Sashe 116
Abunda Ke Boye Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
anty safeerah ta koma dakinta kenan zata dan watsa ruwan dumi da sassafen mujaheed na fitowa a masjid uncle moh ya kirasa a sashen hajy mairo, bayan sun gaggaisa kawai ya fara musu bayani wai zai tura mujaheed china ranar sunday, kamr almara mujaheed ya dinga jin maganan a kunnensa..worst part yadda atake ya jujjuya zancen ya dawo dashi kamr zai turasa ne kawai dan yaje yay ilimi me inganci kuma harma ya gama komi, wanda hakan yasaka hajiya mairo ta hau kai da murna da tunanin babban gata akayi wa mujaheed..
duk dama kan mujaheed ya balain rikicewa agaban hjy baiy nuna komi ba har saida suka dawo sashensu snn ya samu baban nasa a daki ya gaya masa cewa gaskiya shi bazai iya komawa china kwasam karatu ba...duk dama gentle parenting ake musu, ana barinsu suna fadin raayinsu amma wnan karon uncle moh haura masa yayi da buhun masifa har da gaura masa mari yace masa umarni ne yake bashi ba neman shawara ba...
abu tun yana wasa wasa mujaheed ya dga hanklinsa duk gidan sai da aka shiga tashin hankali sosai it turns out babu wanda yabi bayan uncle moh sai hajy mairo tace sam ba ayi ma muhammadu adalci yana kawo cigaba agidan ana kushe shi...kan anty safeera kamr zai fashe
,mujaheed yana magana yana kuka shima uncle moh yana magana yana daga jijiyar wuya wai an rainashi har ta rasa na waye guda daya zata ji
karshe dakyar saida bappa zaidu da yazo weknds ya tarasu duka aka warware magann shidakansa ya lallaba mujaheed ya bashi haquri sosai snn ya amince zai tafi amma ba har ransa yaso ba saidan out of immense respect dayake ma bappa zaidun kawai ya amince dake ma yaga bappa zaidun ya nuna ya fahimce shi sosai..
inkaga mujaheed tsakanin friday da sartuday dolenka ne ka tausaya masa gabaki daya ya fita a ahayyncin sa, fushi, rudani da baqin cikin rushe masa karatunsa anan tare da maidashi baya yasa ranar sunday ne daya tashi yin tafiyarsa ma mahaifyarsa da sauran kawai yay wa sallama baice uffan ba babansa da hajya mairo ba ya wuce abuja, ever since ya kama hanyar abujan ya kashe wayarsa for hours ranar sunday babu wanda ya samesa
ranar kusan wuni anty safeera tay tanata kuka ta rasa abunda yake mata dadi, babu yanda bata danta langwasa mijinta ya gaya mata meyasa yay ma mujaheed haka ba amma inaa yaqi sam ya kula kowa duk da abun yamasa zafi sosai da mujaheed ya tafi bai masa sallama ba.
kin kunna waya da mujaheed yay all thru his jouneuy bakaramin cusa gidan yay acikin tsananin fargaba da baqin ciki ba, hajy mairo kullum tana jigila asashen anty safeera tana bata haquri..
for almost 15hrs babu labarin mujaheed lissafin duniya anty safeera tay harta fara tunanin koma duniya zai shiga bazai jeshi wani karatu a chinan ba
hanklin uncle moh yabi ya tashi, he is feeling the urge to keep calling his agents, ko kuma koda ya rarrashe matar sa ta dena yawan kukan nan datakeyi tun jiya amma ina, abokinsa yace mai kar ya sake emotional draman mace ya rushe masa qudurinsa ai ita macece zatayi ta bari.
tashin hankli bai kare agidan ba face har saida bappa zaidu yazo gidan da yamma ranar monday da news din cewa yayi yawa da mujaheed yana lafya kuma ya isa china kalau.. dagajin haka hanklin uncle moh ya kwanta. anty safeera kuma ta kasa nitsuwa harsaida mujaheed ya huce can cikin dare ya kirata sukayi magana yay assuring inta ya isa snn ta kwantar da hanklinta, altho tay tay mujaheed ya sake ransa yaqi, daga ta masa da maganan ya kira babansa da bacin rai ko kuka zasu rabu...kawai gani yake kamar da akwai wani boyayyen lefi daya masa babansa da har yamasa wnn mugunta, cos he cant just send him far away from home gatsau, kuma ya maida masa karatu baya batare da wani kwakkwan dalili ba. kwana biyu anty safera tafara sawa aranta wai koda zata lallaba mijinta taji dalili abakinsa, she have been tryn her best amma yaki sam ya bata fuska, sai kawo mata wasu dalili yake har yasa ta fara zarginsa da wani abu duk dama bata kawo ayaana bane
aikuwa a satin data dage agarin bincike kwasam ta samo information cewa da alhaj ameer aka hada komi kuma acikin gaggawa...
tundata bincika ta gane kmr abokaine suka zugashi
ranar data dage zata je asbitin a dubatan she became all hormonal sassafe ta tashi da bori sosai, uncle moh ya shirya zai fita tay confronting dinsa akan batun sako abokai cikin harkan rayuwr su da na yaransu, tun suna magana na fahimta abunka da me sabon ciki aka fara haurawa juna, ya dinga mata ihu yace ta dena ce masa bai isa ya yanke hukci a akan rayuwar mujaheed
cikin gushewar hankli da subucewar baki ta fara shigo masa da gori da kuma barazanar cewa zata kai kara wajen mahaifinta kawai adawo mata da danta tunda bayaso, ita ba zaa saka danta karatun dole a inda baiso ba.
ran uncle moh ya baci ganin ta hatsala ta dauki mayafi shikuwa yace mata taje gidan amma tasani kafin ta dawo wallah aure zaiyi kuma zai aure wacce zatazo ne ta masa biyayya agidan nan ba wacce zata nuna masa gadara da iko da dukiyar ubanta ba.
tunda ya furta mata wann maganan kara auren ya fita taji cikin ta da duniyan na ma gabaki daya na juyawa
ficewarsa agidan da fushi bada jimawa ba aka kirashi awaya ahujajan cewa anty safeerah tana asibiti ruwa ruwa har ta samu miscarriage...tundaga inda aka gaya masa jikinshi ya fara rawa rawa dan bawai baya kaunar matarsa bane, kawai dai zuciya ce irin tasa, wanda bata da linzami ko kadan. a hujajan ya wuce asbiti
ya samu an shiga da ita ciki za'a wanke mata ciki hajy mairo ne da ammi babba kowa yana neman jin meyafaru da doc yake batun ma safeerah ciwon hawan jini...
tunda ya iso asbirin yake safa da marwa akan likitoci dan sosai ya shiga hanklinsa ido ya raina fata, ganin ana batun complication na hawan jini, tsoro ya kamashi marmaza ya jawo hajy mairo gefe ya zaunar da ita ya fara mata bayani abunda ya faru da kalar kalaman da ya furta ma safeera kafin abun ya faru
salati ta dingayi cikin raki ta zazzageshi tace masa maza maza ya janye wann maganan koda dagaske ne zai kara auren yay maza ya karyata, kar yaje ua kashe matarsa abanza gashi yau yay asarar haihuwa
kawai ya san yadda zaiy ya karyata kansa inyaso nan gaba inma auren zaiyi saiya san sigar daa zai gaya mata.
#idan kinason cigaba da samun posting kibi shafukata
*AREWABOOKS*
*@SURAYYAHMS*
*WATTAPAD @SURAYYAHMS*
*WASAP CHANNEL ND GROP: SAVE MY NUMBER 08060712446 TO BE ADDED*
#SURAYYAHMS
#COMEBACK SERIES
2024/2025
[06/12, 15:50] Ányà Bá’kó̄̄̄ M.: ABUNDA KE ƁOYE💫
arewabooks@surayyahm.
⏯️3️⃣9️⃣
baida mafita hakanan ya saukar dakansa ya amshi shawarar hajiya mairo hannu bibbiyu sbd yana balain jin nauyi da kuma tsoron yarasa aurensa da kyakkwan matarsa safeerah, few minutes suna zaune awajen tana bashi shawara har akagama wanke ma anty safeera ciki snn aka fito da ita likeyly uncousious an saka mata drip idonta a lumshe da alama har ynxu a tsorace take batama san inda take ba tukuna..
a wani private VIP room aka sakata, uncle moh yay nan yay can duk ya kasa nitsuwa, tun bata farka a bacci ba ya fita ya siya babban bonquet na red flowers da get well soon cards manya manya ya jejjera mata a agefen gado, uban damuwa da rawan kafa dayake yasaka har su ammi babba suka fara tausaya masa, kmr mutunin arxiki ya nuna a fili kamar subutar baki ne yasashi ya furta ma safeerah cewa zai kara aure. ana daf wajen za'a kira sallan azhr anty safeeran ta dawo hayyacinta tafarka lkcin u hajiya ne kawai a dakin haka nan suka yanyaneta kowa yana fadin iya albarkacin bakinsa akan lamarin
kai kafin ma uncle moh ya dawo hajiya tay kkri wajen ganin ta karyata batun aurensa a zuciyar anty safeerah
ammi babba sai ce mata take bataga yadda uncle moh ya damu bane har hawaye saida yay suka taru suka babbata hakuri suka lallabata, kafin can uncle moh din ya shigo, data kallesa yadda yake sum sum kusan rabin abunda takeji a zuciyrta na fushi da kishi sai ya gushe musmn dataga flowers da abubuwan daya jejjera mata na soyayya kmr ba shi ba...
ana idar da sallahn azhar su haj mairo suka basu waje yazo ya zauna a kusa da ita irin dan basarwa na matan nan kawai ta iya mishi, yanata lallabata akan tay hakuri taki cemai komi tanata kuka hankalin sa yay bala'in tashi, har da guntun mata hawayensa akan cikin nata daya zube sosai yazo yafara bata tausayi ma.. ba a jima ba ammi karama ta kawo musu abinci tay musu jaje da gaisuwa.
kwanansu daya a asibitin uncle mohd yana kan bikon matarsa, bata kuwa kulashi ba har saida aka sallamesu suka dawo gida, bayan kusan kowa acikin yaran gidan anzo an gaisheta hajiya mairo ta hadasu a falonta tay musu nasiha, as usual sai nunawa take cewa safeeran ma tana da laifi akan meyasa zata na jayayya da mijinta bacin niyyarsa akan dansa mujaheed mai kyau ne aishi uba ne bazaiso ya cutar da dansa ba, sai da ta wanke anty safeera tass ta mata fada, snn shima ta wankesa tace masa bata son ta kara jin irie iren wann magnn banza yana fitowa daga bakinsa. ranar gabaki daya uncle moh ya sauya ma anty safeera ya dawo kmr wani sabon mutum, he was with her all thru the healing journey sai da ya tabbata sun sasanta kansu, harda dansa mujaheed da situation din yasashi yaji kamar sanadiyarsa ne auren iyayensa ya samu tangarda gashi har mamansa tay bari
shima baida wata mafita haka ya bawa uncle moh hakuri ya hakura yace zai masa biyayya yay karatun kawai saboda karda acigaba da samun matsala tsakanin iyayensa..
duk dama kan mujaheed ya balain rikicewa agaban hjy baiy nuna komi ba har saida suka dawo sashensu snn ya samu baban nasa a daki ya gaya masa cewa gaskiya shi bazai iya komawa china kwasam karatu ba...duk dama gentle parenting ake musu, ana barinsu suna fadin raayinsu amma wnan karon uncle moh haura masa yayi da buhun masifa har da gaura masa mari yace masa umarni ne yake bashi ba neman shawara ba...
abu tun yana wasa wasa mujaheed ya dga hanklinsa duk gidan sai da aka shiga tashin hankali sosai it turns out babu wanda yabi bayan uncle moh sai hajy mairo tace sam ba ayi ma muhammadu adalci yana kawo cigaba agidan ana kushe shi...kan anty safeera kamr zai fashe
,mujaheed yana magana yana kuka shima uncle moh yana magana yana daga jijiyar wuya wai an rainashi har ta rasa na waye guda daya zata ji
karshe dakyar saida bappa zaidu da yazo weknds ya tarasu duka aka warware magann shidakansa ya lallaba mujaheed ya bashi haquri sosai snn ya amince zai tafi amma ba har ransa yaso ba saidan out of immense respect dayake ma bappa zaidun kawai ya amince dake ma yaga bappa zaidun ya nuna ya fahimce shi sosai..
inkaga mujaheed tsakanin friday da sartuday dolenka ne ka tausaya masa gabaki daya ya fita a ahayyncin sa, fushi, rudani da baqin cikin rushe masa karatunsa anan tare da maidashi baya yasa ranar sunday ne daya tashi yin tafiyarsa ma mahaifyarsa da sauran kawai yay wa sallama baice uffan ba babansa da hajya mairo ba ya wuce abuja, ever since ya kama hanyar abujan ya kashe wayarsa for hours ranar sunday babu wanda ya samesa
ranar kusan wuni anty safeera tay tanata kuka ta rasa abunda yake mata dadi, babu yanda bata danta langwasa mijinta ya gaya mata meyasa yay ma mujaheed haka ba amma inaa yaqi sam ya kula kowa duk da abun yamasa zafi sosai da mujaheed ya tafi bai masa sallama ba.
kin kunna waya da mujaheed yay all thru his jouneuy bakaramin cusa gidan yay acikin tsananin fargaba da baqin ciki ba, hajy mairo kullum tana jigila asashen anty safeera tana bata haquri..
for almost 15hrs babu labarin mujaheed lissafin duniya anty safeera tay harta fara tunanin koma duniya zai shiga bazai jeshi wani karatu a chinan ba
hanklin uncle moh yabi ya tashi, he is feeling the urge to keep calling his agents, ko kuma koda ya rarrashe matar sa ta dena yawan kukan nan datakeyi tun jiya amma ina, abokinsa yace mai kar ya sake emotional draman mace ya rushe masa qudurinsa ai ita macece zatayi ta bari.
tashin hankli bai kare agidan ba face har saida bappa zaidu yazo gidan da yamma ranar monday da news din cewa yayi yawa da mujaheed yana lafya kuma ya isa china kalau.. dagajin haka hanklin uncle moh ya kwanta. anty safeera kuma ta kasa nitsuwa harsaida mujaheed ya huce can cikin dare ya kirata sukayi magana yay assuring inta ya isa snn ta kwantar da hanklinta, altho tay tay mujaheed ya sake ransa yaqi, daga ta masa da maganan ya kira babansa da bacin rai ko kuka zasu rabu...kawai gani yake kamar da akwai wani boyayyen lefi daya masa babansa da har yamasa wnn mugunta, cos he cant just send him far away from home gatsau, kuma ya maida masa karatu baya batare da wani kwakkwan dalili ba. kwana biyu anty safera tafara sawa aranta wai koda zata lallaba mijinta taji dalili abakinsa, she have been tryn her best amma yaki sam ya bata fuska, sai kawo mata wasu dalili yake har yasa ta fara zarginsa da wani abu duk dama bata kawo ayaana bane
aikuwa a satin data dage agarin bincike kwasam ta samo information cewa da alhaj ameer aka hada komi kuma acikin gaggawa...
tundata bincika ta gane kmr abokaine suka zugashi
ranar data dage zata je asbitin a dubatan she became all hormonal sassafe ta tashi da bori sosai, uncle moh ya shirya zai fita tay confronting dinsa akan batun sako abokai cikin harkan rayuwr su da na yaransu, tun suna magana na fahimta abunka da me sabon ciki aka fara haurawa juna, ya dinga mata ihu yace ta dena ce masa bai isa ya yanke hukci a akan rayuwar mujaheed
cikin gushewar hankli da subucewar baki ta fara shigo masa da gori da kuma barazanar cewa zata kai kara wajen mahaifinta kawai adawo mata da danta tunda bayaso, ita ba zaa saka danta karatun dole a inda baiso ba.
ran uncle moh ya baci ganin ta hatsala ta dauki mayafi shikuwa yace mata taje gidan amma tasani kafin ta dawo wallah aure zaiyi kuma zai aure wacce zatazo ne ta masa biyayya agidan nan ba wacce zata nuna masa gadara da iko da dukiyar ubanta ba.
tunda ya furta mata wann maganan kara auren ya fita taji cikin ta da duniyan na ma gabaki daya na juyawa
ficewarsa agidan da fushi bada jimawa ba aka kirashi awaya ahujajan cewa anty safeerah tana asibiti ruwa ruwa har ta samu miscarriage...tundaga inda aka gaya masa jikinshi ya fara rawa rawa dan bawai baya kaunar matarsa bane, kawai dai zuciya ce irin tasa, wanda bata da linzami ko kadan. a hujajan ya wuce asbiti
ya samu an shiga da ita ciki za'a wanke mata ciki hajy mairo ne da ammi babba kowa yana neman jin meyafaru da doc yake batun ma safeerah ciwon hawan jini...
tunda ya iso asbirin yake safa da marwa akan likitoci dan sosai ya shiga hanklinsa ido ya raina fata, ganin ana batun complication na hawan jini, tsoro ya kamashi marmaza ya jawo hajy mairo gefe ya zaunar da ita ya fara mata bayani abunda ya faru da kalar kalaman da ya furta ma safeera kafin abun ya faru
salati ta dingayi cikin raki ta zazzageshi tace masa maza maza ya janye wann maganan koda dagaske ne zai kara auren yay maza ya karyata, kar yaje ua kashe matarsa abanza gashi yau yay asarar haihuwa
kawai ya san yadda zaiy ya karyata kansa inyaso nan gaba inma auren zaiyi saiya san sigar daa zai gaya mata.
#idan kinason cigaba da samun posting kibi shafukata
*AREWABOOKS*
*@SURAYYAHMS*
*WATTAPAD @SURAYYAHMS*
*WASAP CHANNEL ND GROP: SAVE MY NUMBER 08060712446 TO BE ADDED*
#SURAYYAHMS
#COMEBACK SERIES
2024/2025
[06/12, 15:50] Ányà Bá’kó̄̄̄ M.: ABUNDA KE ƁOYE💫
arewabooks@surayyahm.
⏯️3️⃣9️⃣
baida mafita hakanan ya saukar dakansa ya amshi shawarar hajiya mairo hannu bibbiyu sbd yana balain jin nauyi da kuma tsoron yarasa aurensa da kyakkwan matarsa safeerah, few minutes suna zaune awajen tana bashi shawara har akagama wanke ma anty safeera ciki snn aka fito da ita likeyly uncousious an saka mata drip idonta a lumshe da alama har ynxu a tsorace take batama san inda take ba tukuna..
a wani private VIP room aka sakata, uncle moh yay nan yay can duk ya kasa nitsuwa, tun bata farka a bacci ba ya fita ya siya babban bonquet na red flowers da get well soon cards manya manya ya jejjera mata a agefen gado, uban damuwa da rawan kafa dayake yasaka har su ammi babba suka fara tausaya masa, kmr mutunin arxiki ya nuna a fili kamar subutar baki ne yasashi ya furta ma safeerah cewa zai kara aure. ana daf wajen za'a kira sallan azhr anty safeeran ta dawo hayyacinta tafarka lkcin u hajiya ne kawai a dakin haka nan suka yanyaneta kowa yana fadin iya albarkacin bakinsa akan lamarin
kai kafin ma uncle moh ya dawo hajiya tay kkri wajen ganin ta karyata batun aurensa a zuciyar anty safeerah
ammi babba sai ce mata take bataga yadda uncle moh ya damu bane har hawaye saida yay suka taru suka babbata hakuri suka lallabata, kafin can uncle moh din ya shigo, data kallesa yadda yake sum sum kusan rabin abunda takeji a zuciyrta na fushi da kishi sai ya gushe musmn dataga flowers da abubuwan daya jejjera mata na soyayya kmr ba shi ba...
ana idar da sallahn azhar su haj mairo suka basu waje yazo ya zauna a kusa da ita irin dan basarwa na matan nan kawai ta iya mishi, yanata lallabata akan tay hakuri taki cemai komi tanata kuka hankalin sa yay bala'in tashi, har da guntun mata hawayensa akan cikin nata daya zube sosai yazo yafara bata tausayi ma.. ba a jima ba ammi karama ta kawo musu abinci tay musu jaje da gaisuwa.
kwanansu daya a asibitin uncle mohd yana kan bikon matarsa, bata kuwa kulashi ba har saida aka sallamesu suka dawo gida, bayan kusan kowa acikin yaran gidan anzo an gaisheta hajiya mairo ta hadasu a falonta tay musu nasiha, as usual sai nunawa take cewa safeeran ma tana da laifi akan meyasa zata na jayayya da mijinta bacin niyyarsa akan dansa mujaheed mai kyau ne aishi uba ne bazaiso ya cutar da dansa ba, sai da ta wanke anty safeera tass ta mata fada, snn shima ta wankesa tace masa bata son ta kara jin irie iren wann magnn banza yana fitowa daga bakinsa. ranar gabaki daya uncle moh ya sauya ma anty safeera ya dawo kmr wani sabon mutum, he was with her all thru the healing journey sai da ya tabbata sun sasanta kansu, harda dansa mujaheed da situation din yasashi yaji kamar sanadiyarsa ne auren iyayensa ya samu tangarda gashi har mamansa tay bari
shima baida wata mafita haka ya bawa uncle moh hakuri ya hakura yace zai masa biyayya yay karatun kawai saboda karda acigaba da samun matsala tsakanin iyayensa..