Sashe 136
Abunda Ke Boye Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
ba yabo ba fallasa bappa zaidu yace ibaad ai baida raini hajya, zaizo..nine na aikesa!
cikin karkada kai tace kullum acikin shan bakin sa kake toh wallah yau kwata kwata bana son raina ya baci da ku dan wann abu daya faru da yar jikata zainabu sam baiyi min dadin ji ba ace kuna yan uwan jini aima bai kamata azo ana samun hali irinna mugaye marasa tausayi acikinku ba.
kai kuma zayyanu nasan an riga an cuceka amma hakuri zakayi kasan ance zaka haifi da ne baka haifi halinsa ba, aikai kasan waye babban yayan naku marigayi mustapa, mutunin kirki ne sam baida hayaniya, yo aiko uwar rayyanun ma ba haka take ba ni sam bansan a ina yaje ya samu nashi halin ba.
Da wani irin izza prof yace "A ina kuwa zai samu bayan irin tarbiyan da ya taso dashi ajikinsa kenan mama, ni ba nazo nan bane dan in tsaya jin wani hakuri. ke kanki kinsan anjima anaso aga bayana da ba'a gani ba shine aka turo min wani shaidanin yaro yake son ya ruguza rayuwar yata toh wallah bazaiyu ba.
cikin katsesu bappa zaidu yace hajiya ban fahimceku ba wai maganan waye akeyi ne haka?
baki bude ta kallesa tace waye kuma inba rayyanu ba, yanxu kai zaidu abunda yayi jiya da rayuwar yarinyar nan yay mata adalci kenan? aikamata yay ace ka tasosa agaba yaxo ya tsuguna anan agabanmu ya bawa zayyanu hakuri akan tashi kashesa masa yarsa kwalli daya daya tashi yi, dan tsabar daurin gindi ai aikansa kayi kenan shi bazai nemi afuwar kawunsa ba ko??
bappa zaidu yace "aa hajya, yarsa ce dai ta tashi kashe kanta dakanta, ina kuma ruwan ibaad aciki?..snn Abunda ya faru jiya fa ya shafe kowa, bangane kina neman ki dora laifin a bangare daya ba in har abunda kika tara mu akai kenan banga amfanin zuwa na nan ba, dan inhar baza'a yi magana cikin gaskiya ba babu amfanin taro mu anan
da wani irin izza prof yace "wani gaskiya?? yanxu kai zaidu har zaka iya budan baki kay wani magana after all everything dat happened was ur fault, yes ..yaron nan a hannunka ya taso a lalace he is a liar and a manipulator bai ayyana komi ma rayuwarsa ba, kuma na jima da gane take takenka, kaine kake zugashi yana aikata min duk wani abunda yaga dama agidana toh wallah mama kigaya masa zan dauki mummunan mataki akansu dukansu.
kafin ya karasa rufe baki bappa zaidu yace ahhh ahh ahh mataki kam ai akan yarka zaka fara daukawa kafin kayi zciyat juyowa kan ɗan wani, kana magana ne kamar kai kaɗai abun ya shafa, snn Ka manta cewa muma muna da mutunci da xuciyar da kuma son yayan. Ba zaka zo ka yiwa kowa kallon me laifi ba saboda matsalarka da yarka daka kasa magance shi.
da bacin rai hajiya tace kaiii zaidu wallah banason shashanci wai meye haka kuke fada wa junanku kai da zayyanu???ashe bazaku tsaya ku fahimce junan a sulhunta maganan nan kamr na masu hankli ba
bappa yace In dai za a raba tsakanin tarbiya na gaskiya, to mu a nan muna da hujja, snn Kada kowa ya zo ya juyar da laifi ya ɗora shi kan bangare daya..
Da bacin rai prof yace mama ban yarda a yanke wa Zainab Arifah wani hukunci saboda kuskuren wani ba sabida ita akekan cutarwa, dagangan akayi ma yata haka dan anriga an tsaneni, kuma inda jiya ta mutu da kowa sai ya dandana kuɗansa agidan nan dan wallah bazan yafe muku ba
cikin jan tsaki bappa zaidu yace "inda ta mutu da babu abunda ka isa kayi saidai ace yarka ta kashe kanta abanza kuma kasan wuta zataje aiko..
da wani irin hargagi prof ya juyo zai amsa maganan
cikin katsesu uncle moh yace yaa zaidu, dan Allah kuyi hakuri wannan maganan fa mai sauki ce, wanda yay kuskurei a fito fili kawai abashi duka rashin gaskiyarsa, ita zainab macece mai rauni koda dan halacci ba ai akwai yan uwanta ka. we all know yaa zayyan dakyar ya samu haihuwar nan kuma yarsa kenan kwalli daya bazafa mu cigaba da rufa rufa muna kallo ana wasa da rayuwarta haba yaa zaidu ayi magana cikin adalci mana.
da zafin nama hajiya tace yawwa muhammadu gaya masa gaskiya dai yaji dan naga alama babu Allah acikin zuciyar zaidu, inba haka ba kiri kiri kana kallo zaa cuce rayuwar dan uwanka zayyanu wanda kuka zauna acikin tare amma ka rufe idonka kace sam ba haka ba
bappa zaidu yace hajiya inada tambaya, shin yaron nan menene yayi muku guda daya? inhar zaku iya gayamin laifinsa da kuskurensa direct wallh zan amsa
kuka hajiya ta fashe dashi tace aww ynxu kai zaidu duk anan bakaga ga laifin rayyanun ba shifa ya jawo zainab ta tashi zata kashe kanta haba zaidu.
bappa zaidu ya kara hade rai yace "okay shi kenan yaje har gidansun yace mata ta kashe kanta ko?toh inba haka ba ya zaku taru kuna blaming dinsa shikadai akan abinda yarinya taga damar aikatawa kanta ai ita tafimu sanin ita daya ubanta ya haifa da batay la'akari da hakan ba duk bai muku ciwo ba???saishi ne da baida gata agidan nan ake so ace komi lefinsa ne bayan yariga ya gaya mata alaqa bazai yi tsakaninsu ba, mama shine me duka laifin da har za'a turo hukuma su kamashi a kulleshi??? nifa bawai inace miki ibaad baiya kuskure ba, ko ranar da abun ya faru ainay masa fada sosai sabida zainab ai ya mace ce tana da rauni, damuwata yadda kuke kkrin kuce lallai shine yasakata ta aikata wann abun wakanta gaskiya babu gaskiya ko adalci aciki, he is also a victim too, ai ɗa baifi ɗa ba..inkina jin zafi akan rayuwar zainab arifah shima ibaad din ai jikanki ne meyasa bazakiy la'akari da halin da hakan zai jefashi aciki ba wai shin ana soyayya dole ne..ynxu saiki gaya min menene wanda ya kamata yay mata tun dacan wanda baiyi b..soyayya ne yace bayayi
..kuma ya gaya mata toh menene..
da wani irin bacin rai prof ya miƙe har jikinsa na bari zai magana hajiya mairo ta daga musu hannu da muryan kuka da fushi tace "kai Ya isheku haka duk ku nitsu kafin naci muku mutunci karnasake jin bakin kowa anan dan naga alama maganan bazai kare ba, yanxu menene mafita guda daya? zayyanu kaji abunda xaidu ya fada kai meye ba'asinka...
komawa yay wajen zamansa ya zauna yana wani irin hura hanci da wani irin girman kai yafara gaya mata abunda likitansu ya fada akan lafyar kwalwlawar zainab wanda tun yana tsaka da bayanin hajiya ta rafka salati ta fashe da wani irin sabon kuka.
wayyoo Allah ni mairo, zainab yanxu haka rayuwarki ya dawo sai kace me taɓon hankli? innalillh wa inna ilaihi rajiun au dama abun har yakai haka ne zayyanu, Allah ya isa miki zainabu! toh wallah ko anaso ko ba aso dole ne mu dauki mataki, muhammadu kaine shaidata anan kace ma yayunka maza su sasanta kansu a tsaya a kan magana daya rayyanu ya sauke girman kai ayi auren nan kodan yarinyr nan ta samu lafiya bayan haka banason na karajin wani hayaniya..
bappa zaidu yay shiru ya zuba musu ido yana dai jiransu sugama
rimi rimi prof ya dinga kawo kananan magana yana hura hanci da izza yana cewa shima sharawar daya yanke da matarsa kenan duk dama yasan yafi karfin ya bada yarsa ahaka saidan samun lafyarta sabida yariga yasan cutarsa kawai xa'a yi, ana baqin ciki da daukakar da Allah ya masa anyi asiri an juya ma yarsa kwakwala da ciwon so dan kawai aga bayansa, kuma shi dukiyarsa ba'a isa aci abanza ba, inma ana tunanin anyi kulle kulle ne akan yarsa dan aga karshensa toh shiyasan yadda zaiy da mutum
yafi minti ashirin yana ma hajiya mairo magana da izza da zafin rai, yanamai dada gaya mata cewa akan dukiyar sa aka kulla komi, they cant stand the fact that shima Allah ya bashi yarinya me ilimi da tarbiya, hassada da kiyayyar da ake masa agidan ne yasaka ba acigaba, kuma wallah akan maganan zai saka ido, koda kuwa ya bada yarsa aure su sani ba a son ransa bane dan shi yasan cutarsa kawai za'ayi
maganganu dayawa dayake fadan sosai yah ma bappa zaidu zafi dan yaga alamar borin hauka kawai yakey, technically, shine yazo musu yana neman alfarman a aure yarsa amma sai yazo yana wani burga yana zage zage yana habaice habaice yana zargin kowa akan dukiya yana nuna musu kamar shine kawai zai rufa musu asiri yay musu alfarma...
hajiya mairo sai kuka take tana karkada kai batace komi ba gani take kamar eh dagaske ne anaso acuce zayyanu ne kawai akan yarsa zainab
ransa a bace ya cigaba da cewa "Dole ne asan yadda za'ayi hajiya, inaso yata ta dawo hayyacinta, snn duk wani maison ganin bayana shi zai fara faduwa ni xanyi ma yata duk wani gata har karshen rayuwarta dan haka aja kunnen yaro dan wallah next time wani abu makamancin haka ya sake faruwa hajiya kece kika haifi ni amma koke wallah baki isa ki hanani daukar tsatsaurar mataki akan yaron nan ba dan bazai kashe min yata a banza ba haukar banza haukar wofi.
cikin kukan tace kai zayyanu ya isheka haka, maganan nan ya kare, ni wallah ma tausayin yarinyar nakeji yanxu duk wata masifa da kukeji dashi ku aje kuhada kai kawai ayi auren nan, zaidu kaine uban yaro a hannunka yataso kuma yanxu kaine me wuƙa da nama ga zayyanu ya kawo batun yuyuwar auren zainab da rayyanu banji kace komi ba...dan Allah ayi ayi asaka musu rana dan yarinyar nan karta zauce ta haukace tafara shiga bololi tana tsince tsince
cikin karkada kai tace kullum acikin shan bakin sa kake toh wallah yau kwata kwata bana son raina ya baci da ku dan wann abu daya faru da yar jikata zainabu sam baiyi min dadin ji ba ace kuna yan uwan jini aima bai kamata azo ana samun hali irinna mugaye marasa tausayi acikinku ba.
kai kuma zayyanu nasan an riga an cuceka amma hakuri zakayi kasan ance zaka haifi da ne baka haifi halinsa ba, aikai kasan waye babban yayan naku marigayi mustapa, mutunin kirki ne sam baida hayaniya, yo aiko uwar rayyanun ma ba haka take ba ni sam bansan a ina yaje ya samu nashi halin ba.
Da wani irin izza prof yace "A ina kuwa zai samu bayan irin tarbiyan da ya taso dashi ajikinsa kenan mama, ni ba nazo nan bane dan in tsaya jin wani hakuri. ke kanki kinsan anjima anaso aga bayana da ba'a gani ba shine aka turo min wani shaidanin yaro yake son ya ruguza rayuwar yata toh wallah bazaiyu ba.
cikin katsesu bappa zaidu yace hajiya ban fahimceku ba wai maganan waye akeyi ne haka?
baki bude ta kallesa tace waye kuma inba rayyanu ba, yanxu kai zaidu abunda yayi jiya da rayuwar yarinyar nan yay mata adalci kenan? aikamata yay ace ka tasosa agaba yaxo ya tsuguna anan agabanmu ya bawa zayyanu hakuri akan tashi kashesa masa yarsa kwalli daya daya tashi yi, dan tsabar daurin gindi ai aikansa kayi kenan shi bazai nemi afuwar kawunsa ba ko??
bappa zaidu yace "aa hajya, yarsa ce dai ta tashi kashe kanta dakanta, ina kuma ruwan ibaad aciki?..snn Abunda ya faru jiya fa ya shafe kowa, bangane kina neman ki dora laifin a bangare daya ba in har abunda kika tara mu akai kenan banga amfanin zuwa na nan ba, dan inhar baza'a yi magana cikin gaskiya ba babu amfanin taro mu anan
da wani irin izza prof yace "wani gaskiya?? yanxu kai zaidu har zaka iya budan baki kay wani magana after all everything dat happened was ur fault, yes ..yaron nan a hannunka ya taso a lalace he is a liar and a manipulator bai ayyana komi ma rayuwarsa ba, kuma na jima da gane take takenka, kaine kake zugashi yana aikata min duk wani abunda yaga dama agidana toh wallah mama kigaya masa zan dauki mummunan mataki akansu dukansu.
kafin ya karasa rufe baki bappa zaidu yace ahhh ahh ahh mataki kam ai akan yarka zaka fara daukawa kafin kayi zciyat juyowa kan ɗan wani, kana magana ne kamar kai kaɗai abun ya shafa, snn Ka manta cewa muma muna da mutunci da xuciyar da kuma son yayan. Ba zaka zo ka yiwa kowa kallon me laifi ba saboda matsalarka da yarka daka kasa magance shi.
da bacin rai hajiya tace kaiii zaidu wallah banason shashanci wai meye haka kuke fada wa junanku kai da zayyanu???ashe bazaku tsaya ku fahimce junan a sulhunta maganan nan kamr na masu hankli ba
bappa yace In dai za a raba tsakanin tarbiya na gaskiya, to mu a nan muna da hujja, snn Kada kowa ya zo ya juyar da laifi ya ɗora shi kan bangare daya..
Da bacin rai prof yace mama ban yarda a yanke wa Zainab Arifah wani hukunci saboda kuskuren wani ba sabida ita akekan cutarwa, dagangan akayi ma yata haka dan anriga an tsaneni, kuma inda jiya ta mutu da kowa sai ya dandana kuɗansa agidan nan dan wallah bazan yafe muku ba
cikin jan tsaki bappa zaidu yace "inda ta mutu da babu abunda ka isa kayi saidai ace yarka ta kashe kanta abanza kuma kasan wuta zataje aiko..
da wani irin hargagi prof ya juyo zai amsa maganan
cikin katsesu uncle moh yace yaa zaidu, dan Allah kuyi hakuri wannan maganan fa mai sauki ce, wanda yay kuskurei a fito fili kawai abashi duka rashin gaskiyarsa, ita zainab macece mai rauni koda dan halacci ba ai akwai yan uwanta ka. we all know yaa zayyan dakyar ya samu haihuwar nan kuma yarsa kenan kwalli daya bazafa mu cigaba da rufa rufa muna kallo ana wasa da rayuwarta haba yaa zaidu ayi magana cikin adalci mana.
da zafin nama hajiya tace yawwa muhammadu gaya masa gaskiya dai yaji dan naga alama babu Allah acikin zuciyar zaidu, inba haka ba kiri kiri kana kallo zaa cuce rayuwar dan uwanka zayyanu wanda kuka zauna acikin tare amma ka rufe idonka kace sam ba haka ba
bappa zaidu yace hajiya inada tambaya, shin yaron nan menene yayi muku guda daya? inhar zaku iya gayamin laifinsa da kuskurensa direct wallh zan amsa
kuka hajiya ta fashe dashi tace aww ynxu kai zaidu duk anan bakaga ga laifin rayyanun ba shifa ya jawo zainab ta tashi zata kashe kanta haba zaidu.
bappa zaidu ya kara hade rai yace "okay shi kenan yaje har gidansun yace mata ta kashe kanta ko?toh inba haka ba ya zaku taru kuna blaming dinsa shikadai akan abinda yarinya taga damar aikatawa kanta ai ita tafimu sanin ita daya ubanta ya haifa da batay la'akari da hakan ba duk bai muku ciwo ba???saishi ne da baida gata agidan nan ake so ace komi lefinsa ne bayan yariga ya gaya mata alaqa bazai yi tsakaninsu ba, mama shine me duka laifin da har za'a turo hukuma su kamashi a kulleshi??? nifa bawai inace miki ibaad baiya kuskure ba, ko ranar da abun ya faru ainay masa fada sosai sabida zainab ai ya mace ce tana da rauni, damuwata yadda kuke kkrin kuce lallai shine yasakata ta aikata wann abun wakanta gaskiya babu gaskiya ko adalci aciki, he is also a victim too, ai ɗa baifi ɗa ba..inkina jin zafi akan rayuwar zainab arifah shima ibaad din ai jikanki ne meyasa bazakiy la'akari da halin da hakan zai jefashi aciki ba wai shin ana soyayya dole ne..ynxu saiki gaya min menene wanda ya kamata yay mata tun dacan wanda baiyi b..soyayya ne yace bayayi
..kuma ya gaya mata toh menene..
da wani irin bacin rai prof ya miƙe har jikinsa na bari zai magana hajiya mairo ta daga musu hannu da muryan kuka da fushi tace "kai Ya isheku haka duk ku nitsu kafin naci muku mutunci karnasake jin bakin kowa anan dan naga alama maganan bazai kare ba, yanxu menene mafita guda daya? zayyanu kaji abunda xaidu ya fada kai meye ba'asinka...
komawa yay wajen zamansa ya zauna yana wani irin hura hanci da wani irin girman kai yafara gaya mata abunda likitansu ya fada akan lafyar kwalwlawar zainab wanda tun yana tsaka da bayanin hajiya ta rafka salati ta fashe da wani irin sabon kuka.
wayyoo Allah ni mairo, zainab yanxu haka rayuwarki ya dawo sai kace me taɓon hankli? innalillh wa inna ilaihi rajiun au dama abun har yakai haka ne zayyanu, Allah ya isa miki zainabu! toh wallah ko anaso ko ba aso dole ne mu dauki mataki, muhammadu kaine shaidata anan kace ma yayunka maza su sasanta kansu a tsaya a kan magana daya rayyanu ya sauke girman kai ayi auren nan kodan yarinyr nan ta samu lafiya bayan haka banason na karajin wani hayaniya..
bappa zaidu yay shiru ya zuba musu ido yana dai jiransu sugama
rimi rimi prof ya dinga kawo kananan magana yana hura hanci da izza yana cewa shima sharawar daya yanke da matarsa kenan duk dama yasan yafi karfin ya bada yarsa ahaka saidan samun lafyarta sabida yariga yasan cutarsa kawai xa'a yi, ana baqin ciki da daukakar da Allah ya masa anyi asiri an juya ma yarsa kwakwala da ciwon so dan kawai aga bayansa, kuma shi dukiyarsa ba'a isa aci abanza ba, inma ana tunanin anyi kulle kulle ne akan yarsa dan aga karshensa toh shiyasan yadda zaiy da mutum
yafi minti ashirin yana ma hajiya mairo magana da izza da zafin rai, yanamai dada gaya mata cewa akan dukiyar sa aka kulla komi, they cant stand the fact that shima Allah ya bashi yarinya me ilimi da tarbiya, hassada da kiyayyar da ake masa agidan ne yasaka ba acigaba, kuma wallah akan maganan zai saka ido, koda kuwa ya bada yarsa aure su sani ba a son ransa bane dan shi yasan cutarsa kawai za'ayi
maganganu dayawa dayake fadan sosai yah ma bappa zaidu zafi dan yaga alamar borin hauka kawai yakey, technically, shine yazo musu yana neman alfarman a aure yarsa amma sai yazo yana wani burga yana zage zage yana habaice habaice yana zargin kowa akan dukiya yana nuna musu kamar shine kawai zai rufa musu asiri yay musu alfarma...
hajiya mairo sai kuka take tana karkada kai batace komi ba gani take kamar eh dagaske ne anaso acuce zayyanu ne kawai akan yarsa zainab
ransa a bace ya cigaba da cewa "Dole ne asan yadda za'ayi hajiya, inaso yata ta dawo hayyacinta, snn duk wani maison ganin bayana shi zai fara faduwa ni xanyi ma yata duk wani gata har karshen rayuwarta dan haka aja kunnen yaro dan wallah next time wani abu makamancin haka ya sake faruwa hajiya kece kika haifi ni amma koke wallah baki isa ki hanani daukar tsatsaurar mataki akan yaron nan ba dan bazai kashe min yata a banza ba haukar banza haukar wofi.
cikin kukan tace kai zayyanu ya isheka haka, maganan nan ya kare, ni wallah ma tausayin yarinyar nakeji yanxu duk wata masifa da kukeji dashi ku aje kuhada kai kawai ayi auren nan, zaidu kaine uban yaro a hannunka yataso kuma yanxu kaine me wuƙa da nama ga zayyanu ya kawo batun yuyuwar auren zainab da rayyanu banji kace komi ba...dan Allah ayi ayi asaka musu rana dan yarinyar nan karta zauce ta haukace tafara shiga bololi tana tsince tsince