Sashe 75
Abunda Ke Boye Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
hajiya hajaran ne ta riko hannunta domin ta taimaka mata zuwa kasa, kan kace Wani abu kusan duka rabin ma'akatan gidan sun kewaye su da gaisuwa hajya da bakinta duka duka mata hudu ne da maza matasa su biyu da yar yarinya
"Barkan ku da zuwa Hajiya mairo oyoyo hajiya Allah yasa anzo a lpya...kusan kowani ma'aikaci yana Miko musu gaisuwarsa cikin yanayin girmamawa da nuna farincikin sa da ganinsu
hajy mairo kmr wacce ta rude tafara washe baki kamr cele tana cewa "Sannunku dai"
Sannunku...Tana fada da kyar sabida kukan rabuwa da mutanen na tudu dataci harya shake mata murya tana yi tana dann waving dinsu dahannu tana baza murmushi...
hajy hajara data rikota tace An sameku lpya?duka Sukace lpya lau..Nan ta juya tana kallon driversu ta ciro kudi mai yawa ta basu tace sai ka babbasu na shan ruwa mungode Allah ya muku albarka
Da sauri Ya rusuna kai yace toh hajiya Allah kare ki angode, Duka sauran ma'aikatan dake washe baki suma suka bibbita da addua tuni wajen ya kaure da godiya da yabo kowa na washe baki
Itakam Bata kara ma kallonsu ba ta riko hannun kawarta suka nufi ciki A hankli suke tafiya sabida yanayin jiki sai an bita a hankli musamman ma da bata fiye son zaman waje daya ba.
Suna daf da bude kofar gidan sukaci Karo da bappa zaidu yafito fuskarsa dauke da kyakwan murmushi kallo daya zakamai kasan yana tsananin murna da isowarsun,da sauri sauri ya karaso da alamn an riga an sanar dashi labarin isowarsun ne, Wata iriyar shigace a jikinsa shiga mai ƙara daraja da kamala farin shaddace a jikinsam wanda a ƙalla zaikai Darrikan kudi,ya ɗaura hula akansa ga wata gare datasha aiki sosai.
fuskarshin nan ta fito ras baqin sajenshi da gemunsa mai tsananin kyau yayi lib a fuskarshi sai sheƙi yakeyi
..Wajen hajiya mairo ya nufa da farinciki ya rikota ajikinshi ya rungumeta tsam wacce already tana Hade idanunta da nashi tafara sauke wasu maqudan hawaye, cikin muryanta da bai fitowa sosai
"tace'..zaidu? ashe zan ganka da idona..
Wani shafa kansa tayi a lalume tace Alhmdullahi,
saita juya ta kalli uncle mohammad daketa famar Murmushi cokin fashewa dakuka tace Alhamdull hajya hajara yau gani ga autana muhammadu kai masha Allah ashe haka kadawo gingimeme muhammadu?
..duka aka fara dariya itakam sai kuka takeyi jin yaranta duka sun rungumeta sosai
uncle moh yace "Ina matukar farincikin samun isowar ku hajya mama na yahanya.
Ta juyo cikin muryan kuka tace "Ohh nikam kalau nake ,toh Ina yayan naku, ya baka fitomin da suba?nima inga jikokin. Ohh Allah yajikan mahaifinku, Allah yasaka yana cikin inuwar Rahmanu ubangiji Allah yay muku albarka..
cikin tsantsar tausayinta da kaunarta dake mamaya aransu sukace "Allah ya kara miki tsawon rai hajya,in muna ganinki ai tamkar muna ganinsa ne Allah ya masa rahma..
matsanancin kukan ta kara fashewa da shi uncle moh ya rikota ajikinsa yanata lallashinta.
kafin nan suka fara sannu da zuwa suna gaisawa da sauran mutanen datazo dasu tareda su sun zama su takwas da yar yarinya karama,me suma ruthy itama age dinta kamar irinsu kulthum datazo da ita.
Cikin gidan bappa zaidu ya musu jagora tareda ma'aikatan gidan da suka shigo da kayan su da sauran abubuwan tsaraba da sukaxo dashi hilimi guda a buhuhuna
Daga cikin gidan kuwa kusan kowa shiri yake Dan yaga ya hallaro cikin babban katafaren falon sun on time,yau babu wanda bai haska yay kyau a shigarsa ba musamman ma ant safeera data sha Wani atampar again wann karon tasaka dark red in colour wanda ya amsheta shima kwarai dagske ,cikin wata golden atampa wax ammi babba ta fito suka sha dinkin su kowa da kalar nasa style din, shikuma maheer ya saka light brown shadda da dark coffee cap, ibaad ya saka sky blue colour voile marar nauyi wanda tsabr kyan data masa kamar ka cinyeshi.
har saida aka shigo da hajy mairo da bakinta kafin nan anty safeera tazo ita da ammi babba dasu ibaad , safiya da maheer cikinsu kowa ya rusuna cikin ladabi da girmamawa aka fara gaishe gaishe, ana cikin gaisuwar ne ammi babba ta fita domin duba su sultana, tasha baqar mamaki dataga ammi karama bata fito ba har yanxu...
gani tayi wnn ne perfect timr mata da zata baza gadara da ikonta a matsayinta na babban surkuwan gidan tunda ammi karaman taki fitowa akan lkci.
tana fitowa kuwa ta samu wata mai aiki da mopper tana share dattin kafar takalmn mutanen kauyr da suka shigo ciki musmn maza yan kauyen wokers din restaurant wanda basu da iyaye su biyu da hajya mairo ta rarumo su tazo da su birni
mai aikin tagama goge wajen kenan sukaji wani irin kwas kwas sautin takalmi mai shege tsini, zainab arifa ce sanye da wata iriyar english wears me fallen neck amma gown me dogon hannu red color ta daura vintage scarf taci wani uban kwalliya kamar zataje biki, ga wayarta ma dakyar take rikesa tsabar rigima, dede kan inda ynxn nan aka gama moppewa ko bushewa baiyi ba ta taka snn tabi ta zubar da bawon sweet din datake lasa akasa batama lura ba.
baki bude mai aikin tadinga kallonta, ita kuwa ko kallonta batay ba bare tace mata sannu kai tsaye ta nufi wajen ammi babba data daskare tana kallonta
tana isowa gabanta da wani irin rawan kai tare da over confidence tace "hi anty,. tay kmr zata fashe da dariya cikin gintsewa tace u look cool today da bakisa hijab ba.
..ammi babba dake washe baki tace thanks sannunki da zuwa zainab Arifah yasu mumnynki
zainab arifah na taunar cingam tace fine..umm anty kice ma wnn maid din taje car dina ta daukomin bag dina da wani gift bag i left the car open
..da rawan jiki tace okay my dear ki shiga ciki za'a'dauko.
yake kawai ta mata batako gode ba cikin wata mayyar catwalk ta wuce sashen datake jiyo surutun kai tsaye
babu sallama ta fado cikin falon tana wani irin murmushi me cike da shan qamshi like kana ganinta kasan kwata kwata ba'a bata dandanin tarbiya agidansu ba.
suna hade ido da anty safeera tace zainab karaso mana kizo ki gaishe da iyayenki
dakyar kai tsaye ta karaso ciki ta fara gaida su bappa zaidu dake uncle tace musu, sama sama ta gaida su maheer, sauran bakin kam batako kallesu ba taje jikin hajiya mairo ta mannu da ita tafara cikata da surutu tana cewa wai saida taje kauye tay baka kirin snn ne zata ta dawo musu??
..wasu nata mamakin rashin kunyatta wasu suka maida abun yaranta dake hajiya mairon ma cakka mata magana takey acikin wasan kaka da jika tana ce mata duk gidan ita ne bata gado kunya da hanklin kowa ba sai rashin hanklin ubanta zayyanu...
suna cikin haka saiga su kulthum da sultana da ayanan ce acan baya duk sun riko kayan small chops da ammi karama tay, suna ajewa duka sukaje suka rungume hajy mairo ta shafa kansu tana ta mamakin yadda taga ayaanah ta fesss saidai tun basu fara magana ba masu aiki suka karaso da sauran chops ammi karamar ce abayansu da katon tray na drinks da small chops da sanyin sallama ta shigo ciki kai tsaye taje har gaban hajy mairo ta durkusa snn ta aje tray din kayan tabawan tafara gaisheta cikin tsananin kewa da girmawa, hajy tuni ta mance da wata zainab arifah data makalkale mata ajiki ta riko hannum fatima
ayayinfa zainan tabi ta kafesu kulthum da sultana din da ido tanata kallonsu jin kmr yaran sun fara bata haushi ganin kwata kwata basa dokinta bare su gaisheta gabaki daya bata gama gane waye ayaanah ba dake akasa tabar kanta bata dago ba tukuna.
uncle moh ma sam bau gane waye ayaanah ba tukuna dan harga Allah ba haka yay tsammanin ganinta ba
da har zainab arifah zata tambaye safiya wacce wanncan din sai ga nan ammi babba takara shigowa fuskarta adan dore idonta stiff akan su.
hajya ta dan dafa kafadun fatima tana hawaye tana murnan ganinta, ammi karama duk ta juya gaban bakin hajya mairo tay musu gaisuwar mutunci ta saka masu aikin suka jejjera musu ruwan sha masu sanyi da kala kalan abubuwan sha agabansu wanda hakan barakamin batawa ammi babba rai yayi ba
tayama za'a ce sune suka fara tarban hajya amma daga zuwan fatima harta kawo musu ruwa da abun tabawa duk ganin hakan takey a matsayin makirici da neman gindin zama
hjy kuwa sai bayani take ma baqinta tana cewa ai wnan ita ce yata fatimar danake yawan gaya muku, daga nan tafara introducing kowa
hartazo kan ayaanah ta dan miƙa mata hannu ayaanah ta karaso kusa da ita, sai sann zainab arifah ta fara kare mata wani irin hamshakin kallon kwakkwafi dana maita bata taba ganin kyaun irin nata ba sai ji tay kirjinta na mata zafi
uncle mohd kuwa sai masha Allah masha Allah yake ta maimaitawa shima ya zuba idanunsa akan yarinya baya ko kiftawa
hajya ta jawo ayaanah jikinta tana hawaye sosai tace musu wannan ma jikata ce sunanta ayaanah, yar gidan yatace tacan tudu wato taawure...
anan duk bakin sukace Allahu akbar, Allah sarki itace wance addantta ta rasu ko?? atake idon ayaana ya ciko da ruwa, hjy mairo na hawaye tace eh wallh etace, Allah dai ya jikan inayah..hmm,.mutuwa bai bar kowa ba da babba da yaro intazo sai ka tafi...
da mamaki tafara tattaba jikin ayaanah tana share hawaye tana cewa masha Allah, kamr ba itace ke kula ba ta kalle ibaad daga can nesa fa karfi tace...Allahu akbr rayyanu ashe dai bazaka taɓa iya cin amanata ba..jibe yadda yarinya tay fess fesss..ohh ayaanah lallai toh mijinkin nan ya iya kiwo..
zainab arifa ta juyo tama ayanan wani irin kallo jin zuciyarta ya wani irin buga da karfin gaske duk dama taganta yarinyace...kuma taji kowa ya fara dariya.
...adan miskilance ibaad yace 'what, waime kike cewa ne? kin dawo kenan ko? tana harararsa tace yo bazan fadi gaskiya ba,..daga baka ajiyar yarinya harka mallaketa ka canza mata kamanni?
"Barkan ku da zuwa Hajiya mairo oyoyo hajiya Allah yasa anzo a lpya...kusan kowani ma'aikaci yana Miko musu gaisuwarsa cikin yanayin girmamawa da nuna farincikin sa da ganinsu
hajy mairo kmr wacce ta rude tafara washe baki kamr cele tana cewa "Sannunku dai"
Sannunku...Tana fada da kyar sabida kukan rabuwa da mutanen na tudu dataci harya shake mata murya tana yi tana dann waving dinsu dahannu tana baza murmushi...
hajy hajara data rikota tace An sameku lpya?duka Sukace lpya lau..Nan ta juya tana kallon driversu ta ciro kudi mai yawa ta basu tace sai ka babbasu na shan ruwa mungode Allah ya muku albarka
Da sauri Ya rusuna kai yace toh hajiya Allah kare ki angode, Duka sauran ma'aikatan dake washe baki suma suka bibbita da addua tuni wajen ya kaure da godiya da yabo kowa na washe baki
Itakam Bata kara ma kallonsu ba ta riko hannun kawarta suka nufi ciki A hankli suke tafiya sabida yanayin jiki sai an bita a hankli musamman ma da bata fiye son zaman waje daya ba.
Suna daf da bude kofar gidan sukaci Karo da bappa zaidu yafito fuskarsa dauke da kyakwan murmushi kallo daya zakamai kasan yana tsananin murna da isowarsun,da sauri sauri ya karaso da alamn an riga an sanar dashi labarin isowarsun ne, Wata iriyar shigace a jikinsa shiga mai ƙara daraja da kamala farin shaddace a jikinsam wanda a ƙalla zaikai Darrikan kudi,ya ɗaura hula akansa ga wata gare datasha aiki sosai.
fuskarshin nan ta fito ras baqin sajenshi da gemunsa mai tsananin kyau yayi lib a fuskarshi sai sheƙi yakeyi
..Wajen hajiya mairo ya nufa da farinciki ya rikota ajikinshi ya rungumeta tsam wacce already tana Hade idanunta da nashi tafara sauke wasu maqudan hawaye, cikin muryanta da bai fitowa sosai
"tace'..zaidu? ashe zan ganka da idona..
Wani shafa kansa tayi a lalume tace Alhmdullahi,
saita juya ta kalli uncle mohammad daketa famar Murmushi cokin fashewa dakuka tace Alhamdull hajya hajara yau gani ga autana muhammadu kai masha Allah ashe haka kadawo gingimeme muhammadu?
..duka aka fara dariya itakam sai kuka takeyi jin yaranta duka sun rungumeta sosai
uncle moh yace "Ina matukar farincikin samun isowar ku hajya mama na yahanya.
Ta juyo cikin muryan kuka tace "Ohh nikam kalau nake ,toh Ina yayan naku, ya baka fitomin da suba?nima inga jikokin. Ohh Allah yajikan mahaifinku, Allah yasaka yana cikin inuwar Rahmanu ubangiji Allah yay muku albarka..
cikin tsantsar tausayinta da kaunarta dake mamaya aransu sukace "Allah ya kara miki tsawon rai hajya,in muna ganinki ai tamkar muna ganinsa ne Allah ya masa rahma..
matsanancin kukan ta kara fashewa da shi uncle moh ya rikota ajikinsa yanata lallashinta.
kafin nan suka fara sannu da zuwa suna gaisawa da sauran mutanen datazo dasu tareda su sun zama su takwas da yar yarinya karama,me suma ruthy itama age dinta kamar irinsu kulthum datazo da ita.
Cikin gidan bappa zaidu ya musu jagora tareda ma'aikatan gidan da suka shigo da kayan su da sauran abubuwan tsaraba da sukaxo dashi hilimi guda a buhuhuna
Daga cikin gidan kuwa kusan kowa shiri yake Dan yaga ya hallaro cikin babban katafaren falon sun on time,yau babu wanda bai haska yay kyau a shigarsa ba musamman ma ant safeera data sha Wani atampar again wann karon tasaka dark red in colour wanda ya amsheta shima kwarai dagske ,cikin wata golden atampa wax ammi babba ta fito suka sha dinkin su kowa da kalar nasa style din, shikuma maheer ya saka light brown shadda da dark coffee cap, ibaad ya saka sky blue colour voile marar nauyi wanda tsabr kyan data masa kamar ka cinyeshi.
har saida aka shigo da hajy mairo da bakinta kafin nan anty safeera tazo ita da ammi babba dasu ibaad , safiya da maheer cikinsu kowa ya rusuna cikin ladabi da girmamawa aka fara gaishe gaishe, ana cikin gaisuwar ne ammi babba ta fita domin duba su sultana, tasha baqar mamaki dataga ammi karama bata fito ba har yanxu...
gani tayi wnn ne perfect timr mata da zata baza gadara da ikonta a matsayinta na babban surkuwan gidan tunda ammi karaman taki fitowa akan lkci.
tana fitowa kuwa ta samu wata mai aiki da mopper tana share dattin kafar takalmn mutanen kauyr da suka shigo ciki musmn maza yan kauyen wokers din restaurant wanda basu da iyaye su biyu da hajya mairo ta rarumo su tazo da su birni
mai aikin tagama goge wajen kenan sukaji wani irin kwas kwas sautin takalmi mai shege tsini, zainab arifa ce sanye da wata iriyar english wears me fallen neck amma gown me dogon hannu red color ta daura vintage scarf taci wani uban kwalliya kamar zataje biki, ga wayarta ma dakyar take rikesa tsabar rigima, dede kan inda ynxn nan aka gama moppewa ko bushewa baiyi ba ta taka snn tabi ta zubar da bawon sweet din datake lasa akasa batama lura ba.
baki bude mai aikin tadinga kallonta, ita kuwa ko kallonta batay ba bare tace mata sannu kai tsaye ta nufi wajen ammi babba data daskare tana kallonta
tana isowa gabanta da wani irin rawan kai tare da over confidence tace "hi anty,. tay kmr zata fashe da dariya cikin gintsewa tace u look cool today da bakisa hijab ba.
..ammi babba dake washe baki tace thanks sannunki da zuwa zainab Arifah yasu mumnynki
zainab arifah na taunar cingam tace fine..umm anty kice ma wnn maid din taje car dina ta daukomin bag dina da wani gift bag i left the car open
..da rawan jiki tace okay my dear ki shiga ciki za'a'dauko.
yake kawai ta mata batako gode ba cikin wata mayyar catwalk ta wuce sashen datake jiyo surutun kai tsaye
babu sallama ta fado cikin falon tana wani irin murmushi me cike da shan qamshi like kana ganinta kasan kwata kwata ba'a bata dandanin tarbiya agidansu ba.
suna hade ido da anty safeera tace zainab karaso mana kizo ki gaishe da iyayenki
dakyar kai tsaye ta karaso ciki ta fara gaida su bappa zaidu dake uncle tace musu, sama sama ta gaida su maheer, sauran bakin kam batako kallesu ba taje jikin hajiya mairo ta mannu da ita tafara cikata da surutu tana cewa wai saida taje kauye tay baka kirin snn ne zata ta dawo musu??
..wasu nata mamakin rashin kunyatta wasu suka maida abun yaranta dake hajiya mairon ma cakka mata magana takey acikin wasan kaka da jika tana ce mata duk gidan ita ne bata gado kunya da hanklin kowa ba sai rashin hanklin ubanta zayyanu...
suna cikin haka saiga su kulthum da sultana da ayanan ce acan baya duk sun riko kayan small chops da ammi karama tay, suna ajewa duka sukaje suka rungume hajy mairo ta shafa kansu tana ta mamakin yadda taga ayaanah ta fesss saidai tun basu fara magana ba masu aiki suka karaso da sauran chops ammi karamar ce abayansu da katon tray na drinks da small chops da sanyin sallama ta shigo ciki kai tsaye taje har gaban hajy mairo ta durkusa snn ta aje tray din kayan tabawan tafara gaisheta cikin tsananin kewa da girmawa, hajy tuni ta mance da wata zainab arifah data makalkale mata ajiki ta riko hannum fatima
ayayinfa zainan tabi ta kafesu kulthum da sultana din da ido tanata kallonsu jin kmr yaran sun fara bata haushi ganin kwata kwata basa dokinta bare su gaisheta gabaki daya bata gama gane waye ayaanah ba dake akasa tabar kanta bata dago ba tukuna.
uncle moh ma sam bau gane waye ayaanah ba tukuna dan harga Allah ba haka yay tsammanin ganinta ba
da har zainab arifah zata tambaye safiya wacce wanncan din sai ga nan ammi babba takara shigowa fuskarta adan dore idonta stiff akan su.
hajya ta dan dafa kafadun fatima tana hawaye tana murnan ganinta, ammi karama duk ta juya gaban bakin hajya mairo tay musu gaisuwar mutunci ta saka masu aikin suka jejjera musu ruwan sha masu sanyi da kala kalan abubuwan sha agabansu wanda hakan barakamin batawa ammi babba rai yayi ba
tayama za'a ce sune suka fara tarban hajya amma daga zuwan fatima harta kawo musu ruwa da abun tabawa duk ganin hakan takey a matsayin makirici da neman gindin zama
hjy kuwa sai bayani take ma baqinta tana cewa ai wnan ita ce yata fatimar danake yawan gaya muku, daga nan tafara introducing kowa
hartazo kan ayaanah ta dan miƙa mata hannu ayaanah ta karaso kusa da ita, sai sann zainab arifah ta fara kare mata wani irin hamshakin kallon kwakkwafi dana maita bata taba ganin kyaun irin nata ba sai ji tay kirjinta na mata zafi
uncle mohd kuwa sai masha Allah masha Allah yake ta maimaitawa shima ya zuba idanunsa akan yarinya baya ko kiftawa
hajya ta jawo ayaanah jikinta tana hawaye sosai tace musu wannan ma jikata ce sunanta ayaanah, yar gidan yatace tacan tudu wato taawure...
anan duk bakin sukace Allahu akbar, Allah sarki itace wance addantta ta rasu ko?? atake idon ayaana ya ciko da ruwa, hjy mairo na hawaye tace eh wallh etace, Allah dai ya jikan inayah..hmm,.mutuwa bai bar kowa ba da babba da yaro intazo sai ka tafi...
da mamaki tafara tattaba jikin ayaanah tana share hawaye tana cewa masha Allah, kamr ba itace ke kula ba ta kalle ibaad daga can nesa fa karfi tace...Allahu akbr rayyanu ashe dai bazaka taɓa iya cin amanata ba..jibe yadda yarinya tay fess fesss..ohh ayaanah lallai toh mijinkin nan ya iya kiwo..
zainab arifa ta juyo tama ayanan wani irin kallo jin zuciyarta ya wani irin buga da karfin gaske duk dama taganta yarinyace...kuma taji kowa ya fara dariya.
...adan miskilance ibaad yace 'what, waime kike cewa ne? kin dawo kenan ko? tana harararsa tace yo bazan fadi gaskiya ba,..daga baka ajiyar yarinya harka mallaketa ka canza mata kamanni?