Sashe 57
Abunda Ke Boye Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
sultana tazo ta samu ayaanah ta farka tana zaune shiru but she look abit okay, Ammi tana sallah itama taje tay alwala tafito tazo tafara sallahn agefe tanakan sallahn ne maheer ya iso da katon ledan wani eatry ahannusa kai tsaye ya isa ga ayanahn ganin kowa yana sallah ita dayane kawai a zaune akan gadon yana mata mrmushi ta mayar masa, kanta na kallon kasa tace mishi ina wuni? yace lafya pretty one..ya jikinki.. tace "da sauki...waje ya nema ya zauna kusa da ita yace "are u sure? ta gyada mai kai, cikin jin dadi ganin ta sake dashi yace ga ice cream nakawomiki..duk dama batajin shaawar komi amma ganin kkrin daya ke mata sai batace mai komi ba ta karba
nan kuwa idonta ya sauka akan inda dazu ta gantsara masa cizo wajen har yay jaaa tana daga kai taga yana murmushi da sanyi murya ta kalli wajen snn ta kalleshi tace" yaya..kayi hakuri..yace its okay pretty, amma inkinaso na yafe miki saikin shanye ice cream dinki kinji ko, tace mishi toh..bude mata yay ya bata ice cream spoon din hannunta snn yace "ina ibaad yake? girgiza kanta tay da alaman bata san inda yake ba...
dedenan ammi ta juyo suka kara gaisawa take tuhumarsa inda yaje tun dazu yace mata aikan babansa ya kai wani waje saiyabiya eatery ya siya musu abubuwan..duk sai yahau ciro musu duka kayan kwamulashe ya rarrrba musu, sultana tazo da nata suka zauna ita tadinga motivating ayaanah tasha abun dan bata taɓa sha ba...
the room was calm ibaad ne kawai baya cikinsu yana cikin masallacin asibitin yanakan karatu har saida yamma yay sosai daf magrib kafin nan sai ga bappa zaidu, shima direct frm work yazo ya dubasu yaci abincin daya rage snn akay sallan magrib dashi, shisai ya koma gida shikadai sai can arnd 10 na dare snn ibaad yashigo baiyi tsayuwr 5 mint ba yace musu duk tashi su tafi gida...
ammi kawai aka bari da ayaanah suka kwana tare wnda tun bayan zuwanta batay bacci me dadi ba saiyau sabida time to time takanji ammi ta farka ta gyara mata kwanciya ko ta kira nurse acire mata ruwa ko ta kara rufe mata jiki.....
washe gari tun asuba ta kira anty hauwa tazo tana duba mata ayaanahn ita kuma saita koma gidanta tay wanka ta shirya safiya school tay musu lafiyayyen break fast, kominta tay a tsanake anty safeera da uncle moh kowa yay jaje akan abunda ya faru da ayaanah, she left safiya under they care, bfore 7.30 ta dawo asbitin da hijabi ajikinta da breakfast din datayi musu wanda tasan dai zai ishi kowa....
sassafen kuwa ayaarin gidan bappa zaidun suka so hardashi kowa ya shirya zuwa school
sukazo suka samu ammi hartama ayaanah wankan tasa mata kayan da sultana ta kawo mata jiya, sun zauna agado kmr uwa da ya tana kan taje mata dogon suman kanta data wanke matashi yafita fesss fess yana baza qamshin olive oil data kawo daga gida harda su ribbon komi tamata shi neatly cikin kulawa.
suna shigowa tabisu ta tarba mai kyau tana murmushi tabi rusuna cikin girmawa tagaida bappa zaidu, kagansu agaban yaran kamr sunajin kunyar juna
amma kuma tsabar darajawa ne kawai datake kallonsa da shi
haka ta gaisa da kowa lovingly babu wani bambanci datake nunawa tsakanin yayanta da wanda banata ba.....
wanda ire iren hakan ne yake cima maheer tuwo akwarya, kullum ya tuna mamansa is mot even close to how respectful nd perfect ammin ibaad take sai yanaji kamar da ba ita ta haifesa bama.
haka kowa yama ayaanah ya jiki, ta amsa tabi ta gaida bappa zaidu, itade duk tafi jin sanyi aranta in ibaad ya mata magana koda kadan ne dan harga Allah shikawai take gani taji kanta very safe nd secure a duniyan nan yanzu..
duk da murdadden halinsa she knew he care so much abt her, cos she can feel it ryt in her heart cewa shi mutum ne mai saukin hali da amana ataciki.
haka ammi tay serving inkowa break fast dinsa..sultana tace sam tare da ayaana zata ci aka samusu kuwa atare
suna faraci ibaad ya dinga satar kallon ayanan da gefen idonsa har saida kallon nasa ya kara tursasata taci abincin sosai hartana zufa akanta....
30 min sukay kafin duk suka watse, bayan yaran sun wuce haka ammi ta rako bappa zaidu har waje yana ta mata godiya.
washe gari yana fita a masjid saiga kira daga mahaifin ammi babba dakyar ya dauka sukay magana baban nata ya bashi hakuri amma koda suka gama maganan sai yabi ya shashrntar da zancen nasun gabaki daya
time to time haka har office ake turo masa mutane suzo subashi haquri akanta har yazo ya dena
zamo musu available...
haka rayuwansu ya kasance very calm nd peaceful harna kwanaki uku, anty hauwa tay shige da fice duk saida taji sirrin ammi babba abakin kawarta nurse hasina, matar akwai dan uban gulma cewa tay yanxu ma bura uba ake kanyi me zafi tsakanin zinariya da ammi babba, wai ammi babban tace musu ita sam bazata iya biyan million goma cass banza bayan magani bai amfane ta da komi ba yarinya taje tafasa shi...
ammin ibaad dataji wnn batun bakaramin mamaki tasha ba wanda tun ranar suka fara neman mafitana kariya ma ayaanah da kuma ma yaronta ibaad ita da anty hauwa suketa kkrinsu batare da sanin kowa ba.
saidai daga uncle moh har anty safeera babu wanda yake zuwa asibitin bare ya lekasu..
saidai ayi waya sama sama kuma cikinsu basu taba cewa zasu gaisa da ayanahn ba, thinking she is some local looking village girl that is soo vulnerable nd needs help daga ita har mijintan suna da halin classism irin kanuna kai dan gayu ne wayayye sosai even above normal level of being emphatetic.
haka ammi take ta jigila ita kadai, ta kula da ayaanah snn tabi ta kula da su maheer, haka za tay musu abincin safe da rana har zuwa yamma kuma kullum ita take kwana da ayanah har suka fara sabawa da junansu sosai.
yawan zagowa asibitn da bappa zaidu yakeyi yana duba ammin karama da yamma har su jima suna hira a motarsa yasaka kananan gulmace gulmace ya soma yawo har izuwa kunnen ammi babba.
aranar da suka cika kwanansu na hudu a asbitin sai tafarajn kamar kanta zai fashe dan kirar kawarta nurse hasina dake asibitin ta dingayi tana mata questions kala kala akansu
aikuwa dake asalin magulmaciya ne nurse hasinan har hotonsu agaban mota suna tsaye saida ta dauka mata ta tura ma ammi babba awayar matar kawunta dan ta gansu a zahiri..
tabi ta kara shuga da maggi tace ai fatima kam tariga ta kwace mata mijinta da yaranta gabaki daya ynxu worshipin inta sukeyi, shiyasa su maheer ma ko tunawa da ita basu karayi ba
...kuma awajen fatima bappa zaidu yake rage darensa, snn koyaushe basu hira a waje sai acikin motarsa kuma basu taba gama hirar da wuri ba sai karfe dayan dare.
ta zuxxuƙaa ma ammi babba manya manyan karya me gigita zuciya duk tabi ta sakata takasa bacci. ko baccin kuwa yafara daukarta sai kaga ta firgita ta tashi ta zauna tana zage zage kamr me tabun hankli.
ranar yadda taga rana haka taga dare, gashi tana mutuwar son mijiinta dan duk duniya shine kawai yake rufa mata asiri,
washe gari sassafe ana idar da sallah zafin kishi ya debeta ta sabi jikn wai zataje asibitin tay musu tijara, aikuwa tana kaiwa kofar gida kawunta ya fito ya korota da bulala ta dawo cikin gidan tanata kuka tana zage zage har da yankar jiki da fadi ko wai za'a kaita asibiti dan tasamu ta gudu daga wajen..
haka ta gama sumanta ta farka dakanta kawunta kuma yace ko kunu yau bazata sha agidan ba tunda ita cikkkiyar yar daba ce
gashi kwana biyun nan bakaramin ubanta yake ci agidan cikin ruwan sanyi ba, yadda kasan tazo ta prison, ga abinci ga komi amma dan kadan sosai ake bata hakama bata da breakfast, na rana kawai ake bata..banda na dare. babu kuma fita waje, ko kirar kawaye, inzatay waya saidai ta sace wayar matar kawunta ta buya a bayan gida tayi
abun duniya yabi ya dameta ta rasa abunda yake mata dadi in just five days time din nan datay agida duk sai tabi ta zube kmr ciwo me tsanani tay, kullum tana fushi tana famar kulle kullen makirci da buhun cin mutuncin da zatay ma fatima. abu maficin ran ma ga zinariya ta sakota agaba, har tafara cewa ma zata zo gidan kawun nata da polisawa in har bata tura mata kudinta ba...
komi yabi ya tsaya mata akirji kullum ta zauna saitay kuka kmr ranta zai fita
kwana biyun nan ma taki sam taci dan abinci da ake batan sai kukan kawai take yawan yi,
matar kawun ne dataji irin wayar tashin hankli da dabanci da sukeyi da zinariya shine ta zaunar da ita ta mata nasihohi masu ratsa zuciya tareda bata shawara akan maza ta koma taje ta nemi mijinta gafara tun lokci bai kure bamata ba.
kuka ta dingai ranar kamar wacce taji wa'azin amma inaaa har cikin ranta so take taga ta bar nan, kuma koda zata bawa bappa zaidu badai tabayar dan nadama ba, saidan ta samu ta lallabashi ya bata koda half ne na kudin zinariya dan tasan yana nan yana kashe ma fatima fiye da haka..itama tana da wnn kudin amma ji kawai data bayar tay asara gara ay duk abunda za'ayi. gashi bata iya managin capital ba, miji zai dora mata business kafin kace wani abu ta cinye kudin tass itakanta bazata san metayi dasu. maganan da akey yncu ko yarta sultana tafita yawankudi a banki amma dake babansu na aka musu ido yasaka bata isa ta kwashe kudin yaran ba.
babban gudurinta shine inhar ta koma gidan sa wallah wallaj saita dau fansa akan fatima dan ynxu babu wani lungu da sakon da gulmanta baije ba akan cewa wai wata kyakkwan bazaura data fi karfinta a duniyanci ta kwace mata miji da yaranta harfa kiran layin matar kawuntan akeyi na msmn ana mata gori akan haka....
nan kuwa idonta ya sauka akan inda dazu ta gantsara masa cizo wajen har yay jaaa tana daga kai taga yana murmushi da sanyi murya ta kalli wajen snn ta kalleshi tace" yaya..kayi hakuri..yace its okay pretty, amma inkinaso na yafe miki saikin shanye ice cream dinki kinji ko, tace mishi toh..bude mata yay ya bata ice cream spoon din hannunta snn yace "ina ibaad yake? girgiza kanta tay da alaman bata san inda yake ba...
dedenan ammi ta juyo suka kara gaisawa take tuhumarsa inda yaje tun dazu yace mata aikan babansa ya kai wani waje saiyabiya eatery ya siya musu abubuwan..duk sai yahau ciro musu duka kayan kwamulashe ya rarrrba musu, sultana tazo da nata suka zauna ita tadinga motivating ayaanah tasha abun dan bata taɓa sha ba...
the room was calm ibaad ne kawai baya cikinsu yana cikin masallacin asibitin yanakan karatu har saida yamma yay sosai daf magrib kafin nan sai ga bappa zaidu, shima direct frm work yazo ya dubasu yaci abincin daya rage snn akay sallan magrib dashi, shisai ya koma gida shikadai sai can arnd 10 na dare snn ibaad yashigo baiyi tsayuwr 5 mint ba yace musu duk tashi su tafi gida...
ammi kawai aka bari da ayaanah suka kwana tare wnda tun bayan zuwanta batay bacci me dadi ba saiyau sabida time to time takanji ammi ta farka ta gyara mata kwanciya ko ta kira nurse acire mata ruwa ko ta kara rufe mata jiki.....
washe gari tun asuba ta kira anty hauwa tazo tana duba mata ayaanahn ita kuma saita koma gidanta tay wanka ta shirya safiya school tay musu lafiyayyen break fast, kominta tay a tsanake anty safeera da uncle moh kowa yay jaje akan abunda ya faru da ayaanah, she left safiya under they care, bfore 7.30 ta dawo asbitin da hijabi ajikinta da breakfast din datayi musu wanda tasan dai zai ishi kowa....
sassafen kuwa ayaarin gidan bappa zaidun suka so hardashi kowa ya shirya zuwa school
sukazo suka samu ammi hartama ayaanah wankan tasa mata kayan da sultana ta kawo mata jiya, sun zauna agado kmr uwa da ya tana kan taje mata dogon suman kanta data wanke matashi yafita fesss fess yana baza qamshin olive oil data kawo daga gida harda su ribbon komi tamata shi neatly cikin kulawa.
suna shigowa tabisu ta tarba mai kyau tana murmushi tabi rusuna cikin girmawa tagaida bappa zaidu, kagansu agaban yaran kamr sunajin kunyar juna
amma kuma tsabar darajawa ne kawai datake kallonsa da shi
haka ta gaisa da kowa lovingly babu wani bambanci datake nunawa tsakanin yayanta da wanda banata ba.....
wanda ire iren hakan ne yake cima maheer tuwo akwarya, kullum ya tuna mamansa is mot even close to how respectful nd perfect ammin ibaad take sai yanaji kamar da ba ita ta haifesa bama.
haka kowa yama ayaanah ya jiki, ta amsa tabi ta gaida bappa zaidu, itade duk tafi jin sanyi aranta in ibaad ya mata magana koda kadan ne dan harga Allah shikawai take gani taji kanta very safe nd secure a duniyan nan yanzu..
duk da murdadden halinsa she knew he care so much abt her, cos she can feel it ryt in her heart cewa shi mutum ne mai saukin hali da amana ataciki.
haka ammi tay serving inkowa break fast dinsa..sultana tace sam tare da ayaana zata ci aka samusu kuwa atare
suna faraci ibaad ya dinga satar kallon ayanan da gefen idonsa har saida kallon nasa ya kara tursasata taci abincin sosai hartana zufa akanta....
30 min sukay kafin duk suka watse, bayan yaran sun wuce haka ammi ta rako bappa zaidu har waje yana ta mata godiya.
washe gari yana fita a masjid saiga kira daga mahaifin ammi babba dakyar ya dauka sukay magana baban nata ya bashi hakuri amma koda suka gama maganan sai yabi ya shashrntar da zancen nasun gabaki daya
time to time haka har office ake turo masa mutane suzo subashi haquri akanta har yazo ya dena
zamo musu available...
haka rayuwansu ya kasance very calm nd peaceful harna kwanaki uku, anty hauwa tay shige da fice duk saida taji sirrin ammi babba abakin kawarta nurse hasina, matar akwai dan uban gulma cewa tay yanxu ma bura uba ake kanyi me zafi tsakanin zinariya da ammi babba, wai ammi babban tace musu ita sam bazata iya biyan million goma cass banza bayan magani bai amfane ta da komi ba yarinya taje tafasa shi...
ammin ibaad dataji wnn batun bakaramin mamaki tasha ba wanda tun ranar suka fara neman mafitana kariya ma ayaanah da kuma ma yaronta ibaad ita da anty hauwa suketa kkrinsu batare da sanin kowa ba.
saidai daga uncle moh har anty safeera babu wanda yake zuwa asibitin bare ya lekasu..
saidai ayi waya sama sama kuma cikinsu basu taba cewa zasu gaisa da ayanahn ba, thinking she is some local looking village girl that is soo vulnerable nd needs help daga ita har mijintan suna da halin classism irin kanuna kai dan gayu ne wayayye sosai even above normal level of being emphatetic.
haka ammi take ta jigila ita kadai, ta kula da ayaanah snn tabi ta kula da su maheer, haka za tay musu abincin safe da rana har zuwa yamma kuma kullum ita take kwana da ayanah har suka fara sabawa da junansu sosai.
yawan zagowa asibitn da bappa zaidu yakeyi yana duba ammin karama da yamma har su jima suna hira a motarsa yasaka kananan gulmace gulmace ya soma yawo har izuwa kunnen ammi babba.
aranar da suka cika kwanansu na hudu a asbitin sai tafarajn kamar kanta zai fashe dan kirar kawarta nurse hasina dake asibitin ta dingayi tana mata questions kala kala akansu
aikuwa dake asalin magulmaciya ne nurse hasinan har hotonsu agaban mota suna tsaye saida ta dauka mata ta tura ma ammi babba awayar matar kawunta dan ta gansu a zahiri..
tabi ta kara shuga da maggi tace ai fatima kam tariga ta kwace mata mijinta da yaranta gabaki daya ynxu worshipin inta sukeyi, shiyasa su maheer ma ko tunawa da ita basu karayi ba
...kuma awajen fatima bappa zaidu yake rage darensa, snn koyaushe basu hira a waje sai acikin motarsa kuma basu taba gama hirar da wuri ba sai karfe dayan dare.
ta zuxxuƙaa ma ammi babba manya manyan karya me gigita zuciya duk tabi ta sakata takasa bacci. ko baccin kuwa yafara daukarta sai kaga ta firgita ta tashi ta zauna tana zage zage kamr me tabun hankli.
ranar yadda taga rana haka taga dare, gashi tana mutuwar son mijiinta dan duk duniya shine kawai yake rufa mata asiri,
washe gari sassafe ana idar da sallah zafin kishi ya debeta ta sabi jikn wai zataje asibitin tay musu tijara, aikuwa tana kaiwa kofar gida kawunta ya fito ya korota da bulala ta dawo cikin gidan tanata kuka tana zage zage har da yankar jiki da fadi ko wai za'a kaita asibiti dan tasamu ta gudu daga wajen..
haka ta gama sumanta ta farka dakanta kawunta kuma yace ko kunu yau bazata sha agidan ba tunda ita cikkkiyar yar daba ce
gashi kwana biyun nan bakaramin ubanta yake ci agidan cikin ruwan sanyi ba, yadda kasan tazo ta prison, ga abinci ga komi amma dan kadan sosai ake bata hakama bata da breakfast, na rana kawai ake bata..banda na dare. babu kuma fita waje, ko kirar kawaye, inzatay waya saidai ta sace wayar matar kawunta ta buya a bayan gida tayi
abun duniya yabi ya dameta ta rasa abunda yake mata dadi in just five days time din nan datay agida duk sai tabi ta zube kmr ciwo me tsanani tay, kullum tana fushi tana famar kulle kullen makirci da buhun cin mutuncin da zatay ma fatima. abu maficin ran ma ga zinariya ta sakota agaba, har tafara cewa ma zata zo gidan kawun nata da polisawa in har bata tura mata kudinta ba...
komi yabi ya tsaya mata akirji kullum ta zauna saitay kuka kmr ranta zai fita
kwana biyun nan ma taki sam taci dan abinci da ake batan sai kukan kawai take yawan yi,
matar kawun ne dataji irin wayar tashin hankli da dabanci da sukeyi da zinariya shine ta zaunar da ita ta mata nasihohi masu ratsa zuciya tareda bata shawara akan maza ta koma taje ta nemi mijinta gafara tun lokci bai kure bamata ba.
kuka ta dingai ranar kamar wacce taji wa'azin amma inaaa har cikin ranta so take taga ta bar nan, kuma koda zata bawa bappa zaidu badai tabayar dan nadama ba, saidan ta samu ta lallabashi ya bata koda half ne na kudin zinariya dan tasan yana nan yana kashe ma fatima fiye da haka..itama tana da wnn kudin amma ji kawai data bayar tay asara gara ay duk abunda za'ayi. gashi bata iya managin capital ba, miji zai dora mata business kafin kace wani abu ta cinye kudin tass itakanta bazata san metayi dasu. maganan da akey yncu ko yarta sultana tafita yawankudi a banki amma dake babansu na aka musu ido yasaka bata isa ta kwashe kudin yaran ba.
babban gudurinta shine inhar ta koma gidan sa wallah wallaj saita dau fansa akan fatima dan ynxu babu wani lungu da sakon da gulmanta baije ba akan cewa wai wata kyakkwan bazaura data fi karfinta a duniyanci ta kwace mata miji da yaranta harfa kiran layin matar kawuntan akeyi na msmn ana mata gori akan haka....