Sashe 63
Abunda Ke Boye Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
shiduk bai gane wann salon nata ba but deeply in his heart yasan wann rawan jiki da kirkin datakeyi musu bazai wani daure ba.
Bayan duka yaran sun watse schll mai aikinsu siddiqace kawai take kulawa da ayaanah a daki, while ita kuma ammi babba tana taya bappa zaidun shiri harya gama yasaka wata dark navy blue very expnsive men voile data masa mugun kyau yayi adonsa yau bana kadan ba, yanata haba haba ya gaya mata zaiy tafiya sai aka kirasa awaya daga office sai gabaki daya yabi mance bai gaya mata ba har kuwa sukay sallama yafice agidan agaggauce, saida driver ya wuce dashi office yayi signing wasu muhimn files snn ya wuce airpot within like 5minute su ammi qarama da sauran team din duk suka taho jirgin 10am sharp ya lula da su kasar waje.
sosaii ammi babba ta shirya tarbansa yau da yamma, haka ta saka mai aikinsu taje kasuwa ta siyo musu fresh fresh manyan dakwulan turkey da spices tazo dakanta tay aikinsu tasha wahala har da kiran anty safeera koda zata gaya mata sunan spices da ammi karama take sawa dan tayish yay dadi kamar nata duk dan ta samu shigewa zuciyar mijinta da maganan karban kudin nan tayi ta huta da jarabar zinariya.
bakaramin wahala tasha kafin ta girka abincin yau ba ,dan saida akaje mata kasuwa neman spices din da ammi qarama take using a abinci kafin ta kammala wasu abubuwan, tay su fried rice, tasaka su hanta da kayanykin lambu, turkey dinn nan kuwa aka raba biyu daya aka soyasu, sauran kuma akay stew dashi dayaji lodin mangyada da maggi da uban barkwano.
kafin ma tagama aikin gabaki daya ta galabaita harma bata samu lokcin kula wata ayanah agidan ba. 1:30pm ta kammala komi ta shiga wanka tay sallah snn ta kwanta domin hutawa.
trout wayarta a kashe yake dan batason ta kunna bare zinariya ta ishsta da kira dan haka kwata kwata bataga text messg din da bappa zaidun ya aiko mata ba bayan har sun sauka a kasar waje.
baccinta ta shara me lafya ta farka wajajen uku saura ta samu har sultana ta dawo daga schll taci abinci tana zaune tare da ayaanah adaki suna hirarsu na yara, ta tsani taga sultana tana kawance da ayanaah amma kuma wnn karon babu yadda ta iya saita kyalesu, iyaka instructing inta kawai tay akan idan su maheer suka dawo daga schl ta kai musu abincinsu daki sabida tafiso ace yau ita daya zata tarbe mijinta akan dinning da uban girkin data shirya masa irinna ammi karama dan yaja santi suyi maganan kudi
tana gama instructing din sultana ta koma dakinta tacigaba da bacci batare da ta kunna wayartan harynzu ba
daga can kasar waje kuma a hotel daya dukansu suka sauka daga dakinsa saina ammi karama saina sauran mutanen ahaka ajere. wanda wanka kawai sukayi suka fito suka tsunduma hidimar daya kawosu tun around bayan asr.
ganin gidan was soo boring
yasa sultana tajawo ayanah suka fita can waje tabayan shades in gidan suka zauna agaban pool tanata bawa ayaanah labarin school dinsu, daga bisani sai taje kitchen ta debo musu dakwalan namomin turkey wanda aka soya har pieces uku manya tana kawo tabawa ayaana guda daya, suka zauna sunaci atare suna hirarsu na yaranta
ammi babba bata farka ba sai can wajajen 4.30pm agurguje taje tay wanka tay sallahn asr snn tasake rabza wani uban kwalliya ta canza kaya ubansu da niyyar zuwa warming in abinci dan tasan duk tsiya 5-5:30 haka bappa zaidu zai dawo.
koda ta shiga kitchen taga yadda aka debe naman bakaramin baci ranta yay ba duk ta dauka me aikinsu ne siddika ta kwashe mata nama ranta a dagule tay warming tashirya tray wanda zata kai dinning sai kuma ta fasa tawuce sama da niyyar zata gwada kunna wayarta tunda yamma yayi.
tana kunna wayar kuwa abun afarko datagani shine sakonsa wanda atake atake idanunta yabi yay jazurrr da fushi dan har wani hucin bacin rai takeyi tamiƙe tsaye ta wuce kitchen din danta kwashe abincin kawai ta zuba a fridge kafin ta dawo daki taci kukanta na uban asarar effort da lokacin ta datay wajen tsara masa abinci .
aganinta wann ma walakamci ne sosai da zai wuce har wata kasa bai sanar da ita ba kuma tunda taji batun kungiya tasan babu shakka da ammi qarama akaje
har wani duhu duhu take gani akan hanyarta na isowa kitchen lokcin kuma ayana tashigo gidan da sauri debo ma sultana ruwan sha kenan sabida shakewar datay awaje, tazo da sauri harta debi ruwan a cup zata juya suka ci karo da ammi babba abakin kofa
gabanta yay mummunan
fadi ta saki ruwan akasa ganin wani irin kallo da ammi babban tamata musmn ganin hannunta baja baja da maiko da wani irin hatsala tace kan uban can... dama kece kike kwashe min nama na kinaci dan bura ubanki????
hawayen tsoro ya fara zuba a idon ayaanah zirrr bakinta ya fara rawa rawa zatay mata bayani, da dukkan fushin datakeji ta daga hannunta sama zata falla mata wani hatsallalen mari mai cike da tsana tana daga hannun kuwa taji an kira "mummy" da karfi ata baya dasauri ya shigo ciki tare da riƙe mata hannu..
SHARE.......
[19/11, 17:26] Ányà Bá’kó̄̄̄ M.: ⏯️2️⃣5️⃣💫
Tunda taji anrike mata hannun tatsaya cak tareda juyowa da uban sauri, wani irin kallon juna sukeyi har ya shigo cikin kitchen din tana ganin ibaad ne tawani fauce hannunta anashi dawani irin hucin tsana me zafin gaske, ibaad yay sama da idonsa yana kallon kwayar idanunta bayabo ba fallasa yace mummy lafiya meye faru, metayi kuma?
wani irin zazzafar huci ta saki tanamai hararsa upandan tunma be gama rufe bakinsa ba cikin hatsala tace "me kuwa zai faru banda satar nama da na kama wann walakntacciyar yarinyar tana min...
da mamaki yace sata kuma amma mummy..sai kuma yay shiru baice komi ba ya juya yana kallon ayaanahn data dan sunkuyar dakanta can kasa tana zubda hawaye sosai jikinta na mugun rawa rawa.
muryansa na fita ahnkli salon rashin son ya tsoratata yace
"..ke kuma meya kawoki nan?
lumshe idonta tay dan bata san da kuka ya kufce mata ba ahnkli muryanta na rawa tace "ruwaa..a kawai nazo debewa ni wallah ban mata sata ba
."..zai magana da mugun sauri ammi babba ta karakawo hannu zata jawota gaba danta falla mata mari yasake yin wuf ya rike hannun yace mumy pls wait mana let her answr all the questions dan Allah,"...yana sake mata hannun ransa abace yakara kallon ayaanah yanamai tuhumarta akan abunda ya kawota kitchen din,..duk ta rude sai takasa bashi kwakwarn bayani tana kuka itade cewa take bata dauka mata namanta ba"..
a mugun masife ammi babba tace "ibaad bangane kana wani tambayrta ba, nayi maka kama da wacce zata maka karya ne? okay naa pls lets look at her hands tunda baka yarda da ni ba..ahaukace takamo duka hannun ayanahn tanamai nuna masa maiko maikon naman, amugun zafafe tace kagani ko? inda ba namar tazo sacewa ba ta ina wann maikon zai fito? toh wallh walh saina miki shegen duka, dan ni gidana ba amin sata, kuma ba'a min karya, saidai kikoma can kauyenku inda kika fito da wann mummunan dabiar taki ta mayunwata barayin abinci, ai inma kwadayi kikeji saikizo kicemin wanda nabakin ne bai isheki ba, i will undrstnd you dan nasan babu a house, gidan miji babu tabbas, makwabta sai ɗaiy-ɗaiy..amma tunda kikace ke satar abinci zakiyi agidan nan toh wallah saina ci ubanki kuma bazan taba kyaleki yauba har sai anbiyani nama na da kikaci...
ayaanah tafara kuka sosai har tana jan shsheka cikin rudewa tace "Umman sultana kiyi hakuri ni wallah ban miki sata ba ruwan sha fa kawai nazo debawa zan kai ma sultana..
tace "da Allah kimin shiru, bakin samu ana bin bayanki ba?last week kinmin asarar dumbin kudina anbi bayanki, yanxu kuma wato bari ki tsiromin da halin bera to badai agidan nan ba, yau ko abiyani ko kaf masu daure miki gindin suzonan sugani snn suji cewa ke babban barauniyace kuma makwadaicya...
kuka kawai ayanah takey dan duk wyannan maganan ji take kamar sun mata nauyi..
ibaad yace" mummy dan Allah kiyi hakuri..if u cant let her explain herself properly atleast let her apologise to u"
ya kalle ayanan ransa a mugun bace yace "ke kuma mekike jira da bazaki bata hakuri ba tunda ai naman kikazo sata saiki bata haquri
...ayaana ta kara fashe masa da kuka batace komi ba ta tsuguna kasa cikin masa biyayya tace "yace ince miki kiyi hakuri. wai bazan kara ba..
ammi babba tace kan facalin bala'i wato shine ma yace kice min inyi haquri?kuma ma bazaki kara meye ba..ki fada da bakinki...kowa anan ya shaida cewa ke barauniya ce
ihun datake mata yasa sultana tafara shako muryansun daga kan stairs dan already tafara tahowa dubata, sai ta tsaya cak idonta ya ciko da hawaye ata bakin kofar kitchen din tanamai jin bakin tsoro karta shigo ciki asata ta fadi gaskiya yaa ibaad yasan ita ta saci naman ya casata...
ihu ammi babba take ma ayaana akai tana cewa ki fada masa da bakinki cewa sata kikamin..ke barauniya ce..say it ryt now!
ayaanah tana kukan sosai da wani irin taurin kai tace nifa wallah ban miki sata ba..ni ba barauniya bace...ai ban dauka miki abunki ba...
da mamaki ammi babban tace ohh dan ubanki karyan zaki ci gaba damin? toh wllh inhar baki furta cewa kinmun sata agabansa ba yau dinnan sai anbiyani nama tareda dukkan wasu abubuwana da kike min asararsu ai ba ubanki bane ya bani su...
haka kuwa ayaanah taki sam ta furta komi sai kuka takeyi daga tsugunen daf da shi
ayayinda kukantan yake daga masa hanklinsa yanasamai rauni taciki bana kadan ba..
wani irin ruwan balai take saukar musu tana cewa ''ko abiyani nama na kona miki dukan mutuwa, shegiya makira kawai barauniyar abinci, ke abubuwan ma sun miki yawa wai shege da hauka...if u want me to forgive u just open ur mouth and admit it cewa ure a big thief..ole..oloriburuku barauniya...young anini...
Bayan duka yaran sun watse schll mai aikinsu siddiqace kawai take kulawa da ayaanah a daki, while ita kuma ammi babba tana taya bappa zaidun shiri harya gama yasaka wata dark navy blue very expnsive men voile data masa mugun kyau yayi adonsa yau bana kadan ba, yanata haba haba ya gaya mata zaiy tafiya sai aka kirasa awaya daga office sai gabaki daya yabi mance bai gaya mata ba har kuwa sukay sallama yafice agidan agaggauce, saida driver ya wuce dashi office yayi signing wasu muhimn files snn ya wuce airpot within like 5minute su ammi qarama da sauran team din duk suka taho jirgin 10am sharp ya lula da su kasar waje.
sosaii ammi babba ta shirya tarbansa yau da yamma, haka ta saka mai aikinsu taje kasuwa ta siyo musu fresh fresh manyan dakwulan turkey da spices tazo dakanta tay aikinsu tasha wahala har da kiran anty safeera koda zata gaya mata sunan spices da ammi karama take sawa dan tayish yay dadi kamar nata duk dan ta samu shigewa zuciyar mijinta da maganan karban kudin nan tayi ta huta da jarabar zinariya.
bakaramin wahala tasha kafin ta girka abincin yau ba ,dan saida akaje mata kasuwa neman spices din da ammi qarama take using a abinci kafin ta kammala wasu abubuwan, tay su fried rice, tasaka su hanta da kayanykin lambu, turkey dinn nan kuwa aka raba biyu daya aka soyasu, sauran kuma akay stew dashi dayaji lodin mangyada da maggi da uban barkwano.
kafin ma tagama aikin gabaki daya ta galabaita harma bata samu lokcin kula wata ayanah agidan ba. 1:30pm ta kammala komi ta shiga wanka tay sallah snn ta kwanta domin hutawa.
trout wayarta a kashe yake dan batason ta kunna bare zinariya ta ishsta da kira dan haka kwata kwata bataga text messg din da bappa zaidun ya aiko mata ba bayan har sun sauka a kasar waje.
baccinta ta shara me lafya ta farka wajajen uku saura ta samu har sultana ta dawo daga schll taci abinci tana zaune tare da ayaanah adaki suna hirarsu na yara, ta tsani taga sultana tana kawance da ayanaah amma kuma wnn karon babu yadda ta iya saita kyalesu, iyaka instructing inta kawai tay akan idan su maheer suka dawo daga schl ta kai musu abincinsu daki sabida tafiso ace yau ita daya zata tarbe mijinta akan dinning da uban girkin data shirya masa irinna ammi karama dan yaja santi suyi maganan kudi
tana gama instructing din sultana ta koma dakinta tacigaba da bacci batare da ta kunna wayartan harynzu ba
daga can kasar waje kuma a hotel daya dukansu suka sauka daga dakinsa saina ammi karama saina sauran mutanen ahaka ajere. wanda wanka kawai sukayi suka fito suka tsunduma hidimar daya kawosu tun around bayan asr.
ganin gidan was soo boring
yasa sultana tajawo ayanah suka fita can waje tabayan shades in gidan suka zauna agaban pool tanata bawa ayaanah labarin school dinsu, daga bisani sai taje kitchen ta debo musu dakwalan namomin turkey wanda aka soya har pieces uku manya tana kawo tabawa ayaana guda daya, suka zauna sunaci atare suna hirarsu na yaranta
ammi babba bata farka ba sai can wajajen 4.30pm agurguje taje tay wanka tay sallahn asr snn tasake rabza wani uban kwalliya ta canza kaya ubansu da niyyar zuwa warming in abinci dan tasan duk tsiya 5-5:30 haka bappa zaidu zai dawo.
koda ta shiga kitchen taga yadda aka debe naman bakaramin baci ranta yay ba duk ta dauka me aikinsu ne siddika ta kwashe mata nama ranta a dagule tay warming tashirya tray wanda zata kai dinning sai kuma ta fasa tawuce sama da niyyar zata gwada kunna wayarta tunda yamma yayi.
tana kunna wayar kuwa abun afarko datagani shine sakonsa wanda atake atake idanunta yabi yay jazurrr da fushi dan har wani hucin bacin rai takeyi tamiƙe tsaye ta wuce kitchen din danta kwashe abincin kawai ta zuba a fridge kafin ta dawo daki taci kukanta na uban asarar effort da lokacin ta datay wajen tsara masa abinci .
aganinta wann ma walakamci ne sosai da zai wuce har wata kasa bai sanar da ita ba kuma tunda taji batun kungiya tasan babu shakka da ammi qarama akaje
har wani duhu duhu take gani akan hanyarta na isowa kitchen lokcin kuma ayana tashigo gidan da sauri debo ma sultana ruwan sha kenan sabida shakewar datay awaje, tazo da sauri harta debi ruwan a cup zata juya suka ci karo da ammi babba abakin kofa
gabanta yay mummunan
fadi ta saki ruwan akasa ganin wani irin kallo da ammi babban tamata musmn ganin hannunta baja baja da maiko da wani irin hatsala tace kan uban can... dama kece kike kwashe min nama na kinaci dan bura ubanki????
hawayen tsoro ya fara zuba a idon ayaanah zirrr bakinta ya fara rawa rawa zatay mata bayani, da dukkan fushin datakeji ta daga hannunta sama zata falla mata wani hatsallalen mari mai cike da tsana tana daga hannun kuwa taji an kira "mummy" da karfi ata baya dasauri ya shigo ciki tare da riƙe mata hannu..
SHARE.......
[19/11, 17:26] Ányà Bá’kó̄̄̄ M.: ⏯️2️⃣5️⃣💫
Tunda taji anrike mata hannun tatsaya cak tareda juyowa da uban sauri, wani irin kallon juna sukeyi har ya shigo cikin kitchen din tana ganin ibaad ne tawani fauce hannunta anashi dawani irin hucin tsana me zafin gaske, ibaad yay sama da idonsa yana kallon kwayar idanunta bayabo ba fallasa yace mummy lafiya meye faru, metayi kuma?
wani irin zazzafar huci ta saki tanamai hararsa upandan tunma be gama rufe bakinsa ba cikin hatsala tace "me kuwa zai faru banda satar nama da na kama wann walakntacciyar yarinyar tana min...
da mamaki yace sata kuma amma mummy..sai kuma yay shiru baice komi ba ya juya yana kallon ayaanahn data dan sunkuyar dakanta can kasa tana zubda hawaye sosai jikinta na mugun rawa rawa.
muryansa na fita ahnkli salon rashin son ya tsoratata yace
"..ke kuma meya kawoki nan?
lumshe idonta tay dan bata san da kuka ya kufce mata ba ahnkli muryanta na rawa tace "ruwaa..a kawai nazo debewa ni wallah ban mata sata ba
."..zai magana da mugun sauri ammi babba ta karakawo hannu zata jawota gaba danta falla mata mari yasake yin wuf ya rike hannun yace mumy pls wait mana let her answr all the questions dan Allah,"...yana sake mata hannun ransa abace yakara kallon ayaanah yanamai tuhumarta akan abunda ya kawota kitchen din,..duk ta rude sai takasa bashi kwakwarn bayani tana kuka itade cewa take bata dauka mata namanta ba"..
a mugun masife ammi babba tace "ibaad bangane kana wani tambayrta ba, nayi maka kama da wacce zata maka karya ne? okay naa pls lets look at her hands tunda baka yarda da ni ba..ahaukace takamo duka hannun ayanahn tanamai nuna masa maiko maikon naman, amugun zafafe tace kagani ko? inda ba namar tazo sacewa ba ta ina wann maikon zai fito? toh wallh walh saina miki shegen duka, dan ni gidana ba amin sata, kuma ba'a min karya, saidai kikoma can kauyenku inda kika fito da wann mummunan dabiar taki ta mayunwata barayin abinci, ai inma kwadayi kikeji saikizo kicemin wanda nabakin ne bai isheki ba, i will undrstnd you dan nasan babu a house, gidan miji babu tabbas, makwabta sai ɗaiy-ɗaiy..amma tunda kikace ke satar abinci zakiyi agidan nan toh wallah saina ci ubanki kuma bazan taba kyaleki yauba har sai anbiyani nama na da kikaci...
ayaanah tafara kuka sosai har tana jan shsheka cikin rudewa tace "Umman sultana kiyi hakuri ni wallah ban miki sata ba ruwan sha fa kawai nazo debawa zan kai ma sultana..
tace "da Allah kimin shiru, bakin samu ana bin bayanki ba?last week kinmin asarar dumbin kudina anbi bayanki, yanxu kuma wato bari ki tsiromin da halin bera to badai agidan nan ba, yau ko abiyani ko kaf masu daure miki gindin suzonan sugani snn suji cewa ke babban barauniyace kuma makwadaicya...
kuka kawai ayanah takey dan duk wyannan maganan ji take kamar sun mata nauyi..
ibaad yace" mummy dan Allah kiyi hakuri..if u cant let her explain herself properly atleast let her apologise to u"
ya kalle ayanan ransa a mugun bace yace "ke kuma mekike jira da bazaki bata hakuri ba tunda ai naman kikazo sata saiki bata haquri
...ayaana ta kara fashe masa da kuka batace komi ba ta tsuguna kasa cikin masa biyayya tace "yace ince miki kiyi hakuri. wai bazan kara ba..
ammi babba tace kan facalin bala'i wato shine ma yace kice min inyi haquri?kuma ma bazaki kara meye ba..ki fada da bakinki...kowa anan ya shaida cewa ke barauniya ce
ihun datake mata yasa sultana tafara shako muryansun daga kan stairs dan already tafara tahowa dubata, sai ta tsaya cak idonta ya ciko da hawaye ata bakin kofar kitchen din tanamai jin bakin tsoro karta shigo ciki asata ta fadi gaskiya yaa ibaad yasan ita ta saci naman ya casata...
ihu ammi babba take ma ayaana akai tana cewa ki fada masa da bakinki cewa sata kikamin..ke barauniya ce..say it ryt now!
ayaanah tana kukan sosai da wani irin taurin kai tace nifa wallah ban miki sata ba..ni ba barauniya bace...ai ban dauka miki abunki ba...
da mamaki ammi babban tace ohh dan ubanki karyan zaki ci gaba damin? toh wllh inhar baki furta cewa kinmun sata agabansa ba yau dinnan sai anbiyani nama tareda dukkan wasu abubuwana da kike min asararsu ai ba ubanki bane ya bani su...
haka kuwa ayaanah taki sam ta furta komi sai kuka takeyi daga tsugunen daf da shi
ayayinda kukantan yake daga masa hanklinsa yanasamai rauni taciki bana kadan ba..
wani irin ruwan balai take saukar musu tana cewa ''ko abiyani nama na kona miki dukan mutuwa, shegiya makira kawai barauniyar abinci, ke abubuwan ma sun miki yawa wai shege da hauka...if u want me to forgive u just open ur mouth and admit it cewa ure a big thief..ole..oloriburuku barauniya...young anini...