Sashe 125
Abunda Ke Boye Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
koda zainab ta nuna mata videon abunda ta sace mata sai bakinta ya mutu she have no choice bakinta na rawa tafara tono asiri ta gaya mata gaskiyar cewa karyafa nala ta mata bokan nan cewa tay bata da future da ibaad kota auresa is going to be her karma nd misery kuma nala is only after her money.
tunda rukky ta saduda tay tone tone snn tay admiting cewa she was also obssessd with ibaad kuma yafara ne tun ranar da tafara ganinsa lkcin da suke ss1 da prof ya dinga matsa masa yana zuwa schll dinsun dauko zainab a makrnta idanun zainab arifah ya balain rufewa da mahaukacin kishi da zafin betrayal
she was begin zainab cewa wallah ita iya abunda yake damunta aranta kenan amma bata tsaneta ba kawai ibaad take so kuma shiyasa ta fasa kaskon sihirin nan.
gabaki daya ita kuma nala ta haukace da bori tahau kara wuta ta zuzuta maganan tace wallah karya rukky takey tana shifting blames ne dan tanaso ayafe mata, they kept accusing each oda agaban zainab
itakuma zainab baqar kishi da haushi ya rufe mata ido, ynxu cewa da rukky tay tana son ibaad yafi ci mata rai fiye da komi bata batun nala take yi ba. kan kace wani abu suka kama dambe duke duke suka taru ma rukkyn akai...
agarin zata fixgota a hannun nala tay wani irin loosing balance cikin kiftawar ido da bismillilah ta tureta tun daga saman bene rukky tasa wani irin ihu jin tafara rikitowa daga gidan sama zatay kasa caraf ta rike rigar zainab arifah tana ihu tana cewa help me zainab pls help me..
wani irin kallo zainab ta mata azafafe tace 'help u? ai wallah saidai ki mutu rukky, i trusted u but u stab me at my back, da abokai irinki gara in mutu ko inje mana ina kwana da macijin dana san sareni zaiyi wata rana, wawiya kawai butulu, inda asrinki be tonu ba danima kasheni zakiyi akansa kenan..ba ibaad kikeso ba? toh saikije lahira ki auresa..
idonta a rufe da fushi ta kara hankadeta tace 'he is mine..
da wani gudu nala ta miƙe daga kasa zata hana zainab karasa ture rukky kasa amma inaaaa kafin nala ta karaso harta fincike riigarta da karfin tsiya tare da kara hankadeta da hannu cikin kiftawa da bismilla sukaji saukar ta akasa gwaraf aikuwa sai gawa...
wani irin tsoraccen ihuuu nala tay tace "what did u do?..u pushed her, u killed her...wayyo Allah mun shiga uku
arikice zainab ta dago kai sai kuma jikinta ya fara tsananta rawa rawa tama rasa me zatace suka sauka kasa da gudu Allah ya so su bayan gidan ne taciki inda babu kowa.
suna zuwa kasa suka gan rukky laying on the ground cold dead dan kuwa kanta tafasa
rungumar juna sukayi sukasa ihu zainab taje arikice zata taɓata dan ta tabbarta nala ta janyeta da sauri cikin rikicewa da ihu tace dont touch a dead body are u insane????
zainab arifah tana kukan firgici duk ta gama rudewa tafara tambayarta me zasuyi dakyar suka nitsu, gashi yamma ya fara rufawa sosai jinin rukky yana malala akasar wajen sosai.
bata da yadda zatay she just called her dad tanata kuka kuma a mugun tsorace ta gaya masa they got into a fight with rukky kuma ta tureta amma ta fado ta mutu mata a agida.
yanacin abincine amma da wuri ya bari ya miƙe tsaye yace 'what?? nala ta amshi wayar ta kara masa bayani atake atake yace musu kar su sake suje kusa da gawan su matsa gefe su tsaya har saii ya turo mutane...hakan kuwa sukayi, bada jimawa ba wasu gardawan maza sukazo da plastic bag suka dauke gawan rukky aka clearing duk wani tiny evidence cikin daren suka discarding bodyn rukky, aka goge traces na waya, he had alot of ppl dat are doing a clean job for him that night dan kawai ya kare rayuwarsa dana yarsa cikin gaggawa
before morning rayuwar
ruqqy ya zama tarihi with no traces of her, nd her last knwn location was shifted to be dubai, call history, chats, komi aka cire na ranan da kisan ya faru yay kamr sunyi sati biyu basuy magana da su arifah ba
ranar ko bacci basuyi ba dan tsoro, gashi babanta ya zare mata ido yace maza maza ta dawo cikin hayyacinta ta koma yin rayuwarta normal kar tasa ayi suspecting inta snn yay assuring inta cewa inhar yana raye babu abunda zai sameta har abada
dake bata taba kisan kai ba Abun ya taɓa mata kwakwalrta sosai, nala was forced to stay with her, tun bata saba shaye shaye ba ya zamo ita dakanta yanxu take sayan kwaya su sha sosai suje clubs dan su mance da komi.
in oda to make thing less suspicious shima baizo US din ba, mamanta ma batazo ba, itama basu barta tazo nigeria ba..nan baban nata ya daga duk wata hidimar da zasuyi na bata kamfani akan har sai abun yafice mata aranta kafin su dawo da rayuwarsu normal.
shakuwa mai karfi ya shiga tsakaninta da nala within this days duk dama aranta tana tuna maganganun rukky time to time, daga suje england sai su zauna manhatan, yawan shaye shayen kwaya yasaka tuni suka fara mancewa da abubuwan da suka aikata.
within a month suka hada babban party awajen da rukkyn ta rasu time to time haka suke zuwa gidanta suna nemanta gashi dama rukky bata da mahaifi mum dinta ne kawai me bala'in kudin, for one good month ana nemanta until rukky was declared missing in dubai with no traces of her where abouts.
daga nan nigeria kuwa ibaad yana cikin watan sa na hudu dafara bautar kasa su ayaana suka yi jamb result din ta ya fito taci sosai so he gifted a sport car key tsakaninta dashi amma basu nuna ma kowa ba kawai hoton motar ya nuna mata da zimmn tana gama schll din gabaki daya sai tay deciding intanaso akawo mata nan gida saiya kawo mata, she was soo happy da wann babn kyautar, her first car was given to her by her love..shakuwa me yawa yana dada ninkewa acikin kolulwar zukatansu
bayan nan suka fara rubuta waec dinsu, Wann lkci ne kuma uncle moh ya sako kai sosai shima, ynxu baya ma fiye boyewa har hajya mairo tay kamar zata gano meyake nufi amma dai tay shiru ta zuba masa ido batace komi ba.
week din da zasu gama waec din ya zama wata guda da kusan sati biyu kenan da mutuwar rukky a hannun arifah. su hajiya mairo suna zaune aka aiko musu katin gayyata wajen hidimanta wanda za'ay ne agidansu ranar asabar mai kamawa.
kowa yanata mamaki dan prof bai taɓa gayyatar su gidansa ba sai gashi da zai naɗa yarsa akan kujera yau ya aiko musu gayyata har gida wann abu bakaramin dadi yay ma hajya mairo ba cos she secretly wishes yaranta su hada kansu yadena ware yan uwansa sabida abun duniya
Haka ta taro meeting tun daga kan bappa zaidu tace dole ne kowa saiyaje wann hidimar zainab da za'ayi ko dan a karfafa zumunci.
atake atake tasaka aka fara shirye shiryen abubuwan gudumawa da ire iren abincin da suma zasu kai ranar
week din ibaad yaje UK duba gidansa, ranar kuma ayaana suka gama waec tana fitowa kawai tazo taga uncle moh yazo har schll dinsu tsabar kunya dataji duk wani abu daya kawo bata iya karba ba sabida kowa daukawa yay ko babanta ne ma
da girmansan nan duk wani shirmen red rose da bonquet da akewa yan mata haka shima yaje ya jajibo, safiya kuwa suna isowa gida tsabar kishi ko cire uniform batay ba taje ta gayama anty safeerah komi da yafaru.
tun daga wnn ranar anty safeerah ta fara mugun daure ma ayaanah fuska har takaiga inba a cikin mutane ba bata amsa gaisuwarta bare tay mata wani magana
da ita da safiya suka sako ayaanan agaba da silent anger turned into pure hatred..hutun sati biyu ne tsakanin Waec da neco gashi ibaad bai dawo nigeria ba bare taji sanyi tasan kuma dole zaijeshi wajen jamal ko farhan, kuma bata isa taje gidan ammi babba wajen sultana ba haryau dai Ammi babba can't even stand her. saidai suyi waya, ko in zataje gidan tare da hajy mairo.
ganin kowa ya daure mata fuska agidan yasa ta maida hankli wajen zuwa shagon hajy kullum sai ta bar musu gidan taje ta wuni acan tana kan koyan abubuwa masu amfani, but still hanklin anty safeera yana kanta, she is secretly spying on her, takan sa mutane awaje suna dubawa ko in ayaana taje shago mijinta yana zuwa wajenta hira dan haryau bata gama gane meyake nufi akan ayaanan ba.
ranar da safiya ta kawo mata gulman ma bakaramin habaici ta masa ba amma sai ya nuna cewa ai ayaana is exceptional shiyasa yake mata haka...
tun kuma aranar ta nuna masa she is no longer okay with relshp dinsa da ayaana tunda ayaanan ta mallake hanklin kanta yanzu, kuma gasu bappa zaidu, su ammi karama da uwa uba ibaad suna kulawa da ita. kuma ai su basa yin abunda shi yakeyi..sosai ya lura cewa da anty safeera ta fara ganosa but he just ignored her ya maida abun wasa sai bata kara cewa komi ba ta kyalesa tacigaba da saka ido ma ayaanan kuwa sosai.
Satin ayaana daya da fara zuwa shago zainab arifah da kawarta nala suka dawo nigeria aka fara shirye shirye, yanxu tana shan hard drugs, zaka sha mamaki yadda ta dawo big girl kamar ba ita ba
but deep deep inside her brain is soo damaged da guilt na abubuwa dayawa da suka faru.
yanxu haka bata da lafyar kwalkwalwa sosai she is living with a supressed mental depression wanda yake fara kkrin dawo mata full blown schizoprenia tunda tay kisan kai innn, amma fuska da hali normal mutum zaka ganta burbbling nd alwys hot like nothing has ever happend to her. ciwo brain inne kawai yake damunta aboye amma ynxu bata iya tuna komi data aikata
tunda rukky ta saduda tay tone tone snn tay admiting cewa she was also obssessd with ibaad kuma yafara ne tun ranar da tafara ganinsa lkcin da suke ss1 da prof ya dinga matsa masa yana zuwa schll dinsun dauko zainab a makrnta idanun zainab arifah ya balain rufewa da mahaukacin kishi da zafin betrayal
she was begin zainab cewa wallah ita iya abunda yake damunta aranta kenan amma bata tsaneta ba kawai ibaad take so kuma shiyasa ta fasa kaskon sihirin nan.
gabaki daya ita kuma nala ta haukace da bori tahau kara wuta ta zuzuta maganan tace wallah karya rukky takey tana shifting blames ne dan tanaso ayafe mata, they kept accusing each oda agaban zainab
itakuma zainab baqar kishi da haushi ya rufe mata ido, ynxu cewa da rukky tay tana son ibaad yafi ci mata rai fiye da komi bata batun nala take yi ba. kan kace wani abu suka kama dambe duke duke suka taru ma rukkyn akai...
agarin zata fixgota a hannun nala tay wani irin loosing balance cikin kiftawar ido da bismillilah ta tureta tun daga saman bene rukky tasa wani irin ihu jin tafara rikitowa daga gidan sama zatay kasa caraf ta rike rigar zainab arifah tana ihu tana cewa help me zainab pls help me..
wani irin kallo zainab ta mata azafafe tace 'help u? ai wallah saidai ki mutu rukky, i trusted u but u stab me at my back, da abokai irinki gara in mutu ko inje mana ina kwana da macijin dana san sareni zaiyi wata rana, wawiya kawai butulu, inda asrinki be tonu ba danima kasheni zakiyi akansa kenan..ba ibaad kikeso ba? toh saikije lahira ki auresa..
idonta a rufe da fushi ta kara hankadeta tace 'he is mine..
da wani gudu nala ta miƙe daga kasa zata hana zainab karasa ture rukky kasa amma inaaaa kafin nala ta karaso harta fincike riigarta da karfin tsiya tare da kara hankadeta da hannu cikin kiftawa da bismilla sukaji saukar ta akasa gwaraf aikuwa sai gawa...
wani irin tsoraccen ihuuu nala tay tace "what did u do?..u pushed her, u killed her...wayyo Allah mun shiga uku
arikice zainab ta dago kai sai kuma jikinta ya fara tsananta rawa rawa tama rasa me zatace suka sauka kasa da gudu Allah ya so su bayan gidan ne taciki inda babu kowa.
suna zuwa kasa suka gan rukky laying on the ground cold dead dan kuwa kanta tafasa
rungumar juna sukayi sukasa ihu zainab taje arikice zata taɓata dan ta tabbarta nala ta janyeta da sauri cikin rikicewa da ihu tace dont touch a dead body are u insane????
zainab arifah tana kukan firgici duk ta gama rudewa tafara tambayarta me zasuyi dakyar suka nitsu, gashi yamma ya fara rufawa sosai jinin rukky yana malala akasar wajen sosai.
bata da yadda zatay she just called her dad tanata kuka kuma a mugun tsorace ta gaya masa they got into a fight with rukky kuma ta tureta amma ta fado ta mutu mata a agida.
yanacin abincine amma da wuri ya bari ya miƙe tsaye yace 'what?? nala ta amshi wayar ta kara masa bayani atake atake yace musu kar su sake suje kusa da gawan su matsa gefe su tsaya har saii ya turo mutane...hakan kuwa sukayi, bada jimawa ba wasu gardawan maza sukazo da plastic bag suka dauke gawan rukky aka clearing duk wani tiny evidence cikin daren suka discarding bodyn rukky, aka goge traces na waya, he had alot of ppl dat are doing a clean job for him that night dan kawai ya kare rayuwarsa dana yarsa cikin gaggawa
before morning rayuwar
ruqqy ya zama tarihi with no traces of her, nd her last knwn location was shifted to be dubai, call history, chats, komi aka cire na ranan da kisan ya faru yay kamr sunyi sati biyu basuy magana da su arifah ba
ranar ko bacci basuyi ba dan tsoro, gashi babanta ya zare mata ido yace maza maza ta dawo cikin hayyacinta ta koma yin rayuwarta normal kar tasa ayi suspecting inta snn yay assuring inta cewa inhar yana raye babu abunda zai sameta har abada
dake bata taba kisan kai ba Abun ya taɓa mata kwakwalrta sosai, nala was forced to stay with her, tun bata saba shaye shaye ba ya zamo ita dakanta yanxu take sayan kwaya su sha sosai suje clubs dan su mance da komi.
in oda to make thing less suspicious shima baizo US din ba, mamanta ma batazo ba, itama basu barta tazo nigeria ba..nan baban nata ya daga duk wata hidimar da zasuyi na bata kamfani akan har sai abun yafice mata aranta kafin su dawo da rayuwarsu normal.
shakuwa mai karfi ya shiga tsakaninta da nala within this days duk dama aranta tana tuna maganganun rukky time to time, daga suje england sai su zauna manhatan, yawan shaye shayen kwaya yasaka tuni suka fara mancewa da abubuwan da suka aikata.
within a month suka hada babban party awajen da rukkyn ta rasu time to time haka suke zuwa gidanta suna nemanta gashi dama rukky bata da mahaifi mum dinta ne kawai me bala'in kudin, for one good month ana nemanta until rukky was declared missing in dubai with no traces of her where abouts.
daga nan nigeria kuwa ibaad yana cikin watan sa na hudu dafara bautar kasa su ayaana suka yi jamb result din ta ya fito taci sosai so he gifted a sport car key tsakaninta dashi amma basu nuna ma kowa ba kawai hoton motar ya nuna mata da zimmn tana gama schll din gabaki daya sai tay deciding intanaso akawo mata nan gida saiya kawo mata, she was soo happy da wann babn kyautar, her first car was given to her by her love..shakuwa me yawa yana dada ninkewa acikin kolulwar zukatansu
bayan nan suka fara rubuta waec dinsu, Wann lkci ne kuma uncle moh ya sako kai sosai shima, ynxu baya ma fiye boyewa har hajya mairo tay kamar zata gano meyake nufi amma dai tay shiru ta zuba masa ido batace komi ba.
week din da zasu gama waec din ya zama wata guda da kusan sati biyu kenan da mutuwar rukky a hannun arifah. su hajiya mairo suna zaune aka aiko musu katin gayyata wajen hidimanta wanda za'ay ne agidansu ranar asabar mai kamawa.
kowa yanata mamaki dan prof bai taɓa gayyatar su gidansa ba sai gashi da zai naɗa yarsa akan kujera yau ya aiko musu gayyata har gida wann abu bakaramin dadi yay ma hajya mairo ba cos she secretly wishes yaranta su hada kansu yadena ware yan uwansa sabida abun duniya
Haka ta taro meeting tun daga kan bappa zaidu tace dole ne kowa saiyaje wann hidimar zainab da za'ayi ko dan a karfafa zumunci.
atake atake tasaka aka fara shirye shiryen abubuwan gudumawa da ire iren abincin da suma zasu kai ranar
week din ibaad yaje UK duba gidansa, ranar kuma ayaana suka gama waec tana fitowa kawai tazo taga uncle moh yazo har schll dinsu tsabar kunya dataji duk wani abu daya kawo bata iya karba ba sabida kowa daukawa yay ko babanta ne ma
da girmansan nan duk wani shirmen red rose da bonquet da akewa yan mata haka shima yaje ya jajibo, safiya kuwa suna isowa gida tsabar kishi ko cire uniform batay ba taje ta gayama anty safeerah komi da yafaru.
tun daga wnn ranar anty safeerah ta fara mugun daure ma ayaanah fuska har takaiga inba a cikin mutane ba bata amsa gaisuwarta bare tay mata wani magana
da ita da safiya suka sako ayaanan agaba da silent anger turned into pure hatred..hutun sati biyu ne tsakanin Waec da neco gashi ibaad bai dawo nigeria ba bare taji sanyi tasan kuma dole zaijeshi wajen jamal ko farhan, kuma bata isa taje gidan ammi babba wajen sultana ba haryau dai Ammi babba can't even stand her. saidai suyi waya, ko in zataje gidan tare da hajy mairo.
ganin kowa ya daure mata fuska agidan yasa ta maida hankli wajen zuwa shagon hajy kullum sai ta bar musu gidan taje ta wuni acan tana kan koyan abubuwa masu amfani, but still hanklin anty safeera yana kanta, she is secretly spying on her, takan sa mutane awaje suna dubawa ko in ayaana taje shago mijinta yana zuwa wajenta hira dan haryau bata gama gane meyake nufi akan ayaanan ba.
ranar da safiya ta kawo mata gulman ma bakaramin habaici ta masa ba amma sai ya nuna cewa ai ayaana is exceptional shiyasa yake mata haka...
tun kuma aranar ta nuna masa she is no longer okay with relshp dinsa da ayaana tunda ayaanan ta mallake hanklin kanta yanzu, kuma gasu bappa zaidu, su ammi karama da uwa uba ibaad suna kulawa da ita. kuma ai su basa yin abunda shi yakeyi..sosai ya lura cewa da anty safeera ta fara ganosa but he just ignored her ya maida abun wasa sai bata kara cewa komi ba ta kyalesa tacigaba da saka ido ma ayaanan kuwa sosai.
Satin ayaana daya da fara zuwa shago zainab arifah da kawarta nala suka dawo nigeria aka fara shirye shirye, yanxu tana shan hard drugs, zaka sha mamaki yadda ta dawo big girl kamar ba ita ba
but deep deep inside her brain is soo damaged da guilt na abubuwa dayawa da suka faru.
yanxu haka bata da lafyar kwalkwalwa sosai she is living with a supressed mental depression wanda yake fara kkrin dawo mata full blown schizoprenia tunda tay kisan kai innn, amma fuska da hali normal mutum zaka ganta burbbling nd alwys hot like nothing has ever happend to her. ciwo brain inne kawai yake damunta aboye amma ynxu bata iya tuna komi data aikata