Sashe 128
Abunda Ke Boye Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
tana tsaka da masa bayanin programs na sabon kmfaninta ya miƙe tsaye tare da gyara zaman suit dinsa dakyau yace musu "excuse me. very swifly witout any explanation ya barsu azaune awajen suna tumɓaleɓale da baki kamr wasu fans dinsa ya kara da gaba fuskar nan nashi a murtuke.
zainab Arifah ta bishi da wani irin kallo, feeling so embrassed tamiƙe ta fara binsa da sauri gashi idanun kowa yana kanta u can easily spot irin vibe dinnan na cewa she is just throwing her self for ibaad's attention wnda yasa ajinta ya dan zuba a idon gayu.
ibaad was walking fast yana jin bugun zuciyrsa na karuwa sosai saidai ya rasa menene ke faruwa da ayaanah dayake jin sudden uneasiness .
da sauri sauri yake tafiya ayayinda zainab arifah da nala suke binsa kamar jela abaya
yana kaiwa saman he looked at few places baiganta sai can daya faro jiwo muryan ammi babba tana masifa ita da kawar hjiy hamida data dora ma ayaana sawun kafarta akan cinya wai ta danna mata ayayin da takecin meat bag din, lkcin ne ma ayaana taji hawaye masu zafi yazo mata sosai.
itadai batace musu komi ba dan dukansu awajen zasu iya haifar ukun ta ma
tana durkushe acikinsu tana matsa ma dayan hajy kafa da suka sakata na dole waidan akan hawayen datake yasa ammi babba take mata masifa inda take shiga bata nan take fita ba.
ibaad yanajin yar kauye walakntacciya yana flying a iska yay sauri ya karaso wajen baiko musu sallama ba idonsa yasauka akan ayaanah a durkushe da kafar mata data dora mata ajiki kmr ta samu baiwa...
kamar kiftawar ido fuskarsa yay wani irin jaa da bacin rai ya tsaya yana kallonsu
anty safeera tay maza tama dayan hjyn ido akan ta dauke kafarta akan cinyar ayaana
ganin wajen ya dauke cak da shiru kowa ya zuba ma ibaad ido yasaka matar dauke kafarta itama ta kallesa
nan..sai ga su zainab arifah sun leko,..
baice musu uffan ba ya karaso ciki fuskrsa kamr mala'ikal mutuwa daga masu hararar haduwarsa sai masu jin sha'awarsa
tun kafin ya kamo hannun ayaanah da wani irin borin kunya ammi babba tahau cewa tohh munafuka sai ki tashi kije ai bagashi anzo a daukeki ba? dama ai hawayen makirci kike yi waiku kenan yaran zamani babba bai isa ya saku aiki ba sai ku hau kuka dan ace ana zaluntarku kedai ayaana kin shiga uku wallah.
idanunsa kusan a rufe ya jawota daf kusa da shi ganin idonta har yanxu da hawaye ya tallabo fuskarta yace "what is wrong?? girgiza mai kai kawai tay hawayenta na kara zuba
ji yay kamar kirjinshi zai amon wuta yaja hannunta ahnkli yace "lets go!..yana rike hannunta zai jawota su fita out of guilt anty safeera tace ibaad bafa wani abu aka mata ba kawayen anty hamida sukace taje musu aika shine take kuka
..tsaki yaja mata kuma ko kallonta baiy ba, yafara jan ayaana a jikinsa da kulawa ya ciro hankynsa ya fara share mata fuskarta, zainab arifah ta shigo ciki tana kallon mum dinta kanta adan kulle tace "mumy wai me aka mata?...
cikin yatsina tace oho
ke ni karki dameni...
da sauri zainab ta juyo ganin har sunkai kofa tace "ibaad pls wait!!
da tsawa hajy hamida tace "ya jira ya miki me? just them go yafi ruwa gudu mana..yaron nan tunda yaga yagirma yake bala'in raina mutane zai wani shigo tsakiyar mata bai gaishe mu ba ana masa magana kuma yana basar da mutane yawani ja hannun yarinya ya fita da ita and who is his mate here..
da wani irin rashin kunya arifah tadaka ma maman nata tsawa tace mum but you cant talk to him like that, i knw ure just bullying the girl...for god sake i was on a date with him muna wani magana ne dashi fa but
you and ur friends have to ruined it for me...ina ruwan ku da yarinyar ehhh.
kusan ba acikin hanklinta take masifar ba tace u knw he will react kuma bazai sake zuwa gidan nan ba sabida abunda kukayi yanxu
nan su anty safeera da kawayen maman nata suka hayayyako zasu tsareta da surutai atake atake ta haukace musu ta kunce musu bori
har jikinta na rawa da wani irin rashin kunya...tace karda wata mata tamata magana ai hidimarta ne kawai su tashi su tafi subar musu gidansu hidima ya kare ita batason ganinsu..
cikinsu kowa na mamakin kalar rashin tarbiya da kunyarta while ita kanta batasan meye hatsala ta take masifar ba, dan harga Allah jikinta na bata cewa ibaad zai dauki tsatsauran mataki wanda dole ne itama ya shafeta..
wasu hajiyoyin da abun ya musu ciwo atake suka dau jakarsu suka fice da fushi
da hatsala hajiya hamida tace "Zainab how dare u asked my frends to leave kina hauka ne
da ihu tace "they ruined my day badan su ba ibaad wud have been talking with me by now
...nd mum zanje na kirashi wallah ure going to apologise if not zan kai kararki wajen baba ai bake kika hada min hidimar ba u cant ruined it for me
tana fadin hakan da wani irin bori ta fita nala tabita abaya banda kallon juna babu abunda ammi babba da anty safeera suke kowa na hmm hmmm..
da sauri zainab ta sauko kasa dan ta bawa ibaad hakurin abunda ya gani anama ayaana sai sholl batagansa bare ayaanah su hajiya mairo ne kawai suke kan zaune da alama basu ma san abunda yake faruwa ba
wani irin haushi ne ya kama zainab arifah taje ta samu babanta ta fara masa kuka sanadiyar haka yasa securities suka kore dukkan wasu kawayen mamanta agidan with immidiet effect duk saida tasaka aka walakantasu aka rakasu har waje sosai ta kunyatar da mamanta.
dagata bangaren su ayaanah kuwa kusan dakyar ibaad ya danne zuciyarsa ganin har yanzu tana hawaye harda shesshka dan maganganun banza da matayen suka mata sosai yake dawo mata kai yanxu yana mata zafi sosai dan tasan ita ba marainiya ba ce kuma iyayenta ba talakawa bane duk dama akauye suka taso, saidai irin zagin cin mutuncin data kwasa yau ko almajira albarka.
tafiya kadan sukayi suka tsaya awani hadadden quest house na abokinsa prince zarko suna shiga mai gadi ya bude musu gate suna masu miko masa gaisuwa tun bai sako kasa ba.
dede wajen parking ya paker black GMC yukon jeep dinsa ya sauko da wuri ya bude mata kofa ta sauko snn ya kama hannunta suka shige ciki.
the place was so quiete gashi yamma ne wajajen 5:30 basu furta ma juna komi ba har suka kai cikin wani irin hadadden falon hutawa bai kaita cikin bedroom baison yay rarrashin da zai saka ya taɓa mata jikinta sosai..
suna zama lallausar kujera ya zuba mata rikitattun idanunsa dat are sharp nd piercing kamr wanda xai hadiyeta, ahnkli take sshhka har ta share hwayenta snn ya kamo hannunta cikin nashi ahankli yace are u ready to talk to me now?
dago kanta tay kafin ta amsashi taji ya dada saukar mata kai da muryansa kasa duka wanda kusan bai taɓa marairace mata haka ba .
da sanyin tausayinta a kwayar idanunshi yace Did you know it hurts me when u cry?sai yayi shiru na seconds kaɗan, kmar wanda yake kam neman wasu kalmomin da ba su saba fita daga bakinsa ba.
kara matsowa kusa da ita yay sosai har ta ji dumin jikinsa cikin murya mai kashe jiki yace“I don’t like it,” not bcos i want to force u to be strong but every time you cry, I feel like I failed you somewhere.”
jin haka yasa tay sauri xuba maraitaccun idanunta acikin nashi da wani irin kasala ayanayinta batare da tace masa komi ba hawayenta masu sanyi na zuba masa hannu.
Yatsunsa taji ya ɗora akn fuskarta yana share mata hawayen ɗa suka dan ragen slowly kamar mai jin tsoron taɓa mata zuciya yana cewa "kisani, I notice everything about you. Even the tears you pretend are nothing. Hannunsa ya zamar akan nata ya kara riƙe natan sosai, ba da ƙarfi ba. yace I want to be the place you soften ba inda kike nuna taurin kai ba, i dont care how strong you try to be…all I want is to hold you till you stop hurting
okay? yana maganan a nitse
kallon bakinsa take bata ko kiftawa dan jin kalaman nasa takeyi kamr ruwan kankara ake xuba mata cikin zuciyarta dake mata zafi tanajin koinnta na daukawa da wani irin sanyi tereda matsanancin sonsa dake kkrin taɓa mata kwakwla
with each word dayake furtawa ji take kmr zuciyarta na narkewa ahnkli ba acikin hayyacinta babu shiri yajita ta fado kan kirjinshi in a very melting way da wani irin shauqaqiyar tsumayi ta rungumesa tare da lafewa akan kirjinshi idanunta a lumshe take sauke nannuyar ajiyan xuciya...
dakyar ya iya control kansa ya dora hannunsa agadon bayanta calmy yana dan patting inta.
sunfi minti goma haka kafin taji sanyi ta dago suna kallon idanun juna da sanyin murya ahnkli tace "when you held me everything softens inside me. a maraitace tace i am sorry i cried nd u its u who get hurt! shafa kanta yay yace its okay..But i still want to knw what happen me suka miki?
jingina kanta tay ahnkli akan kafadun sa tafara magana bata boye masa komi ba har saida ta gama..
nan ya tallabo fuskrta yace next time anyone try to hurt nd disrespect u like this dont respect them back kinji ko??
zainab Arifah ta bishi da wani irin kallo, feeling so embrassed tamiƙe ta fara binsa da sauri gashi idanun kowa yana kanta u can easily spot irin vibe dinnan na cewa she is just throwing her self for ibaad's attention wnda yasa ajinta ya dan zuba a idon gayu.
ibaad was walking fast yana jin bugun zuciyrsa na karuwa sosai saidai ya rasa menene ke faruwa da ayaanah dayake jin sudden uneasiness .
da sauri sauri yake tafiya ayayinda zainab arifah da nala suke binsa kamar jela abaya
yana kaiwa saman he looked at few places baiganta sai can daya faro jiwo muryan ammi babba tana masifa ita da kawar hjiy hamida data dora ma ayaana sawun kafarta akan cinya wai ta danna mata ayayin da takecin meat bag din, lkcin ne ma ayaana taji hawaye masu zafi yazo mata sosai.
itadai batace musu komi ba dan dukansu awajen zasu iya haifar ukun ta ma
tana durkushe acikinsu tana matsa ma dayan hajy kafa da suka sakata na dole waidan akan hawayen datake yasa ammi babba take mata masifa inda take shiga bata nan take fita ba.
ibaad yanajin yar kauye walakntacciya yana flying a iska yay sauri ya karaso wajen baiko musu sallama ba idonsa yasauka akan ayaanah a durkushe da kafar mata data dora mata ajiki kmr ta samu baiwa...
kamar kiftawar ido fuskarsa yay wani irin jaa da bacin rai ya tsaya yana kallonsu
anty safeera tay maza tama dayan hjyn ido akan ta dauke kafarta akan cinyar ayaana
ganin wajen ya dauke cak da shiru kowa ya zuba ma ibaad ido yasaka matar dauke kafarta itama ta kallesa
nan..sai ga su zainab arifah sun leko,..
baice musu uffan ba ya karaso ciki fuskrsa kamr mala'ikal mutuwa daga masu hararar haduwarsa sai masu jin sha'awarsa
tun kafin ya kamo hannun ayaanah da wani irin borin kunya ammi babba tahau cewa tohh munafuka sai ki tashi kije ai bagashi anzo a daukeki ba? dama ai hawayen makirci kike yi waiku kenan yaran zamani babba bai isa ya saku aiki ba sai ku hau kuka dan ace ana zaluntarku kedai ayaana kin shiga uku wallah.
idanunsa kusan a rufe ya jawota daf kusa da shi ganin idonta har yanxu da hawaye ya tallabo fuskarta yace "what is wrong?? girgiza mai kai kawai tay hawayenta na kara zuba
ji yay kamar kirjinshi zai amon wuta yaja hannunta ahnkli yace "lets go!..yana rike hannunta zai jawota su fita out of guilt anty safeera tace ibaad bafa wani abu aka mata ba kawayen anty hamida sukace taje musu aika shine take kuka
..tsaki yaja mata kuma ko kallonta baiy ba, yafara jan ayaana a jikinsa da kulawa ya ciro hankynsa ya fara share mata fuskarta, zainab arifah ta shigo ciki tana kallon mum dinta kanta adan kulle tace "mumy wai me aka mata?...
cikin yatsina tace oho
ke ni karki dameni...
da sauri zainab ta juyo ganin har sunkai kofa tace "ibaad pls wait!!
da tsawa hajy hamida tace "ya jira ya miki me? just them go yafi ruwa gudu mana..yaron nan tunda yaga yagirma yake bala'in raina mutane zai wani shigo tsakiyar mata bai gaishe mu ba ana masa magana kuma yana basar da mutane yawani ja hannun yarinya ya fita da ita and who is his mate here..
da wani irin rashin kunya arifah tadaka ma maman nata tsawa tace mum but you cant talk to him like that, i knw ure just bullying the girl...for god sake i was on a date with him muna wani magana ne dashi fa but
you and ur friends have to ruined it for me...ina ruwan ku da yarinyar ehhh.
kusan ba acikin hanklinta take masifar ba tace u knw he will react kuma bazai sake zuwa gidan nan ba sabida abunda kukayi yanxu
nan su anty safeera da kawayen maman nata suka hayayyako zasu tsareta da surutai atake atake ta haukace musu ta kunce musu bori
har jikinta na rawa da wani irin rashin kunya...tace karda wata mata tamata magana ai hidimarta ne kawai su tashi su tafi subar musu gidansu hidima ya kare ita batason ganinsu..
cikinsu kowa na mamakin kalar rashin tarbiya da kunyarta while ita kanta batasan meye hatsala ta take masifar ba, dan harga Allah jikinta na bata cewa ibaad zai dauki tsatsauran mataki wanda dole ne itama ya shafeta..
wasu hajiyoyin da abun ya musu ciwo atake suka dau jakarsu suka fice da fushi
da hatsala hajiya hamida tace "Zainab how dare u asked my frends to leave kina hauka ne
da ihu tace "they ruined my day badan su ba ibaad wud have been talking with me by now
...nd mum zanje na kirashi wallah ure going to apologise if not zan kai kararki wajen baba ai bake kika hada min hidimar ba u cant ruined it for me
tana fadin hakan da wani irin bori ta fita nala tabita abaya banda kallon juna babu abunda ammi babba da anty safeera suke kowa na hmm hmmm..
da sauri zainab ta sauko kasa dan ta bawa ibaad hakurin abunda ya gani anama ayaana sai sholl batagansa bare ayaanah su hajiya mairo ne kawai suke kan zaune da alama basu ma san abunda yake faruwa ba
wani irin haushi ne ya kama zainab arifah taje ta samu babanta ta fara masa kuka sanadiyar haka yasa securities suka kore dukkan wasu kawayen mamanta agidan with immidiet effect duk saida tasaka aka walakantasu aka rakasu har waje sosai ta kunyatar da mamanta.
dagata bangaren su ayaanah kuwa kusan dakyar ibaad ya danne zuciyarsa ganin har yanzu tana hawaye harda shesshka dan maganganun banza da matayen suka mata sosai yake dawo mata kai yanxu yana mata zafi sosai dan tasan ita ba marainiya ba ce kuma iyayenta ba talakawa bane duk dama akauye suka taso, saidai irin zagin cin mutuncin data kwasa yau ko almajira albarka.
tafiya kadan sukayi suka tsaya awani hadadden quest house na abokinsa prince zarko suna shiga mai gadi ya bude musu gate suna masu miko masa gaisuwa tun bai sako kasa ba.
dede wajen parking ya paker black GMC yukon jeep dinsa ya sauko da wuri ya bude mata kofa ta sauko snn ya kama hannunta suka shige ciki.
the place was so quiete gashi yamma ne wajajen 5:30 basu furta ma juna komi ba har suka kai cikin wani irin hadadden falon hutawa bai kaita cikin bedroom baison yay rarrashin da zai saka ya taɓa mata jikinta sosai..
suna zama lallausar kujera ya zuba mata rikitattun idanunsa dat are sharp nd piercing kamr wanda xai hadiyeta, ahnkli take sshhka har ta share hwayenta snn ya kamo hannunta cikin nashi ahankli yace are u ready to talk to me now?
dago kanta tay kafin ta amsashi taji ya dada saukar mata kai da muryansa kasa duka wanda kusan bai taɓa marairace mata haka ba .
da sanyin tausayinta a kwayar idanunshi yace Did you know it hurts me when u cry?sai yayi shiru na seconds kaɗan, kmar wanda yake kam neman wasu kalmomin da ba su saba fita daga bakinsa ba.
kara matsowa kusa da ita yay sosai har ta ji dumin jikinsa cikin murya mai kashe jiki yace“I don’t like it,” not bcos i want to force u to be strong but every time you cry, I feel like I failed you somewhere.”
jin haka yasa tay sauri xuba maraitaccun idanunta acikin nashi da wani irin kasala ayanayinta batare da tace masa komi ba hawayenta masu sanyi na zuba masa hannu.
Yatsunsa taji ya ɗora akn fuskarta yana share mata hawayen ɗa suka dan ragen slowly kamar mai jin tsoron taɓa mata zuciya yana cewa "kisani, I notice everything about you. Even the tears you pretend are nothing. Hannunsa ya zamar akan nata ya kara riƙe natan sosai, ba da ƙarfi ba. yace I want to be the place you soften ba inda kike nuna taurin kai ba, i dont care how strong you try to be…all I want is to hold you till you stop hurting
okay? yana maganan a nitse
kallon bakinsa take bata ko kiftawa dan jin kalaman nasa takeyi kamr ruwan kankara ake xuba mata cikin zuciyarta dake mata zafi tanajin koinnta na daukawa da wani irin sanyi tereda matsanancin sonsa dake kkrin taɓa mata kwakwla
with each word dayake furtawa ji take kmr zuciyarta na narkewa ahnkli ba acikin hayyacinta babu shiri yajita ta fado kan kirjinshi in a very melting way da wani irin shauqaqiyar tsumayi ta rungumesa tare da lafewa akan kirjinshi idanunta a lumshe take sauke nannuyar ajiyan xuciya...
dakyar ya iya control kansa ya dora hannunsa agadon bayanta calmy yana dan patting inta.
sunfi minti goma haka kafin taji sanyi ta dago suna kallon idanun juna da sanyin murya ahnkli tace "when you held me everything softens inside me. a maraitace tace i am sorry i cried nd u its u who get hurt! shafa kanta yay yace its okay..But i still want to knw what happen me suka miki?
jingina kanta tay ahnkli akan kafadun sa tafara magana bata boye masa komi ba har saida ta gama..
nan ya tallabo fuskrta yace next time anyone try to hurt nd disrespect u like this dont respect them back kinji ko??