hajya mairo.
maheer yanata kallon ibaad da mamaki dan ko kadan bai tsakura masa wayannan maganganun ba, he told them how he met ayaanahs mother da duk yadda sukayi da ita akan batun rayuwar ayaanah bai boye musu komi anan ba.
duk jikinsu sai yay matukar sanyi tare da jin matsanncin tausayin labarin taawure da duka yaranta..
nasiha bappa zaidu yay musu sosai, snn yace zai kira lawyersa inya je office zasu tattauna dan ayi wani abu legally akan zamansu da ayanah dan tazamo tana da full legal custody na zamanta awajensu sabida nan gaba kar mahaifinta juma yazo yace yana da cikakken ikon karbanta a hannunsu ko tafiya da ita. tun anan suka yanke hukuncin cewa ahannun mahaifyar ibaad wato ammi karama zata zauna na din din amma sai bayan ta gama jinyarta anan gidansan ta warke sosai.
maheer bai wani so hukuncin da aka yanken har ransa ba amma sanin baqin hali irinna mum dinsa da ganin yadda haryau take cin mutuncin ibaad kawai yasaka ya haqura duk da bai san ayanah ba tukuna yaso ace ayaanan agidansun zatay rayuwarta har tagirma ko dan kanwarsa sultana ta samu soul sister itama. dan sultana ita daya take rayuwarta anan, bata da wata abokiyr hira saina schl sabida duk su ba sa'ointa bane gashi tana mugun jin shakkar ibaad intagansa yawnci tsorata takeyi jikinta sai yahau rawa rawa, shiyasa most time batason saukowa kasa ta sake jiki sai lokcin cin abinci ko in sunfita schll basu nan, acan gidan kuma akwai kulthum da kuma safiya they had each oda all the time, nd mujaheed being the eldest is kinda cool guy asalinsa baida wani matsala da duka kannensa.
Hira suka taba kadan bappa zaidu yanayi yana hada musu da nasiha sosai, shi sam baiya iya zama da mutum walau nashi ne walau bana shi ba, face ya tsinci kansa cikin tunatar dashi kalmar Allah da manzonsa tare da zurfafa musu tunani akan muhimncn zumunci a tsakaninsu.
karfe bakwai yana cikawa suka bar wajen sa, ibaad ya sanar da maheer akan yaje ya kawo masa aron kayan sultana da zai bada ayaanah ta saka just for today inyaso insun dawo daga asibiti zasu dawo musu dashi, maheer baice komi ba yaje dakin sultana ya sameta tana zaune da farin glasses a idonta tana kan solving algebra akan reading table dinta, cikin ladabi ta rusuna ta gaishesa ya amsa batare da ya mata bayanin komi ba ya umarceta akan ta bashi complte spare cloths aro zai dawo mata dashi.
mamaki ya cikata amma dayake tasan basu fiye wasa da ita ba yasa ta tashi da sauri ta bude wardrobe tq dauko masa sabon spare pants da bomb shot sabbi kall daga ledarsu da wata loose abaya mai kyau peach colour mai igiya, baima tsaya duba yanayin tsayin kayan dakyau ba ya amsa yafice duk sai taji she is confused, koma waye za'a bada aron kayanta oho dai ta cigaba da karatunta bata kara kulawa ba...
yana isowa sashensu ya samu ibaad a bakin kofa yana jiransa suna hade ido baice masa komi ba ya miƙa masa kayan cikin sauke ajiyan zuciya yace "can i see the girl? fuska ba yabo ba fallasa ibaad ya bashi short "no..as answr. dan shiru maheer yay snn yace "i just want to see what she looks likes . ibaad yay kwafa yana kallonsa ahanlkli yace "she is sick nd scared maheer, dan Allah kabari sai na fito da ita zaka ganta, gyada kai maheer yay ashashance yace fine toh bari naje na shirya i think i have 9:30am lectures amma zan fita da wuri inada wani business da abdll gaffar
..cikin gyara tsayuwa ibaad yace wai harkun bude shop din naku ne, see i pity u ranar da bappa zai san kana wann abubuwan abayan idonsa. kyabe baki maheer yay ahnkli yace "isit a bad thing? sana'a fa na budewa kaina witout asking for his help he shud be proud of me, ibaad yay murmushi me sanyi cikin gyada kai yace "yeah he shud.,i am proud of you too,kayi kokari sosai...but he shud also scold u abit for squandering millions of naira over a secret investmnt witout his knowledge.
dariya me sanyi maheer yay yace inda a america muke fa da yanxu bama gidansa.. suka dan fashe da dariya"yace toh ibaad da kudi fa ake neman mugayen kudi, i want to be rich as early as possbile dan wallah aure zanyi da wuri...kuma in sha Allah befr i graduate my law schll in few yrs to come i will be a multi millionaire u just wait nd see...ibaad yay murmushi yace i trust you on that..u're a go getter!
dariya yay yace "so yaushe kai zaka fara setting naka business din ko likitoci basa kasuwanci ne? yafadi hakan yana zura maa ibaad ido batare da ko kiftawa ba..