Sashe 131
Abunda Ke Boye Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
sai can da asbuh ya farka ya tashe kowa akaje sallah ya dawo ya samu harta kimtsa masa dakinsa ta wuce dakinta itama, jin kmr ya balain gajiya sai kawai ya hau gadonsa ya kwanta bashida farkawa ba sai 9.30am amminshi kawai yaje dakinta ya gaishar babu yanda batay dashi suje sashen hajy mairo ba yaki sam har saida yay breakfast dinsa me nauyi anan snn yabita sukaje, uncle moh ne kadai azaune a falon da alama yazo ne ya fara cusa mata magann batun zai kara aure da niyyar yau da yamma idan sun fita da ayaana ya furta mata duk abunda suke ciki zaizo ya gaya ma hajiy sai afara shirin auren na da watanni uku masu kamawa.
zuwan ibaad da amminshi yasaka maganan bai iya fita a bakinsa ba, dan baison kowa yaji yafiso sai ya gama da hajy mairo yasata a team dinsa kai da fata snn ya gayawa kowa qudirinsa na auren ayaana, ibaad ya gaishesa ya amsa masa a dakile shima sai ya sharesa, tunda iya gaishe da hajiya mairo tafara masa mitar akan halayya ayaana ...cewa take ita gaskiya yau yau zata aika can jigawa ayi magana da kawun nan taawure, a isar mata da sakon cewa bazata iya cigaba da amincewa ayaanah tay wani dogon karatu ba kawai gara ta fito da miji tana gama neco amata aure tunda rashin kunya da fallin balaga tasaka agaba ta raina uban kowa. mitar duniyan nan tay ma ibaad baice mata komi ba, tagama tay shiru saiya kama hanyarsa ya fita ya barsu anan ya koma gida...ammi karama ta zauna tana dada fhimtr da hajiya ba haka halin ayaanah yake ba da kyar da wahala saida uncle moh yasa baki snn hajiya ta sauko da maganan auren nan.
toh wallh fatima gara kice mata ta nitsu tunda bakwason a mata auren dole ni da tuni inada wanda zan hadata dashi...yarinya sai gantali ta nanike da jin hudubar rayyanu da yake da wacce takeson shi..idan yay aure ya kyaleta da baqin halinta zanga uban waye zaizo yace zai aureta yara sam babu lissafi waye azamanin yanxu zai dauki wann shegen shagwaba da sakarci toh wallah ahir kuja mata kunne...kai muhammadu aikune mata iyaye toh gaskiya ku hada hannu tun kafin nay sadakarta..
he look worried nd pitiful akan maganan hanata karatun amma har aransa wani mugun dadi yaji da hajy mairo tafara maganan aure kawai zata mana ayaanah ba karatu ba
Da wannn farin cikin aransa yabarsu falon yaje sashensa yay wanka ya shirya tunda ya fice agidan ba'a kara ganinsa ba..
the same sunday morning wajajen 9 zainab arifah tafara shiri da zimman zataxo family house danta bawa ibaad hakuri ta lallabashi masu aiki kamar bayi suke kewaye da ita amata wann amata wancan
suna cikin wannan rububin kwasam sai ga iyayenta duka biyu sunxo dubata they look okay kmr ba jiya aka gama tamfatsa tashin hankli atsakaninsu ba
da murna ta taso tazo ta rungume dadynta sosai tanakan gode masa da irin hidimar da jiyan ya mata
he keep looking at her da wani irin ido, har masu aiki suka basu waje, suka zauna suka sakota a tsakiya, snn ya fito da wani shiryayye file dan tun jiya da dare suka shirya magana shida matarsa kominsu a makirce cewa yxn ne daidai lkcin da zasu raba alaqar zainab da ibaad sabida, ya mata abubuwan da yasan bazata taɓa iya tsallakr umarninsa ba yanxu, tunda har ta girma tay hankli kuma tasan he cover her ass up akan batun kisa ga kuma ya dauki dukiya da matsayi babba ya dorata akai..
suna zama suka fara kalallameta da kalamai hajy hamida harda bata hakuri akan abunfa ya faru jiya, suka hada baki suka nuna mata duk duniya babu abunda bazasu iyayi akanta ba, cike da hikima suke karanto mata irin dumbin gata da alfarman da suka dora rayuwarta aciki
wasu abun da baban ta ya mata rayuwa ana tuna mata ma kuka tafarayi ta kara rungumarsa...
they use manipulation nd diplomacy to make her very soft and vulnerable kafin nan prof ya fito kai tsaye yace mata its hight time ta rabu da ibaad tay focusing akan careerta da rayuwarta sabida ibaad bai dace da ita ba.
acewarsa ibaad maraya ne, koda yana da kudinma ai na gado ne, snn karamar yarinya ce ta rainesa shiyasa baida tarbiya, haka kuma zaidu ya lalatasu sun taso ne a lalace basu tashi sun nemi arxiki ba sai wankan karya da saka abubuwn da yafi karfinsu. snn dayan dalilinsa shine ibaad is just a medical doctor, and doctors are mostly paid poorly basuda time nakansu nd they cant even pull up a business dan haka tarayya da ibaad zai jawo ya zama shine matar itace mijin babu amfanin auren mijin datafishi matsayi da arziki cutarta kawai zaiyi
hajy hamida tace malaminsu mai duba ya gaya musu cewa familyn babanta ne suka mata asiri take son ibaad dan susa ya aureta, ta haihu dashi, sai su kasheta,fuk wani dukiyarta ya dawo na dansu shikenan arxikin ubanta ya koma na ibaad da dansa kenan har abada.
kai babu wani believable dalili a duniyan nan da basu fayyace ma zainab arifah ba..tun abun bai fara bata tsoro ba har saida taji kanta na juyawa sosai...
watching her mum sheding tears wai bata son ta rasata and her father begging her with all sincirety in his eyes akan ta rabu da ibaad sai taji ta rikice ta rude gabaki daya...
they poisoned her mind so much ta inda bata da wani kalman da zata kushe dalilansu dashi
karshe kawai tace musu taji amma xatay tunani duk abunda ta yanke kuma tay alkwari zata sanar dasu, sosai suka sha mamakinta duk dama a aranar wuni sukayi suna saka masu aiko suna dubata dan kar tay wani abu drastic sai kuma sukaga shiru batay wani reaction din ba kawai tunani ta wuni yi a daki akan dukkan maganganunsu
ta fannin ayaana kuwa bakaramin drama ta kwasha da hajiy mairo ba, dan kusan irin kukan data sakata ranar shi tasake sata tace mata bata isa tazo musu da raini gidansu ba dan kaf jikokinta babu mai raina babba sai uban gidanta rayyanu...
haushi yasaka ayaanah tay zuciya ta bar gidan tun safe taje wajen ruthy da niyyar wuni awajenta sai kuma taje ta samu ruthyn babu lafiya, ita ta zauna ta mata aiki shara wanke wanke abinci ta sa mata ruwan wanka ta rakata har asibiti ashe ruthy kan ciki ta zubar na wani dan tsohon fan cult dinsu 4yrs kenan take masa kamr matarsa na aure which he can have sex with her anyday anytime haka suke gudanar da rayuwars dan shine ma yasata a cult dinsu gashi tana balain sonshi kmr ranta
kwasam rana dayace mata lallai lallai sai tahadashi da jikin ayaanah sabida bai taba muamala da virgin ba kuma a cult dinsu ance in yay zaiy arxiki itakuma sanin hakan bazai taba yuwa ba yasa ta bijire masa wanda tun daga nan kuma matsala kala kala suke bibiyar raywrta har tafarajin kishin cewa duk tarayyarta da ayaanah ne ya kawo rugujewar rlshp dinta da kuma jin dadin rayuwarta, she alwys try her best to keep it hiding sabida harga Allah tana daraja ayaana tana kuma ganin girman hajy mairo but loosing her pregnancy nd her BF jiya kuma ya saka komi ya dawo mata afreshhh
ayaana bata fahimce komi ba tsakani da Allah ta zauna da ita har yamma yay uncle moh ya dinga kirarta akai akai ita kuma ta kashe wayarta, gashi ba asan inda taje ba ranar shima bakaramin baci ransa yay ba dan sosai ya kashe kudi wajen booking musu table da romantic proposal decoration har yamma yana zaune awajen yana rubuta mata zafafan text na bacin rai wnda duk basuje ba sabida kashe wayarta datay .
dagata bangaren ibaad kuwa baccinsa ya sha agida, kafin yaje ball, yay few leisure activities dake sunday ne da yamma can ya dawo yay wanka ya saka kanann kaya saiga sultana ta shigo suna hade ido tace "yaa ibaad anty zainab arifah ce tazo tana can waje tace ince maka sauri take zata wuce if u cud spare her a minute..cikin kyabe baki yace "okay" ficewr sultana bada jimawa ibaad ya sauko ya fito ya same zainab arifah acan kofar kusa da gate da wani katon jeep tana tsaye...tun daga nesa daya mata kallo daya yaga kamr ba acikin hayyacinta take ba. she is on high drugs sama sama takejin kanta but kwakwalrsa bai kawo masa harta fara irin wann rayuwar ba yadauka wata sabuwar iskancin kawai taxo masa dashi
idan kinason cigaba da samun posting kibi shafukata
*AREWABOOKS*
*@SURAYYAHMS*
*WATTAPAD @SURAYYAHMS*
*WASAP CHANNEL ND GROP: SAVE MY NUMBER 08060712446 TO BE ADDED*
#SURAYYAHMS
#COMEBACK SERIES
2024/2025
[11/12, 19:14] Ányà Bá’kó̄̄̄ M.: ABUNDA KE ƁOYE💫
arewabooks@surayyahm.
⏯️4️⃣4️⃣
ibaad yana karasowa ta wajen motar zainab Arifah tay sauri ta sauka ta fito waje dan karma yagane a buge da kwaya take sosai..
tana sauƙa daga jeep din tay leaning back dinta to stand firmly wasu irin mayun idanu ta zuba masa ayayinda yake tahowa lokacin kwakwalwrta yakasa auna mata yadda zatay tafara ma rabuwa da wannn hadadden gayen wanda duk duniya ta zaga haryau bataga namijin da ya balain dacewa da ajinta kamarshi ba.
idanunta taji ya ciko da ruwan hawaye zazzafa, tuna nasihan iyayenta da kuma dalilinsu da suka bata kai koma ba dan haka ba, kwana nan fa tay kisan kai snn babanta ya rufa mata asiri kai tsaye, bayan nan kuma yadau arzikinsa me bala'in daraja ya dorata akai babu shakka kodan hakan ya canci ace ta iya sadaukar masa da komi na rayuwarta saidai kuma batajin soyayyar ibaad abune wanda da zata iya binnesa cikin saurki, dan duk jimawan datay acikin tunani kwakwarlwrta ya kasa bata wata mafita, abu daya kawai tasan she is very sure of inhar ta rabu da ibaad to karshen rayuwarta ne yazo dan akan abun duniya kam sam sam bazata taɓa iya tsallakeshi ta auri wani namijin ba...
sosai ta shirya daukar mataki but she has to ask him few questions kafin tasan me zatayi nan gaba.
zuwan ibaad da amminshi yasaka maganan bai iya fita a bakinsa ba, dan baison kowa yaji yafiso sai ya gama da hajy mairo yasata a team dinsa kai da fata snn ya gayawa kowa qudirinsa na auren ayaana, ibaad ya gaishesa ya amsa masa a dakile shima sai ya sharesa, tunda iya gaishe da hajiya mairo tafara masa mitar akan halayya ayaana ...cewa take ita gaskiya yau yau zata aika can jigawa ayi magana da kawun nan taawure, a isar mata da sakon cewa bazata iya cigaba da amincewa ayaanah tay wani dogon karatu ba kawai gara ta fito da miji tana gama neco amata aure tunda rashin kunya da fallin balaga tasaka agaba ta raina uban kowa. mitar duniyan nan tay ma ibaad baice mata komi ba, tagama tay shiru saiya kama hanyarsa ya fita ya barsu anan ya koma gida...ammi karama ta zauna tana dada fhimtr da hajiya ba haka halin ayaanah yake ba da kyar da wahala saida uncle moh yasa baki snn hajiya ta sauko da maganan auren nan.
toh wallh fatima gara kice mata ta nitsu tunda bakwason a mata auren dole ni da tuni inada wanda zan hadata dashi...yarinya sai gantali ta nanike da jin hudubar rayyanu da yake da wacce takeson shi..idan yay aure ya kyaleta da baqin halinta zanga uban waye zaizo yace zai aureta yara sam babu lissafi waye azamanin yanxu zai dauki wann shegen shagwaba da sakarci toh wallah ahir kuja mata kunne...kai muhammadu aikune mata iyaye toh gaskiya ku hada hannu tun kafin nay sadakarta..
he look worried nd pitiful akan maganan hanata karatun amma har aransa wani mugun dadi yaji da hajy mairo tafara maganan aure kawai zata mana ayaanah ba karatu ba
Da wannn farin cikin aransa yabarsu falon yaje sashensa yay wanka ya shirya tunda ya fice agidan ba'a kara ganinsa ba..
the same sunday morning wajajen 9 zainab arifah tafara shiri da zimman zataxo family house danta bawa ibaad hakuri ta lallabashi masu aiki kamar bayi suke kewaye da ita amata wann amata wancan
suna cikin wannan rububin kwasam sai ga iyayenta duka biyu sunxo dubata they look okay kmr ba jiya aka gama tamfatsa tashin hankli atsakaninsu ba
da murna ta taso tazo ta rungume dadynta sosai tanakan gode masa da irin hidimar da jiyan ya mata
he keep looking at her da wani irin ido, har masu aiki suka basu waje, suka zauna suka sakota a tsakiya, snn ya fito da wani shiryayye file dan tun jiya da dare suka shirya magana shida matarsa kominsu a makirce cewa yxn ne daidai lkcin da zasu raba alaqar zainab da ibaad sabida, ya mata abubuwan da yasan bazata taɓa iya tsallakr umarninsa ba yanxu, tunda har ta girma tay hankli kuma tasan he cover her ass up akan batun kisa ga kuma ya dauki dukiya da matsayi babba ya dorata akai..
suna zama suka fara kalallameta da kalamai hajy hamida harda bata hakuri akan abunfa ya faru jiya, suka hada baki suka nuna mata duk duniya babu abunda bazasu iyayi akanta ba, cike da hikima suke karanto mata irin dumbin gata da alfarman da suka dora rayuwarta aciki
wasu abun da baban ta ya mata rayuwa ana tuna mata ma kuka tafarayi ta kara rungumarsa...
they use manipulation nd diplomacy to make her very soft and vulnerable kafin nan prof ya fito kai tsaye yace mata its hight time ta rabu da ibaad tay focusing akan careerta da rayuwarta sabida ibaad bai dace da ita ba.
acewarsa ibaad maraya ne, koda yana da kudinma ai na gado ne, snn karamar yarinya ce ta rainesa shiyasa baida tarbiya, haka kuma zaidu ya lalatasu sun taso ne a lalace basu tashi sun nemi arxiki ba sai wankan karya da saka abubuwn da yafi karfinsu. snn dayan dalilinsa shine ibaad is just a medical doctor, and doctors are mostly paid poorly basuda time nakansu nd they cant even pull up a business dan haka tarayya da ibaad zai jawo ya zama shine matar itace mijin babu amfanin auren mijin datafishi matsayi da arziki cutarta kawai zaiyi
hajy hamida tace malaminsu mai duba ya gaya musu cewa familyn babanta ne suka mata asiri take son ibaad dan susa ya aureta, ta haihu dashi, sai su kasheta,fuk wani dukiyarta ya dawo na dansu shikenan arxikin ubanta ya koma na ibaad da dansa kenan har abada.
kai babu wani believable dalili a duniyan nan da basu fayyace ma zainab arifah ba..tun abun bai fara bata tsoro ba har saida taji kanta na juyawa sosai...
watching her mum sheding tears wai bata son ta rasata and her father begging her with all sincirety in his eyes akan ta rabu da ibaad sai taji ta rikice ta rude gabaki daya...
they poisoned her mind so much ta inda bata da wani kalman da zata kushe dalilansu dashi
karshe kawai tace musu taji amma xatay tunani duk abunda ta yanke kuma tay alkwari zata sanar dasu, sosai suka sha mamakinta duk dama a aranar wuni sukayi suna saka masu aiko suna dubata dan kar tay wani abu drastic sai kuma sukaga shiru batay wani reaction din ba kawai tunani ta wuni yi a daki akan dukkan maganganunsu
ta fannin ayaana kuwa bakaramin drama ta kwasha da hajiy mairo ba, dan kusan irin kukan data sakata ranar shi tasake sata tace mata bata isa tazo musu da raini gidansu ba dan kaf jikokinta babu mai raina babba sai uban gidanta rayyanu...
haushi yasaka ayaanah tay zuciya ta bar gidan tun safe taje wajen ruthy da niyyar wuni awajenta sai kuma taje ta samu ruthyn babu lafiya, ita ta zauna ta mata aiki shara wanke wanke abinci ta sa mata ruwan wanka ta rakata har asibiti ashe ruthy kan ciki ta zubar na wani dan tsohon fan cult dinsu 4yrs kenan take masa kamr matarsa na aure which he can have sex with her anyday anytime haka suke gudanar da rayuwars dan shine ma yasata a cult dinsu gashi tana balain sonshi kmr ranta
kwasam rana dayace mata lallai lallai sai tahadashi da jikin ayaanah sabida bai taba muamala da virgin ba kuma a cult dinsu ance in yay zaiy arxiki itakuma sanin hakan bazai taba yuwa ba yasa ta bijire masa wanda tun daga nan kuma matsala kala kala suke bibiyar raywrta har tafarajin kishin cewa duk tarayyarta da ayaanah ne ya kawo rugujewar rlshp dinta da kuma jin dadin rayuwarta, she alwys try her best to keep it hiding sabida harga Allah tana daraja ayaana tana kuma ganin girman hajy mairo but loosing her pregnancy nd her BF jiya kuma ya saka komi ya dawo mata afreshhh
ayaana bata fahimce komi ba tsakani da Allah ta zauna da ita har yamma yay uncle moh ya dinga kirarta akai akai ita kuma ta kashe wayarta, gashi ba asan inda taje ba ranar shima bakaramin baci ransa yay ba dan sosai ya kashe kudi wajen booking musu table da romantic proposal decoration har yamma yana zaune awajen yana rubuta mata zafafan text na bacin rai wnda duk basuje ba sabida kashe wayarta datay .
dagata bangaren ibaad kuwa baccinsa ya sha agida, kafin yaje ball, yay few leisure activities dake sunday ne da yamma can ya dawo yay wanka ya saka kanann kaya saiga sultana ta shigo suna hade ido tace "yaa ibaad anty zainab arifah ce tazo tana can waje tace ince maka sauri take zata wuce if u cud spare her a minute..cikin kyabe baki yace "okay" ficewr sultana bada jimawa ibaad ya sauko ya fito ya same zainab arifah acan kofar kusa da gate da wani katon jeep tana tsaye...tun daga nesa daya mata kallo daya yaga kamr ba acikin hayyacinta take ba. she is on high drugs sama sama takejin kanta but kwakwalrsa bai kawo masa harta fara irin wann rayuwar ba yadauka wata sabuwar iskancin kawai taxo masa dashi
idan kinason cigaba da samun posting kibi shafukata
*AREWABOOKS*
*@SURAYYAHMS*
*WATTAPAD @SURAYYAHMS*
*WASAP CHANNEL ND GROP: SAVE MY NUMBER 08060712446 TO BE ADDED*
#SURAYYAHMS
#COMEBACK SERIES
2024/2025
[11/12, 19:14] Ányà Bá’kó̄̄̄ M.: ABUNDA KE ƁOYE💫
arewabooks@surayyahm.
⏯️4️⃣4️⃣
ibaad yana karasowa ta wajen motar zainab Arifah tay sauri ta sauka ta fito waje dan karma yagane a buge da kwaya take sosai..
tana sauƙa daga jeep din tay leaning back dinta to stand firmly wasu irin mayun idanu ta zuba masa ayayinda yake tahowa lokacin kwakwalwrta yakasa auna mata yadda zatay tafara ma rabuwa da wannn hadadden gayen wanda duk duniya ta zaga haryau bataga namijin da ya balain dacewa da ajinta kamarshi ba.
idanunta taji ya ciko da ruwan hawaye zazzafa, tuna nasihan iyayenta da kuma dalilinsu da suka bata kai koma ba dan haka ba, kwana nan fa tay kisan kai snn babanta ya rufa mata asiri kai tsaye, bayan nan kuma yadau arzikinsa me bala'in daraja ya dorata akai babu shakka kodan hakan ya canci ace ta iya sadaukar masa da komi na rayuwarta saidai kuma batajin soyayyar ibaad abune wanda da zata iya binnesa cikin saurki, dan duk jimawan datay acikin tunani kwakwarlwrta ya kasa bata wata mafita, abu daya kawai tasan she is very sure of inhar ta rabu da ibaad to karshen rayuwarta ne yazo dan akan abun duniya kam sam sam bazata taɓa iya tsallakeshi ta auri wani namijin ba...
sosai ta shirya daukar mataki but she has to ask him few questions kafin tasan me zatayi nan gaba.