Sashe 137
Abunda Ke Boye Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
dago kai bappa zaidu yay cikin haɗiye bacin ran dake cinsa aransa yace "hajiya na gode da kika tabbatar ma kowa da hakan, haihuwar ibaad ne kawai banyi ba amma nina raineshi tun bai mallake hankalin kansa ba, tnk god da bakinki kince nine me wuƙa da nama..hajiya kiyi hakuri magana ta nasan bazai miki dadi ba amma hukuncin dana yanke shine ibaad bazai aure zainab arifah ba. tunda ubanta yace ita mai ilimi da tarbiyace suje ta sako ilimi da tarbiyan acikin rayuwata i assure u with time xata samu sauki, snn kuma shi uban nata dayake cewa shime dukiya ne kenan yana da halin da zai kai yarsa har bangon duniya dan ta samu lafiya kenan suna da wata hanyar mafita ba lallai sai an kulla aure ba..ni bana son auren da za'a dora ma yaro na dole akansa, snn azo ana zarginsa da kwadayin dukiyan wani ko azo ace hassada ne yasa muka badashi..to avoid all this gara ma kar afara..dama ynxu yagama cemiki baida niyyar hada jininsa damu toh banga amfanin basu auren ibaad ba tunda awajensa ibaad baida amfani, baida daraja, toh meye kuma na neman taimakon aure awajensa... ai a kyalesa kawai ya zauna da halinsa ita kuma zainab Allah ya bata lafiya tareda mijin aure nagari.
miƙewa tsaye hajiya tay in shock tace kan uban can zaidu wai abuge kake ne? waime kake cewa ne ana neman sulhu mai dorewa kai kana warwarewa ba duka rifin asirin mu bane in ayi auren nasu?
yana daga zaune yace aa hajy, wallah auren nan ba rufin asirin ibaad ne dan yafi karfin wani dan adam ya rufa masa asiri..danki ne dai yake ganin kamar zai rufa mana asiri zai mana alfarma hamshakiyar yarsa zata aure ibaad ta rufa masa asiri to wallah bazaiyu ba bama bukatar rufin asirinsu sukai kasuwa.
idonta arufe ta hargitso kansa zata shalla masa mari, uncle moh yau sauri ya riketa hajiya tafara ihu zaidu zaidu ka janye wannan maganan nan bana wasa dakai zaidu kay gaggawar janye maganan nan kafin inci maka mutunci
miƙewa tsaye bappa zaidu yay yana kallonta da taurin kai yace "Babu wanda ya isa yasaka ayi auren nan, inde wai zayyanu shine zai rufa ma ibaad asiri toh abari ibaad har ya mutu asirinsa bai rufu a duniya ba..what nonsense!!
yana gama fadin hakan yawuce ransa a bace yafita daga gidan.
gabaki daya gidan ya karade da ihunta "zaidu,..zaidu mani kake gaya ma wann magana kai zaidu ka dawo nan nace maka zaiduuuuu...
uncle moh na riirrike ta fashe da kukan mai tafe da bori prof daya sha mamakin maganan bappa zaidu ya mike da fushi muryansa harna rawa yace "hajiya ba kinga irin abunda nake gaya mikin ba..babban burin zaidu shine yaga na rasa ƴata, hassada da baqin ciki da kyashinsa yasa har ya mutu baxai taɓa zamowa kamr ni ba. kinga irin rainon da kika masa ko? dama baba saida ya fada baki iya raino ba, aida baba yana raye da ba'a isa amin wann abun ba dama kuma kece kike daure ma kowa gindi ni kin wareni sabida dama can kin tsaneni dan kawai na zabi in kare dukiyata daga wanda basa kaunata
tana kukan tace kar ka sake kagayamin bakar magana xayyanu, ubankan bashi ya lalata ka ba? kaima da kashi a tsuliyarka.. aure kuma dukanku baku isa ku hana yuwarsa ba innhar nace za'ayi ni na haifeku ba ku kuka haifeni ba.
zai magana da tsawa ta daka masa tace maza kasamu guri ka zauna ka gayamin me kake ciki shikuma zaidu zan gamu dashi bai isa ya raina ni haka ba wallah kryansa.
dakyar kura ya lafa ya zauna yana ciccin magani yafara gaya mata dokokinsa da zai shimfida, na farko ya jadadda mata cewa auren nan bada son ransa bane alfarma zaiyi, snn babu wani hidimar family da za'ayi, taron daurin aure kawai za'ayi snn zai gayyato manyan mutanen sa a bainar jama'a a masallaci, snn shi xai dauki nauyin komi har gidan da zasu zauna aciki sabida yarsa ta zama comfortable, zatayi aiki, xatay karatu snn zai hada su da likita da zain yawan zuwa duba lfyarta kwakwalta akai akai. snn duk wani kudin kashewa da sutura da komi shi zai nayi wa yarsa baya son komi awajensu face a tabbata yarsa ta kasance cikin koshin lafya kuma tana raye,..yace ma hajiya mairo ta dauke wann maganan a matsayin kwaji, inshi danta ne dagske zai gani dan ta hanyar wann auren ne kawai zai tabbatar da cewa ba son kashe masa yarsa sukeso suyi ba, snn hassada da tsana da bambamci ake nuna masa ba gaskiya bane.
duk taji abunda ya fadan amma bata yanke wani hukuci ba tace masa yaje zatay tunani daga ta gama kawai saka rana za'ayi ya gayyato mutanensa ranar daurin aure a daura.
su ukunsu suka dinƙe maganar kafin nan prof ya fita ya dawo gida..
yanayin tashin hankali da rudanin ganin kalar zafin kai da zaidu ya nuna mata datake ciki yasaka uncle moh bai bijiro da nashi batun auren ba
can after like 2hrs bayan komi ya lafa ta kira ammi karama ta sakota agaba tace lallai lallai ta kira mata zaidu awaya yazo tana son magana dashi, tunda ita inta kirashi baya daukawa. duk sanda ammi ta kirashi zai dauka sai tagaya mai sakon yace toh zaixo amma haka suka sha jiransa baizo ba kuma still ya hana ibaad karasowa.
har saida akaci kusan kwana uku bappa zaidu yaki amsa wayar hjiya kuma yaqi yazo gidan gashi ya hana ibaad motsawa, ko maheer da yaxo shima bai barsa yaxo ba kwana biyu shikam ma yay ya koma. akwana na ukun ne abun ya isheta, tana tashuwa daga shago ta naɗe garinta da yamma taxo gidansa ko amsa gaisuwar ammi babba batay ba ta inada take shiga bata nan take fita ba harsaida bappa zaidu ya dawo daga aiki yazo ya sameta a falo
Duk masifar duniya ta masa baice mata uffan ba, dan koda yay kkrin nuna mata rainin wayon dayake cikin proposal din prof kai tsaye cemasa tay yanawa dan uwansa zayyanu mugunta da hassada. yana so ya jawo lamarin da zai saka zayyanu ya rasa haihuwa a duniya, she called him selfish nd heartless. ko ajikinsa bayan ishai ya saka aka kira masa ibaad ya shigo falon yaxo ya samesu suna xaune
fushi takey ko amsa gaisuwar ibaad din batayi ba shikuma dayafita danyen kai sai ya shareta bai kara ce mata uffan a falon ba
agabanta bappa zaidu ya maimaita duka ababen da prof yagaya nabatun cewa bada son ransa ma zai hada jini dasu ba, saidan sabida zargin zasu kashe masa yarsa ne akan dukiya, snn auren nan ma fa alfarma zai bayar dan yarsa ta samu lafiya amma badan yaso ba.
witout any bias ya tambaye ibaad ko ya amince da wannan batun aure snn yasani inhar ya amince shi bazai hanasa ba, dama shi auren dolene baya son yay masa.
tun kafin ibaad ya amsa tafara tsigeshi tana cewa bai isa yaki auren zainab ba tunda shi ya lalata mata rayuwa ya jawo mata ciwon hauka dolene ya aureta su rufawa juna asiri.
ibaad baiko kalleta ba yace ma bappa zaidu shi bai amince ba kawai Abata hakuri Allah ya bata miji nagari
bappa zaidu yace" hjy toh kinji da bakinki yace bazai aureta ba saiki isar musu ds sako.
hajya tay wani irin kukan kura zata cakumo ibaad din yay saurin miƙewa tsaye yanamai kare mata wani irin dakakken kallo wanda batasan sanda ta rusa ihu ba...ni kake min irin wann tsinannren kallon? au dukana zakayi?dukana zakayi rayyanu..tafara tutture shi, toh dakeni. nace ka dakeni..
..darajar bappa zaidu yasa ibaad yay shiru baice mata uffan ba ya tsaya yana kallonta tana hargagi.
she is doing all this to make them know she is very serious and hurt, musmm ma shi rayyanun dataga kmr bai dauki abun da muhimnci bama .
tashuwa bappa zaidun yay ya rikota tana masifa tana ihu tana cewa rayyanu wallah yadda ka lalata ma yarinyar nan rayuwarta ta haukace dolenka ne sai ka aureta
...inkun ga dama kaida zaidu kuyitayi amma maganan aure kam yana nan daram..
tanakaiwa nan ta bankade bappa zaidun ta fita agidan tana matse ido da bakin hijabinta tana zage zage..
haka lamarin ya kasance kullum cikin tashin hankali, hajiya tana gida kullum tana bori tana rantsuwar sai anyi auren nan, amma bappa zaidu yayi burus yace ai tunda ibaad yace baiyaso baiga uban daya isa yasa a daura masa aure da zainab ba.
week din su ayaana suka gama practicals na neco zasu fara wrting amma gaba daya hanklinta baya jikinta sabida inba a awaya ba bata samun jin muryan ibaad shima kuma ba kullum sabida bappa zaidu har wkend in ma ya datse yahana ibaad lekowa family house sabida baison suyi wani hayaniyar da zata yi amfani da ammi karama ta tursashi
duk wani hanyar wayon hajiya mairo akan auren bappa zaidu ya toshe wanda yasaka duk su uncle moh suka farajin mugun haushinsa, gashi anty safeera tana yawan fita kusan koyaushe taje gidan prof zata dawo musu da labari marar dadi game da jikin zainab arifah.
satin gabaki daya zainab ta lalace dake pretending take she had takes more hard drugs dan tay acting din da kyau wanda kwayar ya fara ramar da ita, sai taki cin abinci tayi ta amai tana birgima da fake ciwon kai da suman karya.
prof zayyanu yajira yaga kiran hajiya batun saka ranar aure amma sai shiru, gashi bai gaya ma zainab din yaje har yay maganan aurenta ba, so yake har sai abun ya kankama snn ya gaya mata dan itama yana da tsauraran dokokin dayake so yasaka mata wanda dolene ta bishi inhar auren ta zaba.
kwana sha biyu da faruwar komi lkcin su ayaana sunfara writing exams dinsu anata shirye shiryen final graduation duk hanklinta bai jikinta sosai ibaad kuma yana can yayi nisa a rubibin kammala nysc tareda tests da su exams dat will get him qualified for his intnl admission da zai yi major course dinsa a kasar waje.
miƙewa tsaye hajiya tay in shock tace kan uban can zaidu wai abuge kake ne? waime kake cewa ne ana neman sulhu mai dorewa kai kana warwarewa ba duka rifin asirin mu bane in ayi auren nasu?
yana daga zaune yace aa hajy, wallah auren nan ba rufin asirin ibaad ne dan yafi karfin wani dan adam ya rufa masa asiri..danki ne dai yake ganin kamar zai rufa mana asiri zai mana alfarma hamshakiyar yarsa zata aure ibaad ta rufa masa asiri to wallah bazaiyu ba bama bukatar rufin asirinsu sukai kasuwa.
idonta arufe ta hargitso kansa zata shalla masa mari, uncle moh yau sauri ya riketa hajiya tafara ihu zaidu zaidu ka janye wannan maganan nan bana wasa dakai zaidu kay gaggawar janye maganan nan kafin inci maka mutunci
miƙewa tsaye bappa zaidu yay yana kallonta da taurin kai yace "Babu wanda ya isa yasaka ayi auren nan, inde wai zayyanu shine zai rufa ma ibaad asiri toh abari ibaad har ya mutu asirinsa bai rufu a duniya ba..what nonsense!!
yana gama fadin hakan yawuce ransa a bace yafita daga gidan.
gabaki daya gidan ya karade da ihunta "zaidu,..zaidu mani kake gaya ma wann magana kai zaidu ka dawo nan nace maka zaiduuuuu...
uncle moh na riirrike ta fashe da kukan mai tafe da bori prof daya sha mamakin maganan bappa zaidu ya mike da fushi muryansa harna rawa yace "hajiya ba kinga irin abunda nake gaya mikin ba..babban burin zaidu shine yaga na rasa ƴata, hassada da baqin ciki da kyashinsa yasa har ya mutu baxai taɓa zamowa kamr ni ba. kinga irin rainon da kika masa ko? dama baba saida ya fada baki iya raino ba, aida baba yana raye da ba'a isa amin wann abun ba dama kuma kece kike daure ma kowa gindi ni kin wareni sabida dama can kin tsaneni dan kawai na zabi in kare dukiyata daga wanda basa kaunata
tana kukan tace kar ka sake kagayamin bakar magana xayyanu, ubankan bashi ya lalata ka ba? kaima da kashi a tsuliyarka.. aure kuma dukanku baku isa ku hana yuwarsa ba innhar nace za'ayi ni na haifeku ba ku kuka haifeni ba.
zai magana da tsawa ta daka masa tace maza kasamu guri ka zauna ka gayamin me kake ciki shikuma zaidu zan gamu dashi bai isa ya raina ni haka ba wallah kryansa.
dakyar kura ya lafa ya zauna yana ciccin magani yafara gaya mata dokokinsa da zai shimfida, na farko ya jadadda mata cewa auren nan bada son ransa bane alfarma zaiyi, snn babu wani hidimar family da za'ayi, taron daurin aure kawai za'ayi snn zai gayyato manyan mutanen sa a bainar jama'a a masallaci, snn shi xai dauki nauyin komi har gidan da zasu zauna aciki sabida yarsa ta zama comfortable, zatayi aiki, xatay karatu snn zai hada su da likita da zain yawan zuwa duba lfyarta kwakwalta akai akai. snn duk wani kudin kashewa da sutura da komi shi zai nayi wa yarsa baya son komi awajensu face a tabbata yarsa ta kasance cikin koshin lafya kuma tana raye,..yace ma hajiya mairo ta dauke wann maganan a matsayin kwaji, inshi danta ne dagske zai gani dan ta hanyar wann auren ne kawai zai tabbatar da cewa ba son kashe masa yarsa sukeso suyi ba, snn hassada da tsana da bambamci ake nuna masa ba gaskiya bane.
duk taji abunda ya fadan amma bata yanke wani hukuci ba tace masa yaje zatay tunani daga ta gama kawai saka rana za'ayi ya gayyato mutanensa ranar daurin aure a daura.
su ukunsu suka dinƙe maganar kafin nan prof ya fita ya dawo gida..
yanayin tashin hankali da rudanin ganin kalar zafin kai da zaidu ya nuna mata datake ciki yasaka uncle moh bai bijiro da nashi batun auren ba
can after like 2hrs bayan komi ya lafa ta kira ammi karama ta sakota agaba tace lallai lallai ta kira mata zaidu awaya yazo tana son magana dashi, tunda ita inta kirashi baya daukawa. duk sanda ammi ta kirashi zai dauka sai tagaya mai sakon yace toh zaixo amma haka suka sha jiransa baizo ba kuma still ya hana ibaad karasowa.
har saida akaci kusan kwana uku bappa zaidu yaki amsa wayar hjiya kuma yaqi yazo gidan gashi ya hana ibaad motsawa, ko maheer da yaxo shima bai barsa yaxo ba kwana biyu shikam ma yay ya koma. akwana na ukun ne abun ya isheta, tana tashuwa daga shago ta naɗe garinta da yamma taxo gidansa ko amsa gaisuwar ammi babba batay ba ta inada take shiga bata nan take fita ba harsaida bappa zaidu ya dawo daga aiki yazo ya sameta a falo
Duk masifar duniya ta masa baice mata uffan ba, dan koda yay kkrin nuna mata rainin wayon dayake cikin proposal din prof kai tsaye cemasa tay yanawa dan uwansa zayyanu mugunta da hassada. yana so ya jawo lamarin da zai saka zayyanu ya rasa haihuwa a duniya, she called him selfish nd heartless. ko ajikinsa bayan ishai ya saka aka kira masa ibaad ya shigo falon yaxo ya samesu suna xaune
fushi takey ko amsa gaisuwar ibaad din batayi ba shikuma dayafita danyen kai sai ya shareta bai kara ce mata uffan a falon ba
agabanta bappa zaidu ya maimaita duka ababen da prof yagaya nabatun cewa bada son ransa ma zai hada jini dasu ba, saidan sabida zargin zasu kashe masa yarsa ne akan dukiya, snn auren nan ma fa alfarma zai bayar dan yarsa ta samu lafiya amma badan yaso ba.
witout any bias ya tambaye ibaad ko ya amince da wannan batun aure snn yasani inhar ya amince shi bazai hanasa ba, dama shi auren dolene baya son yay masa.
tun kafin ibaad ya amsa tafara tsigeshi tana cewa bai isa yaki auren zainab ba tunda shi ya lalata mata rayuwa ya jawo mata ciwon hauka dolene ya aureta su rufawa juna asiri.
ibaad baiko kalleta ba yace ma bappa zaidu shi bai amince ba kawai Abata hakuri Allah ya bata miji nagari
bappa zaidu yace" hjy toh kinji da bakinki yace bazai aureta ba saiki isar musu ds sako.
hajya tay wani irin kukan kura zata cakumo ibaad din yay saurin miƙewa tsaye yanamai kare mata wani irin dakakken kallo wanda batasan sanda ta rusa ihu ba...ni kake min irin wann tsinannren kallon? au dukana zakayi?dukana zakayi rayyanu..tafara tutture shi, toh dakeni. nace ka dakeni..
..darajar bappa zaidu yasa ibaad yay shiru baice mata uffan ba ya tsaya yana kallonta tana hargagi.
she is doing all this to make them know she is very serious and hurt, musmm ma shi rayyanun dataga kmr bai dauki abun da muhimnci bama .
tashuwa bappa zaidun yay ya rikota tana masifa tana ihu tana cewa rayyanu wallah yadda ka lalata ma yarinyar nan rayuwarta ta haukace dolenka ne sai ka aureta
...inkun ga dama kaida zaidu kuyitayi amma maganan aure kam yana nan daram..
tanakaiwa nan ta bankade bappa zaidun ta fita agidan tana matse ido da bakin hijabinta tana zage zage..
haka lamarin ya kasance kullum cikin tashin hankali, hajiya tana gida kullum tana bori tana rantsuwar sai anyi auren nan, amma bappa zaidu yayi burus yace ai tunda ibaad yace baiyaso baiga uban daya isa yasa a daura masa aure da zainab ba.
week din su ayaana suka gama practicals na neco zasu fara wrting amma gaba daya hanklinta baya jikinta sabida inba a awaya ba bata samun jin muryan ibaad shima kuma ba kullum sabida bappa zaidu har wkend in ma ya datse yahana ibaad lekowa family house sabida baison suyi wani hayaniyar da zata yi amfani da ammi karama ta tursashi
duk wani hanyar wayon hajiya mairo akan auren bappa zaidu ya toshe wanda yasaka duk su uncle moh suka farajin mugun haushinsa, gashi anty safeera tana yawan fita kusan koyaushe taje gidan prof zata dawo musu da labari marar dadi game da jikin zainab arifah.
satin gabaki daya zainab ta lalace dake pretending take she had takes more hard drugs dan tay acting din da kyau wanda kwayar ya fara ramar da ita, sai taki cin abinci tayi ta amai tana birgima da fake ciwon kai da suman karya.
prof zayyanu yajira yaga kiran hajiya batun saka ranar aure amma sai shiru, gashi bai gaya ma zainab din yaje har yay maganan aurenta ba, so yake har sai abun ya kankama snn ya gaya mata dan itama yana da tsauraran dokokin dayake so yasaka mata wanda dolene ta bishi inhar auren ta zaba.
kwana sha biyu da faruwar komi lkcin su ayaana sunfara writing exams dinsu anata shirye shiryen final graduation duk hanklinta bai jikinta sosai ibaad kuma yana can yayi nisa a rubibin kammala nysc tareda tests da su exams dat will get him qualified for his intnl admission da zai yi major course dinsa a kasar waje.