← Book details Abunda Ke Boye Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 156 OF 161

Sashe 156

Abunda Ke Boye Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

dada susuce mishi tay akirji ta lumshe ido duminsa ya dada gaurayata, his arms finally wrapping around her waist holding her like something fragile, dukansu suka lunshe ido suna sauke ajiyan zuciya mai sanyi kuma ahnkl ahankli, gabaki daya ne ta dagula masa lissafi, but he had to control himself dan baisan inta tafi yazai kasance yau ba ji yake kamr baison hakam amma at same time yanajin what ever it takes inda zai hana auren nan to yanaso, kawai dai bazai iya gaya mata kai tsaye yabtafi ba saboda in ita yarinya ne shi ba yaro bane some things dont need emotions they just need simple logic..

Dumi da laushin jikinta ya shagalar dashi bai san sanda yafara shafa mata ilahirin jikinta ahnkli ba, banda saukqr numfashinta baka jin komi and There was only them, holding onto love in the quiet before d storm bt somewhere beyond those walls, destiny was already shifting for them amma basu sani ba.

bude lumsashun idonsa da suka sauya kala yay yana kkrin zai dagata daga kirjinshi taki sam ta sakeshi duk tay juyi sai yaji hard nd pointy nipple dinta sun cakkeshi a kirji...muryansa a raunace kuma ahankli yace "ayaanah kinfa san abunda kikemin..

ganin bata dagashi ba hannunsa yasa ya tattaro sumanta yana shafawa har yabi ta fatar wuyanta ahankli har cikin ramin kunnenta snn yace""i dont want us to do anything stupid ryt now if not i wud have kissed u so hard.. kkrin dagowa takeyi kawai sukaji an bude kofar,..babu knocking aka shigo jin qamshin turaren wuta yasa ayaanah tay saurin komawa bayansa ta boye fuskarta akan gadon bayansa a mugun tsorace...

he stand face to face da amminshi babu riga a jikin shi tsikar jikinshi duk atashe, gashi tun dazu ta fito neman ayaana zata mata lalle dan afara shiryata da wuri bata ganta ba sai safiya ce tace mata ai tun asuba tafitta taje dakin yaya ibaad dama kuma kullum inyazo tana zuwa wajensa itama batasan me sukeyi yawan yi adakinba.

...ganin fuskar ammi adan daure yasa ya sauke idonsa kasa dan yasan masifa kawai zata masa.. very shyly yace good morning ammi, ta hararashi cikin sharesa tace 'ayaanah...i knw u're hiding back der toh kizo maza kiwuce kije dakina kijira ni awajen yanxun nan..

cikin lumshe ido da budewa ayaanah tay simi simi tabi jikinshin ta fito sarari kanta na kallon kasa tana jajjann dogon sumanta gaba danta rufe ta gaban rigar sai kuma ta kasa motsi..

baki bude ammi ta gama kare ma jikintan kallo ganin daga ita sai pjyamas dats a bit revealing tace"fantastic' dama ahaka kikafito kikazo har nan bakiji kunya ba??? kafin ayanah ta bude baki da masifa tace "zoki fita" go to my room immidietly nd wait for me der. da bala'in sauri tace yes ammi snn tay sauri sauri ta fita ammi tabita da kallo tana girgiza kai kafin ta juyo kansa tace "kai kuma na dawo kanka care to explain what is going on here..yana kkrin jawo rigar sanyinsan yace ammi is not what u think"..a dan masife tace "aranar auren naku
..waimesa kake neman jawomin abun magana ne rayyan wato kai baka gudun shaidan ko zargi just look at urselves half naked kai da zaka mata fada kaine kake nuna mata hanyar da ba daidai ba...i honestly dont like this ur relshp..

da sauri kuma amarairace yace ammi dan Allah karkice haka..ni ban mata wani abu ba..nd u knw i won't cross any limits with her

cikin katsesa da daure fuska tace 'toh nide banaso..how did u think i wll feel in wani na samesa ahaka da safiyaz rayyan ka kama kanka ka fita harkan yarinyan nan..let her focus on her weding preparation and what ever is going on btewn u two just cut it off ryt now ni banason fitina, jiya kaduba abunda kaje kay ma hjiya jiya she is ur grand mother nd u broked her hand over an argument haba rayyan wai kasheni zakayi me agidan nan??

dan shiru yayi cikin sanyin murya yace kiyi hakuri ammi
a masife tace bazan yi ba "just leave..go nd get ready for ur own wedding bana son nasake jin wani abu daga gareka. a ladabce sosai yace yess ma. snn ya dauki wayarsa zai fita tabi shi da kallo har yakai kofa tace.."wai jiya kunyi magana da antynka kuwa naga har yanxu bata kirani ba..kansa a kasa yace"zata kiraki inbata kira ba kuma zatazo da yamma ..daga nan sai ya fita.

cikin sauke ajiyan zuciya itama ta doso dakin ta samu ayaana har ta sauya kaya,tana zama tafara mata fada ta akan kartasake fita gaban namji haka kan ayaana akasa ta bata hakuri, tea kawai suka sha at
around 8am ta kama hannunta ta zana mata jan lalle mai kyau bana gargajiya ba all this marron indian dyes sabida basu da time she need it to dry in an hour.. arund 8:30 ta gama bata both hannu da kafa snn ta gyara mata gashi ta mata turare komi da komi suna dakin har karfe 9.30 yay....

daidai ana gama mata gyaran kenan su ammi babba sultana da su kulthum sukazo gidan haka ta gaisa da kowa amma bata ko kula ayaana ba tana gama gaishar da ammi tajanye sultana suka wuce sashen anty safeerah.

ran kulthum duk a dagule da kishin sanin ayaanah zata zamo kishiyar uwarta tashiga saidai da mamaki taje room din anty safeera, tasameta taci wani irin kwalliya ta saka kankararen leshi sosai kan kulthum ya daure musmn da bata ga anty safeera ta bata wani fuska sunyi mgn ayaanah sosaii ba she jst told her she is fine, dan za'a mata kishiya bashine zaisaka ta kasa daukar wanka ba, basuyi wani dogon zama bama ta korata dakinta tare da sultana tace musu zatay waya da yan uwanta suje daki ta huta tunda karamin ciki take turawa, tunda sukaje dakin kulthum hayaniya kawai sukeyi da sultana akan ayaanah, dakyar har saida ta fayyace mata cewa ai ayana fa yaa ibaad dinsu take so kafin nan kulthum ta dan dawo hayyacnta tafara tunani..sun jima anan suna magana amma basuje wajen ayaanan ba tukunna.

Ammi babba kuma ta fita da driver a mota akan zasu dauko hajya mairo adawo da ita da agida tunda anfara taruwa

within this hours waya kawai anty safeera takeyi a daki ita kadanta tana kyakyatawa da dariya wani abun ma inta tuna saikaga tana girgiza kai dan sosai ta shirya cin uban mijinta bayan bikin nan bana kadan ba.

fannin bappa zaidu tun ana daf da zuwan su maheer din ya farka bayan angaisa da ya sallamesu shima ya fara shirinsa ahankli, shima white shadda mai kyau ya dauko zaisaka wata buggagiya mai kyalli

10am cikawa ya zauna abkin gadonsa yana kkrin yasaka takalma akafarsa wayarrsa ya fara ringing, ganin uncle moh ne yasa ya dauka yay sallama sai yaji wani murya ne daban
wajen yacike da hayaniya, shiru yay har suka gama snn yay gyaran murya alhaj ameer ya dawo da nitsuwarsa kan wayar suka gaisa, bappa zaidu yace ina fatan dai lafya naga ka kirani da numbersa? alhj ameer yace ahh lafya kalau dama wata yar magana ce ta taso..

bappa zaidu ya kwantar da hanklinsa yace toh yanajinsa,..

cikin kankanin lkci alhaj ameer ya fara fayyace masa halin da ake ciki, bappa zaidu yay shiruuu da tsananin mamaki a idonsa jin wai ashe ma dan uwansa zaiyi aure yau shine shi ba'agaya masa sai da matsalar fasa daurin auren ta taso...

sai bayani alhaj ameer yake masa cikin bayanin yana dada lalata sunan ayaanah yace masa yau da safe wajajen tara aka aiko musu package na sirrikanta snn akabi aka kira uncle moh din awaya akay threathning dinsa akan kar ya sake ya aureta, tunda lkkcin kuma suka kasa dannesa sai bori yakeyi yana musu hauka shine yace akira ace yafasa auren, zasu kuma tura shaidu..

bappa zaidu yay kamar zai katse wayar kawai yace musu babu ruwansa aciki tunda badashi aka fara ba amma kuma tunda yaga anyi nisa har haka yasan dolene hajy mairo is soley behind this.. dalili daya kawai yasaka ya amsa masa ,
dayaji batun batanci da samun wasu shaidu game da mutuncin ayanah, baiy kasa a gwiwa ba yace su aiko masa komi da komi zai jirasu gida...

suna katse wayar ransa a matukar bace ya kira hajy mairo, saidai tunda ta dauka suka fara magana fada fada basu gama ba saida sukaci kusan rabin awa, dan gabaki daya taki ta amshi laifin komi
tace ma itace tama muhammadu tallar ayaana ya aura sabida so take ta rufa ma yarinyar asiri snn tunda jikarta ne bai isa yahanata yanke hukucinta akanta ba

har suka gama magn bata gaya masa wani kwakkwaran magana me dadi ko mei kama hankali ba saima cewa take babu ruwansa aciki ita tay ma muhmmadu abunda ya dace ne, ransa yay matukr baci yace mata toh yanxun nan zaizo gidan su hadu awajen kawai dan kuwa akwai babban matsala.

yana katse wayar aka kawo sakon tun awaje ya bude zallan picture din yagani video din kuma a wayarsa tunda yaga kalar hotonan sai baidamu ya bude vido ba kawai yay salati ya shiga cikin gida..

shirya kansa yay tsaf cikin gaggawa yataho gidan, bayan ficewr sa ne maheer da ibaad suka dawo dan su shirya anan suma.

bappa zaidu yana isa yasa aka kira masa ammi karama, kyale ayaana tay a dakin dan ta gama shiryawan dakanta, dan already dinkinta na amarya da komi da ammi ta bayar saida safen nan kawai sukejin labarin wai anje an sace kayan gabaki daya awajen tailor

to dake garin tattara wasu kayan Ayaanan jiya ammi taga red weding dress din da ibaad ya bata kawai sai ta umarceta aka tasaka shi da bori da kuka ayaana ta karba har ammi ta fita a dakin bata dena kuka ba gashi cikin su sultana babu wanda ya leko ita dayane, safiya kuma tsabar zumudin bikin yayanta already taje beauty shop agari za'a cancada mata kwalliya
Chapter 156 · 0% Book details