Sashe 6
Abunda Ke Boye Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Anguwan tudu kamar bariki ne, is more busy and civil Kamardai wajen kazo nazo ne amma dake yana nesa da garin kano duk kabilu irinsu hausawa, buzaye, katsinawa, kanurai, iyamurai, da fulani asalin irin kauyawan ne ke cin kasuwancinsu anan kowadai yana harkan gabansa .
adaf da gidan sarkin kasuwar tudu gidan goggon taawure yake,
dake shahariiyar Me sana'ar saida Abinci ne agarin, hatta bako inka tare shi a hanya kacemai gidan hajy maituwo zakaje zai iya nuna maka shi kai tsaye dan ta balain shahara wajen iya sarrafa abinci da abun sha kala kala da kuma saidawa, lafyayyar hajiya ce shekarunta ya dan jaa amma tay karatu wayayya ce, tun zuwa makka na naira dari hudu tajeta ta sauke farallinta yakai sau biu zuwa uku, tana da ma'aikata dake aika a rumfar abincinta dayawansu yan mata ne datake daukar nauyin karatun su, sai maza dake mata gadi da sauran abubuwa kmar aika da aikin karfi, itake rufa musu asirinsu kaf ta zame musu tamkar uwa da uba.
Tun a kofar gidanta suka sauke kayansu akansu, taawure na tafiyarta a hnkli cikin tsantsar nitsuwar dake tattare da yanayinta na mace mai kamala wanda babu shakku ko dar dar atattare da ita.
Tun a zauren farko take buga sallama cikin nutsutsaiyar sauti yarta ayanah na biye da ita har suka wuce can ciki ta Inda masaukinsu yake bata fasa sallamar ba, ayanaah kuwa tuni ta bude randa ta hau gwangwadar ruwan sanyi wai koda nunfashinta zai dawo dede, Adaf lokacin inayah ta idarda bitan karatunta kenan tana daga xaune akan wani darduma ta fara jiyo motsi tareda sallamar taawure, da wani irin sauri ta fito tun basu gama hade ido da ummanta ba ayanah ta jefar da kofin ruwan ta daka tsalle da murna ayanayinta ta taho da gudu ta rungume addanta inayah sosai, ahnkli inaya tace "annayo? baki washe ayanah tace naam adda na muma gamu ai munxo tudun. inaya tafara dariya tace" aito shannunku., tun basu gaisa ba ayanah tahau kkrin cikata da surutai musmm ma labarin samun karashin sauran kudin makarantarta da sukayi kan hanya wanda atake yasaka zuciyar inaya yay dadi da sanyi dan tasan tunda har anayah tana cikin tsananin farinciki to hala komi ya daidata ne harma awajen mahaifinsu juma
Tanakan murmushi ta janyota jikinta sosai tana share mata zufa tana cewa"toh ya isa haka anayo, Zo muje can wajen ki wanke sawunki kikalle yadda kikay futu futu da kura kamar delu me wasan kasa..anayah da bata wani damu ba sai washe baki takey yanayinta me cike da xumudin ganin addanta ga kuma batun komawrta karatu dan bakaramin son karatun boko takeyi ba.
suna kkrin barin wajen taawure tabisu da sanyi kallo tana dan murmushi har ta kusa cikin falon goggontan cikin nitsuwa
Hjy mai tuwo dake kwance bisa kujera da jikin tsufa tadan miko kanta cikin sauri tana amsa sallaman taawure adan rikice amma dake tanada shegen mita yasa bata gane muryanta bugu daya ba, Wani Caraf ta yatsina fuska tace 'ohni yau naga takaina waye kuma haka da yammaci tun bamu ci na dare ba? Kode sabbin masu saida abincin nan ne suka dawo zasu sakani agaba da mita akan kudi...ohh ni Yau mairo naga takaina Waye ne kam... shigo daga ciki mana..ke innari zoki dubamin
Gyara zamanta tayi akan kujerar tana dada gyara mayafinta akafadunta, sashenta Babban self contain ne amma na ginin laka me karfi da aka bi jikinsa da siminti yay fess fess duk da ba a fentashi ba, ciki da falo ne me dakuna biyu, ta kakkale koina da brown leda carpet da kujeru kananan seti da tv dan madaidaici da wooden center table iri daya da brown cupboard dinta datay wani irin jeren kwanukwanta akai.
Jim kadan saiga bullowar taawure cikin falon, gabanta gadi fuskarta dauke da Wani dattijuwar Murmushi wanda tun daga yanayin shigar ta Kamala yasa hjya mairo kara bada hankulanta akanta da sakin fuska tahau mata maraba har idonta na tara ruwa.
kullum taga taawure sai taji wani irin tausayinta aranta sabida asalinta yar gata ce da rayuwar maraici ya juyata ta dawo abar tausayi.
"ooo taawure? ai sekice min kece kika lankayo sawun kafafunki kikazo, toh sannu da da zuwa lale maraba da xuwa.
taawaure nata sakin murmushi har ta nemi Waje ta zauna Adan dofane feeling so uncomfortable da irin kallon kurilla da hajy mai tuwo ta ke jefa mata. zuciyarta ne ya shiga mata Wani irin zafi ganin yadda taawure take kkrin dawowa kamar wata sokuwa kamar batay ilimi da take gidan ubanta ba..
Gaisuwa suka somayi
Irin gaisuwan Nan na darajawa da kuma kimantawa gwanin burgewa, hajya mairo tana tambayarta lpyarta tanayi tana hada mata da addua masu karama Inda basai angaya kasan tamkar uwa taawure take kallon hajy mairo
bawani alakar jini me yawa bane atsakanin su,saidai kuma kawun taawure wato alhj mamman me gareji daya rasu da jimawa wanda anan anguwar tudu yake zama shine mijin hajy mairo na biyu, mijinta na farko a kano yake, suna da yara maza har hudu shima din rasuwa yay, aurenta na biyun kuma bata haihu dashi ba sabida shekaru yaja kuma dake auren nata dashi bai jima ba ya rasu da ciwon cancer, toh a ahannunta taawure tazauna harsaida tay aure, duk wani abu dake tafe a rayuwar taawuren ta sani duk dama batawani shiri da juma, ko kodan jininsu bai hadu ba anma bashi yahana
take rikeda lamarin taawure da yaranta a tsakani da Allah ba.
hira sukayi na yaushe rabo da kuma abunda ya faru awajen wasan gasa, kmr kullum yauma juma yasha caccaka awajen hajy mai tuwo dan tsani irin zafafa al'adar jahilci dayakei akan iyalansa, can dai data gaji da mitan sai kuma tahau kara ma taawuren karfin gwiwa akan batun karatun yaranta sabida malaman nasu nayawan cewa dukansu suna da baiwa na musmn.
hira me tsayi sukayi akan yadda inayar tafi kwarewa akan karatun addini harma ana kwatance da ita a tudu, ayanaah kuma daga dukkan alamu bokon nan dai yafi dauke mata hankali, har dare yay nisa suna hira salla ne kawai ke tadasu, nan ma taawure ta sanar da ita cewa har tsawon wata uku suna nan tudu kafin nan juma ya dawo. da kyar suka rabu taawure ta koma dakin kusa da zaure da ake ware mata intazo da yaranta, ta samu anayah tay bacci akan cinyar addanta inayah wace ke zaune akan dadduma tana kkrin shafe mata nasi da falaki da ayatul kursiyu ajiki dan ta samu kariya. sabida kunyar haihuwar fari dake tsakaninsu hira kadan sukay da taawure kafin suka kwanta da niyyar washe gari sassafe duk zasu fada cikin harkokin gabansu na kasauwanci da kuma karatu.
washe garin ana kkrin zaa kiran sallan asubahi sassanyar sautin bitan karatun qur'ani da inayah take zubawa acikin yanayin kwarewa ne ya farkan dasu daga bacci. zaune take agaban fitila ta rufe kanta da zani, da wani irin farin ciki da zumudi ayanah ta diro daga gadon baccinta itama taje tay tsarki da alwala awaje snn tazo ta zauna daf daf kusa da addanta tana karanta musu suratul Duha itama nan ta jonata sunayinsa tare.
tsabar sanyi da dadin muryansu d ayadda suke karatun fuskokin su cike da murmushi da dumbin son da suke ma juna atake atake kwayar idanun taawure ya cuko da ruwan hawaye mai tattare da rauni da kuma tsantsan alfahari tareda farin ciki mai sanyaya zcyar kowata uwa.
saida suka kai har suratul mutattafifin snn aka kira sallah, nan suka mike duka sukayi ibadar su, suna gama azhkar na safe sukayi gaisuwa, tuni inayah dake ita tana da zafin nama tayo waje tafara shara tana kimtsa tsakar gidan.
ayanah kuma dake tana da rauni da tsoron sanyi ta tsaya tana gyara cikin dakinsun, bayan ta gama ne ta zauna bisa tabarma tanadan bitan dan gyarrarkin da inaya ta mata akan sallah. taawure kuwa tuni ta kwashe toka a murhu ta fara daura kunu da dumame, kafin kace wani abu gidan yayi fess, ya kuma dauka da qamshin kunu da dumame. da tsananin farinciki ganin sun gama komi hajy mai tuwo ta fito duk aka gaisa cikin raha, aka ci abinci akayi dam kowa yay wanka kafin ma'aikatan hjy me tuwo suka fara zuwa ana shirin wucewa shago, taawure bataje
kasuwa ba, yaranta biyu suna kammala saka uniform dinsu ta saka su agaba sukeje har makarantarsun ta biya sauran basuka da ake binsu na karatun ayanaah both islamiya da bokon duka snn ta musu sallama ta dawo gidan ta samu duk su hjy mero me tuwo har an wuce wajen sana'a, itama tattara nata kwaryan nonon tay ta wuce cikin gari saidai daga tadanyi shiru sai taji zcyarta baya mata dadi, dan har ynxu gani take kamar fa mugun bakin da juma yay ma yayanta akan karuwanci hala zai iya kamasu. dakyar da addua snn abun ya lafa mata. rayuwar su mai tsafta sukeyi a tudu, ayayinda kowa cikinsu yake cigaba da sanaarsa yaynta kuma sun balain jajircewa wajen karatu. inayah dake da 12yrs tana aji biyar na firamare dake a aji biyar din zata tsaya, qur'ani kuma saura mata shafuka shida ta hade haddar izu sittin, fiqhu, sira, hadisai, da tauhidi, duk saida ta kwarance sosai, asali ita bata da wani aibu face zuciya da taurin kai da Allah ya zuba mata. ita kuma ayanaah yanxu ne ma take kkrin kaiwa izu talatin a qur'anidake tafi saka ilimin bokon aranta, babban burinta shine ta dawo me ilimin bokon sosai dan tay kudi takai addanta da mamanta makka, she is soo frail nd innocent, duk dama mutanen tudu suna yawan nuna mata favouritism da fifiko sabida tafi addanta kyaun fuska amma hakan bai taba raba kansu ba, they love each oda deeply and immensely dan ko tafiya suke ahanya haka zakaga suna hira sosai suma alkwaru ma juna kullum kuma hannunsu makale da juna. inayah ke yawan koya ma ayaanar ilimin lissafi (mathematics) da bitan islmiya dake tay nisa. mahaifiyarsu taawure kuwa sosai take kara saka ido akan duk wani motsin su da kuma tarbiyansu, hakanan rayuwarsu ta kasance yau da gobe komi ya lafa suna zamansu anan acikin tsananin kwanciyar hankali da nishadi a anguwar tudu....
idan kinason cigaba da samun posting kibi shafukata 👇🏻
*AREWABOOKS*
*@SURAYYAHMS*
*WATTAPAD @SURAYYAHMS*
adaf da gidan sarkin kasuwar tudu gidan goggon taawure yake,
dake shahariiyar Me sana'ar saida Abinci ne agarin, hatta bako inka tare shi a hanya kacemai gidan hajy maituwo zakaje zai iya nuna maka shi kai tsaye dan ta balain shahara wajen iya sarrafa abinci da abun sha kala kala da kuma saidawa, lafyayyar hajiya ce shekarunta ya dan jaa amma tay karatu wayayya ce, tun zuwa makka na naira dari hudu tajeta ta sauke farallinta yakai sau biu zuwa uku, tana da ma'aikata dake aika a rumfar abincinta dayawansu yan mata ne datake daukar nauyin karatun su, sai maza dake mata gadi da sauran abubuwa kmar aika da aikin karfi, itake rufa musu asirinsu kaf ta zame musu tamkar uwa da uba.
Tun a kofar gidanta suka sauke kayansu akansu, taawure na tafiyarta a hnkli cikin tsantsar nitsuwar dake tattare da yanayinta na mace mai kamala wanda babu shakku ko dar dar atattare da ita.
Tun a zauren farko take buga sallama cikin nutsutsaiyar sauti yarta ayanah na biye da ita har suka wuce can ciki ta Inda masaukinsu yake bata fasa sallamar ba, ayanaah kuwa tuni ta bude randa ta hau gwangwadar ruwan sanyi wai koda nunfashinta zai dawo dede, Adaf lokacin inayah ta idarda bitan karatunta kenan tana daga xaune akan wani darduma ta fara jiyo motsi tareda sallamar taawure, da wani irin sauri ta fito tun basu gama hade ido da ummanta ba ayanah ta jefar da kofin ruwan ta daka tsalle da murna ayanayinta ta taho da gudu ta rungume addanta inayah sosai, ahnkli inaya tace "annayo? baki washe ayanah tace naam adda na muma gamu ai munxo tudun. inaya tafara dariya tace" aito shannunku., tun basu gaisa ba ayanah tahau kkrin cikata da surutai musmm ma labarin samun karashin sauran kudin makarantarta da sukayi kan hanya wanda atake yasaka zuciyar inaya yay dadi da sanyi dan tasan tunda har anayah tana cikin tsananin farinciki to hala komi ya daidata ne harma awajen mahaifinsu juma
Tanakan murmushi ta janyota jikinta sosai tana share mata zufa tana cewa"toh ya isa haka anayo, Zo muje can wajen ki wanke sawunki kikalle yadda kikay futu futu da kura kamar delu me wasan kasa..anayah da bata wani damu ba sai washe baki takey yanayinta me cike da xumudin ganin addanta ga kuma batun komawrta karatu dan bakaramin son karatun boko takeyi ba.
suna kkrin barin wajen taawure tabisu da sanyi kallo tana dan murmushi har ta kusa cikin falon goggontan cikin nitsuwa
Hjy mai tuwo dake kwance bisa kujera da jikin tsufa tadan miko kanta cikin sauri tana amsa sallaman taawure adan rikice amma dake tanada shegen mita yasa bata gane muryanta bugu daya ba, Wani Caraf ta yatsina fuska tace 'ohni yau naga takaina waye kuma haka da yammaci tun bamu ci na dare ba? Kode sabbin masu saida abincin nan ne suka dawo zasu sakani agaba da mita akan kudi...ohh ni Yau mairo naga takaina Waye ne kam... shigo daga ciki mana..ke innari zoki dubamin
Gyara zamanta tayi akan kujerar tana dada gyara mayafinta akafadunta, sashenta Babban self contain ne amma na ginin laka me karfi da aka bi jikinsa da siminti yay fess fess duk da ba a fentashi ba, ciki da falo ne me dakuna biyu, ta kakkale koina da brown leda carpet da kujeru kananan seti da tv dan madaidaici da wooden center table iri daya da brown cupboard dinta datay wani irin jeren kwanukwanta akai.
Jim kadan saiga bullowar taawure cikin falon, gabanta gadi fuskarta dauke da Wani dattijuwar Murmushi wanda tun daga yanayin shigar ta Kamala yasa hjya mairo kara bada hankulanta akanta da sakin fuska tahau mata maraba har idonta na tara ruwa.
kullum taga taawure sai taji wani irin tausayinta aranta sabida asalinta yar gata ce da rayuwar maraici ya juyata ta dawo abar tausayi.
"ooo taawure? ai sekice min kece kika lankayo sawun kafafunki kikazo, toh sannu da da zuwa lale maraba da xuwa.
taawaure nata sakin murmushi har ta nemi Waje ta zauna Adan dofane feeling so uncomfortable da irin kallon kurilla da hajy mai tuwo ta ke jefa mata. zuciyarta ne ya shiga mata Wani irin zafi ganin yadda taawure take kkrin dawowa kamar wata sokuwa kamar batay ilimi da take gidan ubanta ba..
Gaisuwa suka somayi
Irin gaisuwan Nan na darajawa da kuma kimantawa gwanin burgewa, hajya mairo tana tambayarta lpyarta tanayi tana hada mata da addua masu karama Inda basai angaya kasan tamkar uwa taawure take kallon hajy mairo
bawani alakar jini me yawa bane atsakanin su,saidai kuma kawun taawure wato alhj mamman me gareji daya rasu da jimawa wanda anan anguwar tudu yake zama shine mijin hajy mairo na biyu, mijinta na farko a kano yake, suna da yara maza har hudu shima din rasuwa yay, aurenta na biyun kuma bata haihu dashi ba sabida shekaru yaja kuma dake auren nata dashi bai jima ba ya rasu da ciwon cancer, toh a ahannunta taawure tazauna harsaida tay aure, duk wani abu dake tafe a rayuwar taawuren ta sani duk dama batawani shiri da juma, ko kodan jininsu bai hadu ba anma bashi yahana
take rikeda lamarin taawure da yaranta a tsakani da Allah ba.
hira sukayi na yaushe rabo da kuma abunda ya faru awajen wasan gasa, kmr kullum yauma juma yasha caccaka awajen hajy mai tuwo dan tsani irin zafafa al'adar jahilci dayakei akan iyalansa, can dai data gaji da mitan sai kuma tahau kara ma taawuren karfin gwiwa akan batun karatun yaranta sabida malaman nasu nayawan cewa dukansu suna da baiwa na musmn.
hira me tsayi sukayi akan yadda inayar tafi kwarewa akan karatun addini harma ana kwatance da ita a tudu, ayanaah kuma daga dukkan alamu bokon nan dai yafi dauke mata hankali, har dare yay nisa suna hira salla ne kawai ke tadasu, nan ma taawure ta sanar da ita cewa har tsawon wata uku suna nan tudu kafin nan juma ya dawo. da kyar suka rabu taawure ta koma dakin kusa da zaure da ake ware mata intazo da yaranta, ta samu anayah tay bacci akan cinyar addanta inayah wace ke zaune akan dadduma tana kkrin shafe mata nasi da falaki da ayatul kursiyu ajiki dan ta samu kariya. sabida kunyar haihuwar fari dake tsakaninsu hira kadan sukay da taawure kafin suka kwanta da niyyar washe gari sassafe duk zasu fada cikin harkokin gabansu na kasauwanci da kuma karatu.
washe garin ana kkrin zaa kiran sallan asubahi sassanyar sautin bitan karatun qur'ani da inayah take zubawa acikin yanayin kwarewa ne ya farkan dasu daga bacci. zaune take agaban fitila ta rufe kanta da zani, da wani irin farin ciki da zumudi ayanah ta diro daga gadon baccinta itama taje tay tsarki da alwala awaje snn tazo ta zauna daf daf kusa da addanta tana karanta musu suratul Duha itama nan ta jonata sunayinsa tare.
tsabar sanyi da dadin muryansu d ayadda suke karatun fuskokin su cike da murmushi da dumbin son da suke ma juna atake atake kwayar idanun taawure ya cuko da ruwan hawaye mai tattare da rauni da kuma tsantsan alfahari tareda farin ciki mai sanyaya zcyar kowata uwa.
saida suka kai har suratul mutattafifin snn aka kira sallah, nan suka mike duka sukayi ibadar su, suna gama azhkar na safe sukayi gaisuwa, tuni inayah dake ita tana da zafin nama tayo waje tafara shara tana kimtsa tsakar gidan.
ayanah kuma dake tana da rauni da tsoron sanyi ta tsaya tana gyara cikin dakinsun, bayan ta gama ne ta zauna bisa tabarma tanadan bitan dan gyarrarkin da inaya ta mata akan sallah. taawure kuwa tuni ta kwashe toka a murhu ta fara daura kunu da dumame, kafin kace wani abu gidan yayi fess, ya kuma dauka da qamshin kunu da dumame. da tsananin farinciki ganin sun gama komi hajy mai tuwo ta fito duk aka gaisa cikin raha, aka ci abinci akayi dam kowa yay wanka kafin ma'aikatan hjy me tuwo suka fara zuwa ana shirin wucewa shago, taawure bataje
kasuwa ba, yaranta biyu suna kammala saka uniform dinsu ta saka su agaba sukeje har makarantarsun ta biya sauran basuka da ake binsu na karatun ayanaah both islamiya da bokon duka snn ta musu sallama ta dawo gidan ta samu duk su hjy mero me tuwo har an wuce wajen sana'a, itama tattara nata kwaryan nonon tay ta wuce cikin gari saidai daga tadanyi shiru sai taji zcyarta baya mata dadi, dan har ynxu gani take kamar fa mugun bakin da juma yay ma yayanta akan karuwanci hala zai iya kamasu. dakyar da addua snn abun ya lafa mata. rayuwar su mai tsafta sukeyi a tudu, ayayinda kowa cikinsu yake cigaba da sanaarsa yaynta kuma sun balain jajircewa wajen karatu. inayah dake da 12yrs tana aji biyar na firamare dake a aji biyar din zata tsaya, qur'ani kuma saura mata shafuka shida ta hade haddar izu sittin, fiqhu, sira, hadisai, da tauhidi, duk saida ta kwarance sosai, asali ita bata da wani aibu face zuciya da taurin kai da Allah ya zuba mata. ita kuma ayanaah yanxu ne ma take kkrin kaiwa izu talatin a qur'anidake tafi saka ilimin bokon aranta, babban burinta shine ta dawo me ilimin bokon sosai dan tay kudi takai addanta da mamanta makka, she is soo frail nd innocent, duk dama mutanen tudu suna yawan nuna mata favouritism da fifiko sabida tafi addanta kyaun fuska amma hakan bai taba raba kansu ba, they love each oda deeply and immensely dan ko tafiya suke ahanya haka zakaga suna hira sosai suma alkwaru ma juna kullum kuma hannunsu makale da juna. inayah ke yawan koya ma ayaanar ilimin lissafi (mathematics) da bitan islmiya dake tay nisa. mahaifiyarsu taawure kuwa sosai take kara saka ido akan duk wani motsin su da kuma tarbiyansu, hakanan rayuwarsu ta kasance yau da gobe komi ya lafa suna zamansu anan acikin tsananin kwanciyar hankali da nishadi a anguwar tudu....
idan kinason cigaba da samun posting kibi shafukata 👇🏻
*AREWABOOKS*
*@SURAYYAHMS*
*WATTAPAD @SURAYYAHMS*