← Book details Abunda Ke Boye Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 76 OF 161

Sashe 76

Abunda Ke Boye Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

nan aka fara musu dariya yabi ya mugun hade ransa yana harararta yana cewa baya so itakuwa ..sai zuba takey abunta tana cewa sam batay tsammnin zata dawo taga ibaad yay kiwom ayaanah haka ba

ayaanah tay shiru kanta na kallon kasa jin duk falon anata dariyar jokes din hajy mairo kafin kace wani abu ibaad ya zame ya fita da wayarsa ahannunsa da alaman zai amsa waya awaje.

ana hirar maganan aure auren dangi duk dama wasa akeyi amma uncle moh ya fara dagewa da kawo batun lallai ayaanah acikin familyn nan kawai za'a bata mijinta dama bazata auri bare daga waje.

some feel it as joke amma hardaga zuciyarsa dagaske yakey dan aganinsa aima
ganganci ne a aurar da kyakkawar yarinya haka wa bare bayan gidansu bai koshi ba. he started to think for himself dan dama yana da burin kara auren amma bada wuri ba yasan kafin ayaana ta girma shim halaa yashirya

zainab arifah tafara kamar zata tashi ta bii ibaad waje sai caraf ayaanah ta miƙe ajikin hajy mairo zata koma wajensu sultana ta zauna wani dan uban kallon kurilla da zainab arifah takey ma fuskrtan Ayaanah tryn to look for one tiny or even the tiniesst Abu guda daya na tsabar madaran kyau datafi yarinyar dashi bata samu ba, duk kyan ayaanan sai yagama rudata taciki taji ta rasa nitsuwarta tabi ta saka mata ido sosai da sosai wanda yasa kafafunta suka fara harhadewa

tana wuceta kuwa taci tuntube suka dan gogi kafar juna ahnkli veil din kan ayaanahn ya zame kasa yafadi akan fuskar zainab Arifan ayaanah batama sani ba, zainab tana janye veil din taga wani irin pony tail mekyau da anty safeera tama ayaanan yanata warwarwa dakansa alaman dama veil din ne ya kamashi, baki bude mentally zainab arifah ta gwalo ido waje tareda dacewa ohhh wowwww ganin yadda tsantsin suman ya warware yabi bayanta yarrrrr. SURAYYAHMS
08060712446
[23/11, 21:52] Ányà Bá’kó̄̄̄ M.: SUNDAY BONUS!

zainab Arifah tana rike da veil din abayan ayaanah gabaki daya hankali tareda imaninta duka sukayikan yoloyolon doguwar sumanta da tsabar yauqinsa ya gama warwarewa dakansa yana kuncuwa baya itakanta ayaanahn ma bata farga ba. wani irin abu zainab arifah taji ya kara riqe mata saman kirjinta, maiqarfi da kuma karsashi, nan take tabi ta kankance idanunta akan yarinyar gashi it almost feels like kusan kowa mind insa baya wajensu duk anata dariya akan surutun da hajiya mairo takekan xubawa..

yunkurin miƙewa tsaye zainab arifah din tay da tunanin hala ma gashin ayaanan is not even real, it must be attachment or smtin. tana mikewar kuwa tay wani walakantaccen flinging da veil din lokacin ibaad ya shigo kenan wurgin yasauka akan fuskansa yabi ya riƙe da hannunshi da sauri tun kafin veil din ya isa kasa

yana daga ido yaga ayaanah acan kurkusa da su sultana bata lura kanta a bude har zata zauna yayi sauri yasaka hannu yadan jawota kurkusa dashi yadda ya jawotan ahnkli kuma cikin kulawa yasa sai tadan ji bugun zuciya me karfi musnn ma dataga veil din abayanta ahannunsa, wani irin kallon kwayar idonsa takeyi ta kasa cewa komi, nan kowa ya dawo da idonsa ta wajensu anata kallonsu, atake ibaad ya hade rai ya dauke wuta tamkr da baisan ana kallonsun ba ya warware veil din abayan ya kara rufe mata akanta gently snn ya turata gefensu sultana kadan baice mata komi ya dauke kansa ya karaso ciki kai tsaye, wani durus zainab Arifah ta dinga kallonsa da shauqin mamaki a idanunta

sede ganin yadda ya haɗa ransa yabasar ya karaso cikin mutane kmr baiy komi ba yasaka kowama ya shashentar aka cigaba da saurarar surutun hjy mairo dake bada kowa takaici da dariya.

da wani irin sanyin kunya ayaanah ta koma can wajen su kulthum tazauna daf dasu tanata kokowa da suman nata tare da kkrin cusashi can ciki, har sultana tafara tayata sunayi tare, ahnkli kulthum ta dubesu tace"wait, zanje na dauko miki hula kawai" tana fadin hakan tamiƙe tafita wajr da sauri taje sashensu takawo ma ayaanahn inner under cap dakyar ta karba kirjinta na dan bugawa sabida tasan ibaad ya hanata karban abun wani bada son ranta ba tasaka hular akanta tareda cusa gashin ciki.

idanun zainab ya koma kan ibaad da gabaki daya ta lura yana kallon ayanaa, ba shiri tafarajin kamar tana neman rasa nitsuwarta,cos who the hell is this girl? kuma mesa ma ibaad yafara kulata harma yamaida nata veil akanta batare da ya mata masifa ba while she knw baya wasa da kowa,..ryt frm the looks datake mashi zakasan she expected him to be a little bit overactive on the girl koma ace he left the veil to fall on the ground in yaso ita yarinyar ta tsuguna ta dauka dakanta, da taga hakan bai faru ba duk sai kuma taji haushin abun ya kamata..

after a while of endless labarin kauyen tudu da funny banters manyan matayen gidan suka gayyace kowa kan wata dgwar 45inches luxurious dinning table, yau kusan babu wanda baya wajen face mujaheed da bai iso nijeriya ba tukuna.

cikin sakin sabon hira da nishadi aka faraciye ciye sede abubuwan kwadayi da Ammi karama tafarayi shi aka fara lashewa ana santi, hira a table din sai ya kara yawa, farin ciki kamar xai kashe hjy mairo mai tuwo dataga kowa fuskrsa da farinciki ayayinda ran ammi babba ya baci ya kuma cika yay fam da haushi, duk su uncle moh da maheer suka dawo da hiran zalla akan abinci, musmn da hajy hajara cikin watsa magana direct irin tasu na tsoffi tace ita sam rice dinsu ammi babban bai gama jin maggi ba dan haka chops da masan kawai zataci, hatta zainab arifah dambun naman da samosa da salad nd eggs kawai taci bata taba musu coloured smoky rice dinsu ba, ko ajikin anty safeera as long as lefi baishafate ba sai hira kawai akeyi da ita ammi karama kuma dama tanada kunya kuma batason tay wani magana akan girki da zaisaka bappa zaidu ya saki layi akan abincinta, sai tau sanyi bata fiye magana ba takama kanta tay shiru saidai tay dariya ko murmushi me sanyi

duk wajen ammi babba ne kadai ranta yake ci da wuta, duk wahalar nan iyakan masa da su kajinne kadai suka samu karbuwa duk wani abu bayan haka da suka dafa gabaki daya yan qauyen ne kawai sukafi ci sosai.

ana gamawa hajiya ta umarce maheer akan ya dauko mota shida uncle moh sukai bakin ta masaukinsu inyaso inta huta nan da sati biyu haka duk zasu koma bakin aikinsu na gidan abinci.

haka baqin nan maza uku da mata biyu suka dinga ma su bappa zaidu addua da kuma godiya dan bakaramin murna sukayi da hajiya ta kawo su binni snn ta basu matsuguni ba, ta musu gata iyaka alherin da zasu saka mata dashi shine kawai sumata aiki tsakani da Allah a shagonta dan tana caskar kudinta. hakanan aka tarkata hilimin rice dayawa da aka ki ci tareda da sauran tarkacen namomin a kuloli aka bisu dashi, har waje duk aka rakosu ruthy ne kawai aka kyaleta da hajy hajara sabida tay karama wa xaman kanta agidan. tun a tudu da haj mairo ta naimi ta musuluntar da ruthy sarki da wani pastorn garin sukace sam sam, shine akayi yarjejiniya cewa inhar zasu sallama mata amanar ruthy saidan indan ruthyn ne dakanta ta furta cewa tana son tacanxa addini tayi musulunci bayan tamallaki hanklin kanta bawai asata ciki na dole ba. haka kuwa suka hakura musu, dan sunsan muddin suka barta a hannun magajiyan can karuwanci kawai za'a turata da danyen shekaru.

hajiya hajara tace ita xata wuce da ita gidanta su zauna daga can zatana zuwa aikin akan sai inta girman takai irin 16-17yrs snn subata nata dakin a gidan wokers din itama.

acikin wata luxurious sienna bus maheer ya kwashe bakin dukansu da kayansu da kuma tarkacen abinci, da su drinks shiyana tuki uncle moh yana gefensa, sai bakin abaya,..kai tsaye aka wuce dasu can workers estate saida kowa ya zabi dakinsa kafin suka kamo hanyar dawowa gida..

daga gidan kuwa tsayuwar Ibaad da bappa zaid a waje yasa zainab arifah ta tarkata gifts inta data kawo masa taje can sashen anty safeerah dashi tabi ta zauna a falonsu ta kunna wayarta sunata video call da kawayenta..

safiya kawai tasaka gadi akan tana duba mata ibaad yana shigowa gidan maza tazo ta gaya mata akan lokaci..

sulthana da kulthum duk suka wuce sashen ammi karama tare da ruthy da ayaanah, Ruth is slightly dark skinned bakar fata ce amma ba dulum ba, sosai ta gane ayaanah tun lokcin da suka hadu ashgon hajy mairo ranar da inayah zata rasu itace ma taimaketa sukaje police station har ta kira mata hajya mairo, tunda suka zauna take ma ayaanah jajen rasuwar addanta tare da bata labarin duk abunda yafaru a school dinsu na tudu bayan ta dawo birni, tace mata a duka malaman su sunyi jajen mutuwar inayah sosai, kuma son so ace da anbar ayaanahn ta cigaba da karatu da su amadadin addanta inayah musmn ma da akaxo da tarkarda na full schorlashp din da inayan tazo ta samu daga wajen sabon LGA chairman bayan rasuwarta

..ayaanah dai batace komi ba tanata hawaye sosai duk tama rasa abunda zatace ma ruthy
..duka su sultana da kulthum suka taru sunata rarrashinta suna bata hakuri. dakema ruthyn tana da saurin sabo da surutu babu shiri tafara bawa su sultana irin labarin unbeatbl reputation din da su ayaanah da addanta suka setting na karatu a kauyen su na tudu akan karatun boko da islama which was very impressive to hear dan sukansu basuyi tsammanin cewa mutumin kauye kamar su ayaanah da addanta jajirtaccu bane a boko da islamiya sosai har haka ba.
Chapter 76 · 0% Book details