Sashe 82
Abunda Ke Boye Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
bayan Nan bai yi wata wata ba ya fada cikin bathrum ya saki cool shower akansa to help him relax his nerves and muscles shiyasa ma Bai yi amfani da ruwan dumi kwata kwata ba, agurguje ya fito bayan ya kammala wanka Duk hanklin sa naga kan lokaci dan yasan atata izuwa 9.30 am zasu bar gidan suje family house yana kuwa fitowa yasamu dakin wayam da alamn har maheer ya farka shima ya fita shiryawa.
littafansa na law daya barbaza yabar masa awajen all scattered ya kwashe masa ya aje su neatly agefe kafin nan ya shiga kimtsa kansa ya kuma gyara dakinsa tsaf ya goge yasaka qamshi kamar yadda ya saba kullum within 20-30 minutes kowa ya gama shirinsa ya fito tea kawai suka sha suka bar gidan duka atare.
**********10am as usual babban family house dinsun sosai yacika makil da hayaniyar surkunaye da jikokin hajya mairo me tuwo, ƙamshin abinci kala kala da kuma hira mai cike da annashuwa har aka gama ciye ciyen duk aka watse yara yara yan matan gidan suna ta yawo a tsakar gida, manya kuma mafi akasari suna zaune ne a falon hajiya mairo ana hira da dariya.
sai can wajajen bayan azahar kafin zainab arifah ta karaso tana shigowa asassarfe cikin wani irin takun dayafi karfin na me shekarunta wani irin jan aji take tana basarwa kamar wata ƙaramar sarauniya. doguwar riga ta saka designers irin me transparent net din nan, da rabin net din akayi kasan da kuma saman kirjin kayan, rabin jikinta ne da hannun ta kawai arufe saiya kasance daga can can nesa ma zaka iya hango
saman nononta da kuma sawun kafafunta tacikin rigar, dan kwalin doguwar rigan ta yafa shi half way a saman fixed expensive human hair data sakashi shima dogo ne baki haryana taɓa mata duwawunta wanda daga ganinsa kasan ba nata bane na sawa ne.
tana shigowa falon hajy mairo tun bata gama gaishar da su ba hajy mairo tajuyar da idonta baki bude tanata kallonsu bappa zaidu tanajira ko zasuma zainab fada akan suturarta sai taga duk basu ce mata uffan ba karshe tashi ma bappa zaidu yay ya dan fice waje.
kasa hakuri tay adan mmknce ta mike ta kamo hannunta kusa da ita tana dada kare mata kallo tace “haba jama'a ku duba min wannan yarinya sekace wata arniya? "ke wai waye yake baki wann kayan arna ne ehhh zainabu?
zainab arifah tay rau da idanu tace "excuse me hajiya Meye kuma kaya na ya miki daddy na ne fa yasaya min..tana fadin hakan tadan kwace hannunta a mugun sakalce ta zauna abunta da alaman ita bataga wani abun magana akan dresing inta bama,hajiya tay kifi kifi da ido tace"ikon Allah,waye kuma daddy? ina miki magann tsaraici kina kiramin wani dady ke kinci uwarki da daddyn.
turo baki kawai zainab din tay ta zuba mata ido da alaman batasan ma me zatace mata ba
da rikicin tsufa hajiya ta juyo kansu ammi dasu uncle moh muryanta kamr zatay musu kuka tace kai muhammadu yanxu saiku zuba ido Arifah tana fita kamar babu tarbiyya a gidan nan ni wallah tallah to Ku gayawa mahaifiyarta muba yan iska bane, bamuyi gadon nuna tsiraci ba, maza maza ta canza ma yarinyar nan sutura tun kafin na harzuka na ɗora mata tawul in rufe mata gwiwa da kirji ynx fisbillah meye kuma wannan???
Uncle moh ya dan girgiza kai his voice was calm ya kalle zainab arifah gently speaking yace"Yarinyar daddy baki san kin girma bako?” ɗaya ya ce hakanne zainab tabar turo bakin ta juya da shagwaba tana dan jan tsaki taciki a mugun sakalce tace "uncle amma hajiya fa ta daɗe a duniyan nan, she doesn’t even understand fashion.
cikin katseta ammi karama tace "its okay, ya isa..tashi kije cikin yan uwanki mungode da gaisuwa u can go now..
dake tana jin shakkar Ammi karaman sai batace uffan ta miƙe tana girgiza gashinta har tafita duka suka bita da kallo
tana ficewa hajiya ta fara masifa kmar zata daga cikin falo..
bakinta har na kawo kumfa tace "ke safeera fita waje ynxun nan kije ki kiramin zaidu..inshi zayyanun baida hankli sai ku duk ku zuba ido kuna kallo yana lalata yarsa, waallah bakumin adalci ba, zainab din har nawa take da zata fara yawo gantsal gantsan da kirji awaje tana nunawa maza kwailayen nono mai kama da yayan gujiya wai ahakane zaku yi zumuncin bakwa gayawa kanku gaskiya?...
tunda tafara surutun batay shiru ba, cikin su kuwa babu wanda ya katse ta har saida bappa zaidu yazo sann wani sabon tashin hankalin ya fara a falon tafara masa fada kamar ma shine zayyanun,
shiru kawai yay dan tun zainab bata kai haka ba yay iya bakin kkrinsa danyaga ya shiga rayuwarta ya saitata amma duk magana inya taso prof zayyanu yazo yay zage zage hajiya sai tay ta kuka tana zage zage amma bazata taɓa masa fada ba haka laifin zai dawo kansu kullum abu daya,
kowa yasani, prof zayyanu is very sensitive and over reactive akan yarsa zainab arifah gani yake kamar gwal ce daga sama Allah ya sauko masa dashi, yanzu ko tsawa kama Zainab arifah taje gida tana kuka sai ya zamo muku babban case da shi, da suka gaji da irin cin mutunci da baqaqen magana dayke fetsa musu idan sun mata gyara yasa kowa ya ja baya da ma zainab din gyara aka bar masa yarsa msmn ma dayasha gaya ma bappa zaidun cewa duk sanda ya takura ma yarsa da wa'azin karya wallah sai ya kulleshi.
infact haryau zarginsu yake da cewa tunda Allah ya bashi yarsa suke neman hanyar da zasu rabashi da ita dan inya mutu a kwashe arzikinsa akawo musu..
Duk da rakin hajiya haka bappa zaidu ya dakatar mata yafara tuna mata wayannan maganganun saida tay shiru
yace mata duk cikinsu babu wanda yake son yay fama da kazafi da zargi, ynxu qaddara wani abu yaje ya same zainab a gidan nan toh dole ne su zaa kama a kulle, kuma faɗar da gaban cikin gida ne, ..babu abunda zai jawo musu face zubewar kima da mutunci awaje, tunda yace abar masa yarsa saidai in ita zata iya masa mgn bazasu hanata ba...
atsakiya hajy mairon ta sakasu tanata bori cewarta babu abunda zai hanata itade ta gayawa zayyanu gaskiy bayan sunsan yanxu kusan shekara bakwai kenan basuy waya dashi ba
Bangaren zainab din kuwa tana saukowa daga kan steps nacikin babban palourn gidan ta miqe Inda taga Babu kowa
Dan tsayuwa tayi cikin nazarin Inda zata soma duruwa Can saiga sautin saukowar maheer ahnkli yake saukowa he is wearing dis calm coffee-brown T-shirt da Khaki trousers da sneakers sanye da wireless ear piece a kunnensa yana amsa waya, tana ganinsa da sauri ta taho tanamai tareshi
Shikuwa sanda ya Gama amsa wayarsa tsaf sann yaji kmr zai saurareta suna hade ido tahau murmushi tana kankance voice tace "whats up Big bro",
maheer ya hade rai,tana dan murmushi tace pls tmbya nake ko kaga Inda sauran mutanen gidan nan sukayi?..cos I came down here but no one is available..Idanunshi nakan wayarsa a hnkli yace "I don't know...
Kallon sa ta cigaba dayi shikuma baisan yawan kallo
yace Asali Wai wakike nema ne? bude baki tayi kamar zata amsa taci Karo da fararen idanunsa masu asalin kyau da daukar hnkli, wani kafeshi tay da ido tsaban yadda taji wani maqudan bugun zuciya na taso mata in her mind she was like dis guy is damnn hot too har wani kama taga ykeyi da dad inta musmn inya hade ransa, too many hot choices around here saidai haryau bataga wanda yazo mata kusa da irin kyauwu da ajin ibaad ba ji take har duniyarta yanade bazata ga wanda yakai ibaad ba
jin ta bace shiru yasashi dagowa ahnkli yace in su hajiya kike nema Suna can dakinta, And U can check out the rest atacan sashen anty safeera..Da Dan Murmushin ta tace mai ok thanks, shareta yy kamr badashi tayi ba ya juya kansa abunsa, ta kyabe baki batama jira ba ta bar wajen tanufi falon ahnkli tana takawa Kan matakalar da zai sadaka da ta wajen cikin sauki
Dan madaidacin falon sama ne mai Dan uban kyau da tsari wanda ba acika mai tarkacen kwalliya ba daga yan flawowi sai sofas da na asalin round glass table Wanda aka kawata shi da fararen kujeru masu dauke hankli
Wani salon taku take tana Jin yadda iskan Acn wajen ke famar hudata saidai harta karaso wajen su fuskrta ba asake ba ganin yadda yaran gidan gabakiya suka mamaye mujaheed ya sake yana zabga dariya acikin yar hirarsu da su sultana da su ayaanah safiya ce kawai ta kafe idonta a tv tana kallon indian series a star life da alama ko jinsu bayi takeyi ba..
Tana shigowa wajensu ayaanah tayi shiru ta yanke hirar da sukeyi har Arifahn ta soma masa magana cikin kayataccen salon data shirya tazo dashi, yadda bata musu sallama ba yasa sauran yaran duk basu daga ido sun kalleta ba kowa yay shiru face khultum datake da taurin kai ta cigaba da maganarta abunta kmr bata san wata ta shigo wajen ba
zainab arifah dake Kansu tana tsaye cikin yar sautin murmushinta mai tafe da yaudararren salo tace ma mujaheed "mjay can I sit with u guys? yace ok. ta karaso cikin tafiyar yanganta mai sanyi ta zauna ata dayan bangaren Agefe dashi kowa na satar kallon kalar shigarta amma ita ayaana kawai take kallo..
Da dan Jin haushin yaran aranta musman nakin basu waje tace"I hope I'm not interupting anytin? da Basu amsata ba ta cigaba, tace"..so Mr south africa Wani hirar akeyi bandamu kaifa kamata yayi ace hutawa kakeyi ba surutu ba,..right girls?Ta mayar da tambayar Kansu sultana Wanda suka dago cikin sauri suka mata kallon raini..
A hnkli ayaanah ta miqe kamar zata bar wajen ya mata Ido akan karta tashi
Sosai Hakan ya bawa zainab arifahn haushi dan ji take kamr jininta sam bai hadu da yarinyr ba amma a fuska murmushi kawai take tamkar bahakan take rayawa aranta ba,gyaran muryan sa daya fito a hnkli yasata bada hanklinta kanshi..
littafansa na law daya barbaza yabar masa awajen all scattered ya kwashe masa ya aje su neatly agefe kafin nan ya shiga kimtsa kansa ya kuma gyara dakinsa tsaf ya goge yasaka qamshi kamar yadda ya saba kullum within 20-30 minutes kowa ya gama shirinsa ya fito tea kawai suka sha suka bar gidan duka atare.
**********10am as usual babban family house dinsun sosai yacika makil da hayaniyar surkunaye da jikokin hajya mairo me tuwo, ƙamshin abinci kala kala da kuma hira mai cike da annashuwa har aka gama ciye ciyen duk aka watse yara yara yan matan gidan suna ta yawo a tsakar gida, manya kuma mafi akasari suna zaune ne a falon hajiya mairo ana hira da dariya.
sai can wajajen bayan azahar kafin zainab arifah ta karaso tana shigowa asassarfe cikin wani irin takun dayafi karfin na me shekarunta wani irin jan aji take tana basarwa kamar wata ƙaramar sarauniya. doguwar riga ta saka designers irin me transparent net din nan, da rabin net din akayi kasan da kuma saman kirjin kayan, rabin jikinta ne da hannun ta kawai arufe saiya kasance daga can can nesa ma zaka iya hango
saman nononta da kuma sawun kafafunta tacikin rigar, dan kwalin doguwar rigan ta yafa shi half way a saman fixed expensive human hair data sakashi shima dogo ne baki haryana taɓa mata duwawunta wanda daga ganinsa kasan ba nata bane na sawa ne.
tana shigowa falon hajy mairo tun bata gama gaishar da su ba hajy mairo tajuyar da idonta baki bude tanata kallonsu bappa zaidu tanajira ko zasuma zainab fada akan suturarta sai taga duk basu ce mata uffan ba karshe tashi ma bappa zaidu yay ya dan fice waje.
kasa hakuri tay adan mmknce ta mike ta kamo hannunta kusa da ita tana dada kare mata kallo tace “haba jama'a ku duba min wannan yarinya sekace wata arniya? "ke wai waye yake baki wann kayan arna ne ehhh zainabu?
zainab arifah tay rau da idanu tace "excuse me hajiya Meye kuma kaya na ya miki daddy na ne fa yasaya min..tana fadin hakan tadan kwace hannunta a mugun sakalce ta zauna abunta da alaman ita bataga wani abun magana akan dresing inta bama,hajiya tay kifi kifi da ido tace"ikon Allah,waye kuma daddy? ina miki magann tsaraici kina kiramin wani dady ke kinci uwarki da daddyn.
turo baki kawai zainab din tay ta zuba mata ido da alaman batasan ma me zatace mata ba
da rikicin tsufa hajiya ta juyo kansu ammi dasu uncle moh muryanta kamr zatay musu kuka tace kai muhammadu yanxu saiku zuba ido Arifah tana fita kamar babu tarbiyya a gidan nan ni wallah tallah to Ku gayawa mahaifiyarta muba yan iska bane, bamuyi gadon nuna tsiraci ba, maza maza ta canza ma yarinyar nan sutura tun kafin na harzuka na ɗora mata tawul in rufe mata gwiwa da kirji ynx fisbillah meye kuma wannan???
Uncle moh ya dan girgiza kai his voice was calm ya kalle zainab arifah gently speaking yace"Yarinyar daddy baki san kin girma bako?” ɗaya ya ce hakanne zainab tabar turo bakin ta juya da shagwaba tana dan jan tsaki taciki a mugun sakalce tace "uncle amma hajiya fa ta daɗe a duniyan nan, she doesn’t even understand fashion.
cikin katseta ammi karama tace "its okay, ya isa..tashi kije cikin yan uwanki mungode da gaisuwa u can go now..
dake tana jin shakkar Ammi karaman sai batace uffan ta miƙe tana girgiza gashinta har tafita duka suka bita da kallo
tana ficewa hajiya ta fara masifa kmar zata daga cikin falo..
bakinta har na kawo kumfa tace "ke safeera fita waje ynxun nan kije ki kiramin zaidu..inshi zayyanun baida hankli sai ku duk ku zuba ido kuna kallo yana lalata yarsa, waallah bakumin adalci ba, zainab din har nawa take da zata fara yawo gantsal gantsan da kirji awaje tana nunawa maza kwailayen nono mai kama da yayan gujiya wai ahakane zaku yi zumuncin bakwa gayawa kanku gaskiya?...
tunda tafara surutun batay shiru ba, cikin su kuwa babu wanda ya katse ta har saida bappa zaidu yazo sann wani sabon tashin hankalin ya fara a falon tafara masa fada kamar ma shine zayyanun,
shiru kawai yay dan tun zainab bata kai haka ba yay iya bakin kkrinsa danyaga ya shiga rayuwarta ya saitata amma duk magana inya taso prof zayyanu yazo yay zage zage hajiya sai tay ta kuka tana zage zage amma bazata taɓa masa fada ba haka laifin zai dawo kansu kullum abu daya,
kowa yasani, prof zayyanu is very sensitive and over reactive akan yarsa zainab arifah gani yake kamar gwal ce daga sama Allah ya sauko masa dashi, yanzu ko tsawa kama Zainab arifah taje gida tana kuka sai ya zamo muku babban case da shi, da suka gaji da irin cin mutunci da baqaqen magana dayke fetsa musu idan sun mata gyara yasa kowa ya ja baya da ma zainab din gyara aka bar masa yarsa msmn ma dayasha gaya ma bappa zaidun cewa duk sanda ya takura ma yarsa da wa'azin karya wallah sai ya kulleshi.
infact haryau zarginsu yake da cewa tunda Allah ya bashi yarsa suke neman hanyar da zasu rabashi da ita dan inya mutu a kwashe arzikinsa akawo musu..
Duk da rakin hajiya haka bappa zaidu ya dakatar mata yafara tuna mata wayannan maganganun saida tay shiru
yace mata duk cikinsu babu wanda yake son yay fama da kazafi da zargi, ynxu qaddara wani abu yaje ya same zainab a gidan nan toh dole ne su zaa kama a kulle, kuma faɗar da gaban cikin gida ne, ..babu abunda zai jawo musu face zubewar kima da mutunci awaje, tunda yace abar masa yarsa saidai in ita zata iya masa mgn bazasu hanata ba...
atsakiya hajy mairon ta sakasu tanata bori cewarta babu abunda zai hanata itade ta gayawa zayyanu gaskiy bayan sunsan yanxu kusan shekara bakwai kenan basuy waya dashi ba
Bangaren zainab din kuwa tana saukowa daga kan steps nacikin babban palourn gidan ta miqe Inda taga Babu kowa
Dan tsayuwa tayi cikin nazarin Inda zata soma duruwa Can saiga sautin saukowar maheer ahnkli yake saukowa he is wearing dis calm coffee-brown T-shirt da Khaki trousers da sneakers sanye da wireless ear piece a kunnensa yana amsa waya, tana ganinsa da sauri ta taho tanamai tareshi
Shikuwa sanda ya Gama amsa wayarsa tsaf sann yaji kmr zai saurareta suna hade ido tahau murmushi tana kankance voice tace "whats up Big bro",
maheer ya hade rai,tana dan murmushi tace pls tmbya nake ko kaga Inda sauran mutanen gidan nan sukayi?..cos I came down here but no one is available..Idanunshi nakan wayarsa a hnkli yace "I don't know...
Kallon sa ta cigaba dayi shikuma baisan yawan kallo
yace Asali Wai wakike nema ne? bude baki tayi kamar zata amsa taci Karo da fararen idanunsa masu asalin kyau da daukar hnkli, wani kafeshi tay da ido tsaban yadda taji wani maqudan bugun zuciya na taso mata in her mind she was like dis guy is damnn hot too har wani kama taga ykeyi da dad inta musmn inya hade ransa, too many hot choices around here saidai haryau bataga wanda yazo mata kusa da irin kyauwu da ajin ibaad ba ji take har duniyarta yanade bazata ga wanda yakai ibaad ba
jin ta bace shiru yasashi dagowa ahnkli yace in su hajiya kike nema Suna can dakinta, And U can check out the rest atacan sashen anty safeera..Da Dan Murmushin ta tace mai ok thanks, shareta yy kamr badashi tayi ba ya juya kansa abunsa, ta kyabe baki batama jira ba ta bar wajen tanufi falon ahnkli tana takawa Kan matakalar da zai sadaka da ta wajen cikin sauki
Dan madaidacin falon sama ne mai Dan uban kyau da tsari wanda ba acika mai tarkacen kwalliya ba daga yan flawowi sai sofas da na asalin round glass table Wanda aka kawata shi da fararen kujeru masu dauke hankli
Wani salon taku take tana Jin yadda iskan Acn wajen ke famar hudata saidai harta karaso wajen su fuskrta ba asake ba ganin yadda yaran gidan gabakiya suka mamaye mujaheed ya sake yana zabga dariya acikin yar hirarsu da su sultana da su ayaanah safiya ce kawai ta kafe idonta a tv tana kallon indian series a star life da alama ko jinsu bayi takeyi ba..
Tana shigowa wajensu ayaanah tayi shiru ta yanke hirar da sukeyi har Arifahn ta soma masa magana cikin kayataccen salon data shirya tazo dashi, yadda bata musu sallama ba yasa sauran yaran duk basu daga ido sun kalleta ba kowa yay shiru face khultum datake da taurin kai ta cigaba da maganarta abunta kmr bata san wata ta shigo wajen ba
zainab arifah dake Kansu tana tsaye cikin yar sautin murmushinta mai tafe da yaudararren salo tace ma mujaheed "mjay can I sit with u guys? yace ok. ta karaso cikin tafiyar yanganta mai sanyi ta zauna ata dayan bangaren Agefe dashi kowa na satar kallon kalar shigarta amma ita ayaana kawai take kallo..
Da dan Jin haushin yaran aranta musman nakin basu waje tace"I hope I'm not interupting anytin? da Basu amsata ba ta cigaba, tace"..so Mr south africa Wani hirar akeyi bandamu kaifa kamata yayi ace hutawa kakeyi ba surutu ba,..right girls?Ta mayar da tambayar Kansu sultana Wanda suka dago cikin sauri suka mata kallon raini..
A hnkli ayaanah ta miqe kamar zata bar wajen ya mata Ido akan karta tashi
Sosai Hakan ya bawa zainab arifahn haushi dan ji take kamr jininta sam bai hadu da yarinyr ba amma a fuska murmushi kawai take tamkar bahakan take rayawa aranta ba,gyaran muryan sa daya fito a hnkli yasata bada hanklinta kanshi..