Sashe 15
Abunda Ke Boye Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
atake ta sauya murya kmr ba itace ke zuba masifa ba amakirce tace sallam alaikum, ibaad dakansa ke kallon kasa ne kawai ya amsa bappa zaidu baiko amsa taba, ta taho da rawar jiki yaa zaidu ashe har kafito, jikinta na rawa rawa ta dau serving spoon tafara bude warmers tana murmushi" abbansu, ai bansan kai ka aika a kira sultana ba toh baridai na xuba maka abinci..
wani irin shareta yay fuskarsa a mugun dake cikin hakimcewa
yace ke sultana zo nan..
kafafun sultana harna hardewa tazo gabansa ta dan rusuna tace gani nan baaa.. yace daga yau sai yau..karda ki kara kaiwa yayanki ibaad abinci a daki saidai in shine yace akai masa can bare ma na soke dokar cin abinci a daki, once is family time for breakfast lunch or dinner dolene kowannenku ya fito aci abinci atare
duk randa na sake jin an aikeki kin kai ma wani abinci during family time saina miki shegen duka..
hawaye na zubo mata tace toh baba kay hakuri dama mummy ne tace saina kai masa,..baice mata komi ba yace kindai ji abinda nace miki ko??? tace eh baba. tashi ki zauna kici abinci karki lattin schll. jikinta a sanyaye ta miƙe tazauna kusa da yaa maheer dinta tana share hawayenta sabida tana mugun tsoron fushin babanta..
basu kara cewa komi a table din ba suka fara cin abinci kowa ya share ammi babba.
..wani irin borin kunya ne yabi ya rufe kwayar idanunta taja wani irin tsaki zata bar wajen a fusace...wayar ibaad ne yay kara ya dan duba yace
uhmm bappa, ana jira na wajen practicals its urgent.
bappa zaidu yace its okay
..amma kaci abincin kadan. yana furta hakan ya juya ta kalle ammi babban kamar bada ita yake magana ba yace "ke raihanatu saiki gaggauta kiyi packaging masa breakfast dinsa a wani abu dazai wuce dashi school dan suna da important practicals da safen nan.
juyowa tay ta kallesa jin datay kamar zuciyarta zai tarwatse dan zafi, kasa motsi tay har saida shima ya juyo ya mata wani irin kallon sama da kasa snn ta kama kanta ta wuce kitchen ta dauko karamin food flask, abincin gaban ibaad din ta saka hannu zata dauke awalaknce ta juye masa aciki, bayabo ba fallasa cikin katsetsa bappa zaidu yace "wai meye haka ne kam da Allah. karkisa masa wnn da alredy ya fara ci yayo sanyi, just get him fresh ones daga warmers.
ranta a mugun dagule ta jawo warmer din ta bude tana deban irish da fried egg din rabi yana zuba akan table dama kuma gashi iya su familynta kawai ta dafa musu breakfast yau banda ibaad a budget dinta shisa ma ta duma masa tuwonsa daban..wanda ya ragen zataci shi ta zuba ma ibaad din dan kadan a cooler tana ajewa kuwa bappa zaidu yaja tsaki ya dauki sauran irish din dakansa ya juye masa duka saida coolern yacika tam snn ya mika wa ibaad baiko kula kumburin data keyi ba, cikin gyaran muryan yace ibaad maza tashi ka amshi dayan key dina na camry a wajen adamu driver kaje makarntar.
ibaad yamiƙe tsaye jikinsa a sanyaye yace nagode bappa..toh sai na dawo.. bappa ya gyada masa kai..ya juya ya kalli maheer sai yaga yana masa murmushi, jakar sa ya saba abaya zai dau food flask din yafice
ammi babba ta wani irin bangajeshi ta wuce kamr zata haura sama can kuma sai taji bappa zaidun nacewa yawwa ibaad namanta ma nagaya maka ka shirya zuwa jibi da yamma kaje can nasarawa extension ka same kawunka yana nemanka agidansa..just you.
wani irin faduwa gabansa yay amma bai nuna a fili ba yace toh in sha Allah zanje, saina dawodaga haka ya fice...
da wani irin gingimammen feeling na rawan jiki me cike da son jin gulma ammi babba tay maza ta dawo kan dinning table din tafara bambamin karya murya kasa kasa tana cewa abbansu to ni me zanci kabi ka dauka abincin duka ka bawa danka ya tafi dashi..
da kamar bazai kulata ba can ya mata kallo daya fuskarsa ba asake ba yace ga can dumamenki ai sai kici.
cikin yatsuna fuska tace Allah ya kiyaye Duk salon anuna min bani da gata ne zaa ce min ga dumame..ai dake masu gata ne agidan har kira na musmnn suke samu daga kawu babba..
a dake ya kalleta yace
"duk dai babu ruwanki da wann. ashe dama dan kinuna masa baida gata kenan kika aika masa dumame not after i specifically told you banason ana rabamin kan yara na...
wani irin bori ta tayar toh ni faɗa zakamin agaban yara its seems like nobody respect me in dis house... cikin katseta yace dont talk abt respect
bayan idan na fadi abu jira kawai kike na bada baya ki canza shi. kina hauka ne zaki raba mana abinci shikadai ki aika masa wani walaknccen dumame da ko karen gidan nan bazai iyaci ba..how will u feel in danki ko yarki ake ma haka?
ransa a mugun bace yace maheer how long has this been going on karka ka sake kamin karya
adan tsorace maheer yace baba wallah ban taɓa lura ba saiyau saidan in sultana dake ita ake aikawa
tun kan ya juya ya kalle sultanan ta fashe da kuka "baba infa baka nan ne suke abunsu da mai aiki ni wallah bantaba kaima yaa ibaad abincinshi daban a daki ba saidai atambaye sadika me mana aiki ai ita tasani.
a mugun hatsle ammi tace ke wallah zanci ubanki
kikamin sharri agaban babanki, ashe baki da kunya sultana?
rai ahade bappa zaidu yace raihanatu dont provock me, snn karki ma yarinyata tsawa agabana dan ta fadi gaskiya
cikin kukkuni me zafi tace ni fa yaya biyu kawai na haifa, kaga kuwa dan na manta dan wata acikin budget ina dole ne insaka masa nasa daban daga abunda ya sawwaka, yaron nan fa yana da uwarsa acan toh yakoma gabanta ya zauna mana inyaso sai tadafamai duniya a bashi yanaci nide bazan kashe kaina akansa ba, in de dan dumamen ne danayi kkri na taimaka nabashi ya baka haushi to Allah ya huche zuciyarka.. ai kasan abunda kakeyi sarai, haka kawai dai bazaka fifita dan wata banziya akaina ba.
tana fadin hakan ta mike da sauri ta wuce sama ranta a mugun bace
bappa zaidu yabita da kallo..cikin lumshe ido da budewa yace Allah ya kyauta. the tablw was quite for a moment sai can snn yy karamin nasiha ma yayansa akan karda su biye ma uwarsu suki zumunci, saida duk suka nuna sun fahimceshi snn ya sallamesu suka wuce makaranta..
wani irin makokon baqin ciki da haushi mai tsanani ne ya turnuke ammi babba kasama zama tay a dakin sai safa da marwa take tsakanin corridor da corridor tanaji tsanar ibaad din na kara ninkuwa aranta bana kadan babu kalar abunda bata raya aranta ba, can sai ta wuce daki da sauri ta dau wayarta kusan bugu ma uku sai aka dauka
atake take ta sauya murya izuwa na makirce tana maganan tana dan jan girma "wa alaikis salam safeera, Allah sarki na katse miki baccin safenki ko?
dagata dayan bangaren anty safeera tace bakomi ammi babba ynxun nan na dawo daga raka mijina zaije aiki
"Allah sarki..toh ya gidan naku..ya mijinki ya yaranku.. anty safeera tace duk lafya muke dama ammi karamace kawai bataji dadin jikinta ba..
yi tay kmr bataji hakan ba cikin sharewa tace "uhum kinajin labarin antynki kuwa? ina nufin hajy hamida shettima ..anty safeera tace a'a, amma dai naji ance yarta zainab arifah bataji dadin jikinta ba so bana tsammanin ma zatazo wnn wkends anjima dai nake so na kirata inji ya jikin.
tace ohhh ayyah hala ko shine dalilin dayasa kawu babba yace suna neman ibaad agidan, did she say sumtin abt him to them? ko har sun amince zasu bari ta kulla soyayyan ne dashi, hmm amma da abun baiyi ba..
adan mamakance anty safeera tace ahh toh gaskiya nide bansani ba amma kinsan abu me wuya ne dama su hanata abunda takeso..
wani irin zafin tsana da kishi me tsanani ammi babba taji na tsagawa aranta, tay shiruuu, san can sann taja nunfashi adan dakile tace hmm toh Allah ya kyauta..nidai nake xaune da yaron nan nine kuma nasan halinsa, inda ace zaku nemeni shawara ta danace muku karda a sake abar zainab arifah tay wannan mummunn zabin makanta..wallah yaron nan baida mutunci kigadai mugun bugun daya ma zainaba ranar gashi da girman kai sam baida kunya ko kadan
anty safeerah tay shiruu batace komi ba sai can tace yanxu dai bani da tacewa ammi babba kisan dai kawu babba ne keda ikon yanke duk wani hukuci akan yarsa amma in har anty hamuda ta neme shawarata i will try nd talk to them
cikin washe baki ammi babba tace toh ai shikenan bakomi, pls inkin kira kinji jikinta saiki gaya min snn ki gaida min hajy kice ina mata fatan alheri.
anty safeerah tace toh ammi mungode da gaisuwa duk dai abunda ake ciki zan taɓaki
...murmushi tay tace toh kardai ki manta nagode safeerah agaida yara insun dawo.
daga haka suka katse wayar..anty safeera bata kawo komi aranta ba duk dama tasan da cewa abun ammi babban harda zafim kishi da tsanar datakewa ammi karama aciki, deep in her heart tasan a nitsuwa da hankali da kyau da komi ibaad yafi karfin ya aure zainab arifah nesa ba kusa ba. infact banda gata da arzikin da ubanta yake dashi da ko kusa da ibaad akace tazo bazatazo ba. saidai bataga lefin ammi babba datake zafin kishi da ammi karama ba, ammi karama is almost perfect ga kyau, ga kamala, nitsuwa, ga kuma ilimi, itama kanta safeeran bata kaunar kalmar kishiya bare ƴayanta. kai kaf duniyan nan ma babu wani abunda ta tsanaji kamar batun kishiya. ji take ranar da uncle moh ya ce zai mata kishiya toh ranar zata iya kashe kanta kota kona gidan gabaki daya.
fannin su inayah kuwa yauma suna idar da Alwala a bore-hole din makaranta tadan miƙo tattausan hannunta tariko kyakkwan fuskar ayanah tanamai sakin sassanya kuma nakasshiyar mrmushi mecike da tsumayi wanda yake saurin fallasa wann dumbin kaunar datake yima yar uwantan aranta.
wani irin shareta yay fuskarsa a mugun dake cikin hakimcewa
yace ke sultana zo nan..
kafafun sultana harna hardewa tazo gabansa ta dan rusuna tace gani nan baaa.. yace daga yau sai yau..karda ki kara kaiwa yayanki ibaad abinci a daki saidai in shine yace akai masa can bare ma na soke dokar cin abinci a daki, once is family time for breakfast lunch or dinner dolene kowannenku ya fito aci abinci atare
duk randa na sake jin an aikeki kin kai ma wani abinci during family time saina miki shegen duka..
hawaye na zubo mata tace toh baba kay hakuri dama mummy ne tace saina kai masa,..baice mata komi ba yace kindai ji abinda nace miki ko??? tace eh baba. tashi ki zauna kici abinci karki lattin schll. jikinta a sanyaye ta miƙe tazauna kusa da yaa maheer dinta tana share hawayenta sabida tana mugun tsoron fushin babanta..
basu kara cewa komi a table din ba suka fara cin abinci kowa ya share ammi babba.
..wani irin borin kunya ne yabi ya rufe kwayar idanunta taja wani irin tsaki zata bar wajen a fusace...wayar ibaad ne yay kara ya dan duba yace
uhmm bappa, ana jira na wajen practicals its urgent.
bappa zaidu yace its okay
..amma kaci abincin kadan. yana furta hakan ya juya ta kalle ammi babban kamar bada ita yake magana ba yace "ke raihanatu saiki gaggauta kiyi packaging masa breakfast dinsa a wani abu dazai wuce dashi school dan suna da important practicals da safen nan.
juyowa tay ta kallesa jin datay kamar zuciyarta zai tarwatse dan zafi, kasa motsi tay har saida shima ya juyo ya mata wani irin kallon sama da kasa snn ta kama kanta ta wuce kitchen ta dauko karamin food flask, abincin gaban ibaad din ta saka hannu zata dauke awalaknce ta juye masa aciki, bayabo ba fallasa cikin katsetsa bappa zaidu yace "wai meye haka ne kam da Allah. karkisa masa wnn da alredy ya fara ci yayo sanyi, just get him fresh ones daga warmers.
ranta a mugun dagule ta jawo warmer din ta bude tana deban irish da fried egg din rabi yana zuba akan table dama kuma gashi iya su familynta kawai ta dafa musu breakfast yau banda ibaad a budget dinta shisa ma ta duma masa tuwonsa daban..wanda ya ragen zataci shi ta zuba ma ibaad din dan kadan a cooler tana ajewa kuwa bappa zaidu yaja tsaki ya dauki sauran irish din dakansa ya juye masa duka saida coolern yacika tam snn ya mika wa ibaad baiko kula kumburin data keyi ba, cikin gyaran muryan yace ibaad maza tashi ka amshi dayan key dina na camry a wajen adamu driver kaje makarntar.
ibaad yamiƙe tsaye jikinsa a sanyaye yace nagode bappa..toh sai na dawo.. bappa ya gyada masa kai..ya juya ya kalli maheer sai yaga yana masa murmushi, jakar sa ya saba abaya zai dau food flask din yafice
ammi babba ta wani irin bangajeshi ta wuce kamr zata haura sama can kuma sai taji bappa zaidun nacewa yawwa ibaad namanta ma nagaya maka ka shirya zuwa jibi da yamma kaje can nasarawa extension ka same kawunka yana nemanka agidansa..just you.
wani irin faduwa gabansa yay amma bai nuna a fili ba yace toh in sha Allah zanje, saina dawodaga haka ya fice...
da wani irin gingimammen feeling na rawan jiki me cike da son jin gulma ammi babba tay maza ta dawo kan dinning table din tafara bambamin karya murya kasa kasa tana cewa abbansu to ni me zanci kabi ka dauka abincin duka ka bawa danka ya tafi dashi..
da kamar bazai kulata ba can ya mata kallo daya fuskarsa ba asake ba yace ga can dumamenki ai sai kici.
cikin yatsuna fuska tace Allah ya kiyaye Duk salon anuna min bani da gata ne zaa ce min ga dumame..ai dake masu gata ne agidan har kira na musmnn suke samu daga kawu babba..
a dake ya kalleta yace
"duk dai babu ruwanki da wann. ashe dama dan kinuna masa baida gata kenan kika aika masa dumame not after i specifically told you banason ana rabamin kan yara na...
wani irin bori ta tayar toh ni faɗa zakamin agaban yara its seems like nobody respect me in dis house... cikin katseta yace dont talk abt respect
bayan idan na fadi abu jira kawai kike na bada baya ki canza shi. kina hauka ne zaki raba mana abinci shikadai ki aika masa wani walaknccen dumame da ko karen gidan nan bazai iyaci ba..how will u feel in danki ko yarki ake ma haka?
ransa a mugun bace yace maheer how long has this been going on karka ka sake kamin karya
adan tsorace maheer yace baba wallah ban taɓa lura ba saiyau saidan in sultana dake ita ake aikawa
tun kan ya juya ya kalle sultanan ta fashe da kuka "baba infa baka nan ne suke abunsu da mai aiki ni wallah bantaba kaima yaa ibaad abincinshi daban a daki ba saidai atambaye sadika me mana aiki ai ita tasani.
a mugun hatsle ammi tace ke wallah zanci ubanki
kikamin sharri agaban babanki, ashe baki da kunya sultana?
rai ahade bappa zaidu yace raihanatu dont provock me, snn karki ma yarinyata tsawa agabana dan ta fadi gaskiya
cikin kukkuni me zafi tace ni fa yaya biyu kawai na haifa, kaga kuwa dan na manta dan wata acikin budget ina dole ne insaka masa nasa daban daga abunda ya sawwaka, yaron nan fa yana da uwarsa acan toh yakoma gabanta ya zauna mana inyaso sai tadafamai duniya a bashi yanaci nide bazan kashe kaina akansa ba, in de dan dumamen ne danayi kkri na taimaka nabashi ya baka haushi to Allah ya huche zuciyarka.. ai kasan abunda kakeyi sarai, haka kawai dai bazaka fifita dan wata banziya akaina ba.
tana fadin hakan ta mike da sauri ta wuce sama ranta a mugun bace
bappa zaidu yabita da kallo..cikin lumshe ido da budewa yace Allah ya kyauta. the tablw was quite for a moment sai can snn yy karamin nasiha ma yayansa akan karda su biye ma uwarsu suki zumunci, saida duk suka nuna sun fahimceshi snn ya sallamesu suka wuce makaranta..
wani irin makokon baqin ciki da haushi mai tsanani ne ya turnuke ammi babba kasama zama tay a dakin sai safa da marwa take tsakanin corridor da corridor tanaji tsanar ibaad din na kara ninkuwa aranta bana kadan babu kalar abunda bata raya aranta ba, can sai ta wuce daki da sauri ta dau wayarta kusan bugu ma uku sai aka dauka
atake take ta sauya murya izuwa na makirce tana maganan tana dan jan girma "wa alaikis salam safeera, Allah sarki na katse miki baccin safenki ko?
dagata dayan bangaren anty safeera tace bakomi ammi babba ynxun nan na dawo daga raka mijina zaije aiki
"Allah sarki..toh ya gidan naku..ya mijinki ya yaranku.. anty safeera tace duk lafya muke dama ammi karamace kawai bataji dadin jikinta ba..
yi tay kmr bataji hakan ba cikin sharewa tace "uhum kinajin labarin antynki kuwa? ina nufin hajy hamida shettima ..anty safeera tace a'a, amma dai naji ance yarta zainab arifah bataji dadin jikinta ba so bana tsammanin ma zatazo wnn wkends anjima dai nake so na kirata inji ya jikin.
tace ohhh ayyah hala ko shine dalilin dayasa kawu babba yace suna neman ibaad agidan, did she say sumtin abt him to them? ko har sun amince zasu bari ta kulla soyayyan ne dashi, hmm amma da abun baiyi ba..
adan mamakance anty safeera tace ahh toh gaskiya nide bansani ba amma kinsan abu me wuya ne dama su hanata abunda takeso..
wani irin zafin tsana da kishi me tsanani ammi babba taji na tsagawa aranta, tay shiruuu, san can sann taja nunfashi adan dakile tace hmm toh Allah ya kyauta..nidai nake xaune da yaron nan nine kuma nasan halinsa, inda ace zaku nemeni shawara ta danace muku karda a sake abar zainab arifah tay wannan mummunn zabin makanta..wallah yaron nan baida mutunci kigadai mugun bugun daya ma zainaba ranar gashi da girman kai sam baida kunya ko kadan
anty safeerah tay shiruu batace komi ba sai can tace yanxu dai bani da tacewa ammi babba kisan dai kawu babba ne keda ikon yanke duk wani hukuci akan yarsa amma in har anty hamuda ta neme shawarata i will try nd talk to them
cikin washe baki ammi babba tace toh ai shikenan bakomi, pls inkin kira kinji jikinta saiki gaya min snn ki gaida min hajy kice ina mata fatan alheri.
anty safeerah tace toh ammi mungode da gaisuwa duk dai abunda ake ciki zan taɓaki
...murmushi tay tace toh kardai ki manta nagode safeerah agaida yara insun dawo.
daga haka suka katse wayar..anty safeera bata kawo komi aranta ba duk dama tasan da cewa abun ammi babban harda zafim kishi da tsanar datakewa ammi karama aciki, deep in her heart tasan a nitsuwa da hankali da kyau da komi ibaad yafi karfin ya aure zainab arifah nesa ba kusa ba. infact banda gata da arzikin da ubanta yake dashi da ko kusa da ibaad akace tazo bazatazo ba. saidai bataga lefin ammi babba datake zafin kishi da ammi karama ba, ammi karama is almost perfect ga kyau, ga kamala, nitsuwa, ga kuma ilimi, itama kanta safeeran bata kaunar kalmar kishiya bare ƴayanta. kai kaf duniyan nan ma babu wani abunda ta tsanaji kamar batun kishiya. ji take ranar da uncle moh ya ce zai mata kishiya toh ranar zata iya kashe kanta kota kona gidan gabaki daya.
fannin su inayah kuwa yauma suna idar da Alwala a bore-hole din makaranta tadan miƙo tattausan hannunta tariko kyakkwan fuskar ayanah tanamai sakin sassanya kuma nakasshiyar mrmushi mecike da tsumayi wanda yake saurin fallasa wann dumbin kaunar datake yima yar uwantan aranta.