Sashe 35
Abunda Ke Boye Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
for abt 3 mints yana kallonta can snn yasaki karamin ajiyan zuciya ya fice ya samu hajy mairo tanata surutu a waya da matasa wanda suka fice jeji neman taawure da polisawa, duk ance mata ba aga taawuren ba dan har garin majiya anje amma ba aganta ba. police dinne ya kwantar mata da hankli yace sun baza idanun su snn bazasu bar jejin majiya ba har sai sun samu labarin inda taawure take snn hanklinta ya kwanta.
kallonta ibaad yake harta gama ta sauƙe wayar a kunnenta cikin rauni hawaye ya sauka acikin kwayar idanunta ahankli tabi ta share hawayen da bakin gyalenta araunace snn ta kalleshi tace ya jikin ayaanahn?
kureta yay da kallo for a while snn yace "sunce muje gida sai gobe zamu iya tafiya da ita.
kara rushewa tay da kuka tana girgiza kai tana cewa 'aa wallah ba'a isa ba. babu inda zamuje hakanan daga zuwa caji offis ko wani kwakwaran sallama banyi da inayah ba akazo akacemin wai ta rasu kuma juma yazo ya dauki gawarta, wallah wallah bazan je koina ba bare hakan ya kara faruwa akan ayaanah,inaa karya akeyi, ni anyama ba haɗa baki da nass din asibitin nan juma yay ba kuwa??...
cikin katseta ibaad yace toh me kikeso muyi ynxu bayan ga security ko a tsayawa kikeso muyi anan har gobe nifa agajiye nake . tana share hawayenta tace ni bance maka ka kwana a tsaye ba, ai akwai masallacin asibiti inda kaje kayi sallah muje can babu kowa aciki kagama hutunka sai ka kwana anan ni zan kwana agefen ayaanah
gyada mata kai kawai yay suka kama hanya suka fice harabar asibitin wani irin dan uban sanyi ne yasauka agarin tsabar ruwan sama da suka sha sai ɓari hajy mairo take ta riko hannun ibaad kam kam direct masallacin ya wuce da ita suka samu kuwa babu kowa aciki sai hasken fitilan solar tana zama ya fice yaje motarsa ya dauko jakarsa da basket din abinci da sauran aikan ya taho mata dashi.
samunta yay tanata kuka ahnkli tana maganganu, shide baice komi ya zauna gefenta yay shiru yana jinta har saida ta gama duk mitarta da masifarta akan juma da kuma mutuwar inayah da babu tantama kaidaga yanayinta kasan mutuwar tan yay mata zafi bana kadan ba
can tay shiru dan tariga dasanin cewa ibaad ba rarrashinta zaiyi ba, kusan sa'a ma taci dayake kulata yau sosai, yo dama ace jikanta mujaheed ne tasan shikam da har kukan sai yatayata yi shikuma maheer tasan sosai zai lallasheta, da haushin hakan ta harareshi yay kwafa yana kallonta girarsa na sama adage ahankli yace "Inkin gama kukan ga abinci nan ammi tace inkawo miki. tsinin baki tay kamar bazata amshi ba ganin ya kara dauke kai akanta yana daddana wayarsa yasa tay wuf ta jawo basket din gabanta tana budewa tana masifa "Allah wadarar naka ya lalace mutum sai kace dutsi kaga tsohuwa tana rabza kuka amma sannu common bazaka iya gaya mata ba, rayyanu wallh ka zanca hali dan babu wanda zai baka matar aure da wnn baqin halin naka ahto...
baice mata komi ba tana bude abincin wani dan uban qamshin kaza ya budeta cikin lumshe ido da budewa tace "masha Allahu.. wann koda bansani ba fatima ne tay min wnn bandashen, a raunace ta dan cijja labbanta sai kuma ta rushe da kuka "ohhh fatima, Allah ya miki Albarka fatima, yar albarka haihuwar ki ne kawai banyi ba wallh duk kinfimin su zaidu da muhammadu kedai Allah yakai haske kabarinki...ibaad ya mata wani irin mugun kallo a mugun dakile yace "au addua kike ma uwata ta mutu kome? adan hatsale ta kallesa "yo mexan fada ka kulani inba haka ba? rayyanu rasuwa fa akamin amma kocemin ya hakuri bakayi ba wann wani irin rayuwa ne kakeyi haka da dakkken zuciya fisballahi abu babu tsari babu tausayi aciki.
hade rai yay yace bazan baki hakuri ba kawai kici abincinki in mun gaisa zan miki duk wani abunda kikeso haba mutum yacemiki yagama gajiya kinzo kin zauna kinata cikamai kunne da koke koken banza
...baki bude take kallonshi tay kifi kifi da idanu zata amsa cikin katseta yace" kinga tsohuwa babu wani abunda zance miki face saikin nitsu kinci abincin nan...hawaye na zuba mata yarrrr a idonta ta karkada kai cikin kyabe baki tace "Allah ya fika rayyanu, wallah Allah ya fika tunda harni kake min fada kamar ban haife ubanka ba dadinta dai kaima kasan zafin mutuwa. batare da ya kulata ba ya karbe abincin ya bude very swifly cikin nitsuwa da tsafta yaje ya wanke spoon da plate ya dawo ya zuba mata isasshe, yasa mata ruwa da fresh juice din da aka hado mata dashi ya aje mata agabanta snn ya kalleta yace bismillah"
..hawayenta ta share ta dau abincin tay bismillh tana kaiwa loma daya bakinta jin dadin abincin yasa takara rushewa da kuka..ganin ibaad ya hatsala yaja tsaki yatashi zai bar wajen
tay wuf ta cakumo gefen rigarsa kamar barawo, cikin lumshe ido da budewa yace haba hajiya waime hakane kinga ainace miki nagaji kawai inbazakici abincin nan ba ne kigayamin in rufeshi what is wrong with u
tanakan tauna naman tace"toh shikenan mutum bazaiy kukan dadi ba uban waye yake ji dani a duniyan nan inba fatima ba badan ita ba ina ce saide in kwana da yunwa yau
yace toh saiki ce inkiramiki ita kimata kukan nide wallah kika sake baremin baki zan fita waje i am so tired..
cikin yatsina tace toh naji naji Allah ya huci zuciyarka magajin babansa. cikin shareta ya dan kwace rigarsa ya dawo ya zauna kusa da ita daga nan sai bata kara cemai komi ba tanitsu taci abincin tanaci tana karkada kai ita dayanta tanakan tunawa da surkuwanta fatima...in sha Allahu zaidu saiya auri fatima haka kawai gidanmu bai koshi ba bazan kai fatima dawa ba.
.ita kadanta taketa raya hakan aranta har saida tay nakk da abincin ta koshi sosai, ibaad ya tattara plate din yaje waje bakin borehole ya dauraye tasstass
yazo da tsintsiya mai kyau daga waje yakara share wajen yay fesss yay kyan gani, tay tagumi sai kallonsa take tana kyabe baki itade duk ta rasa wani irin aljanun son tsafta Allah ya zuba masa.,
bayan ya gamane ya tura mata sakon anty safeeran agabanta tanata kallo tana yabawa sosai shikuma ya zuba makansa sauran abincin dan kadan yy bismillh ya fara ci anatsa, baiy kamr loma biyar ba ta matso kusa dashi tafara bashi labarin duk ydda ake ciki da lamarin juma da taawure from A-Z tana tashan mamakin ganin ibaad baiko girgiza da jin labarin ba ita kuwa dake bada labarin har tana kuka tana tara majina..
shiru yay har saida ta gama snn ya juyo ya kalleta cikin nitsuwa yace mata kukan ya isa haka kartaje tay ciwo. dakyar tay shiru saida ta nitsu snn shima yake gaya mata labarin abunda ya faru dashi, sosai tasha mamakinsa, tabi ta rushe masa da kuka kamar an bugeta tahau rufeshi da masifa najin irin taurin kan dayaje yy agaban sarkin fulani da na buzaye"
kai rayyanu na lura asirina kake so ka tonamin inba haka ba meye wann fisbillah, meye zaikai ka yin sa'insa da matsafa, jahilai, bokaye, baqaqn mugaye, azzaluman mutanen nan??? yo shikansa juman ai ba sallan yakeyi ba inba auren qaddara ba mema taawure zatay da jahili irinsa gashi gabaki daya ya lalata mata rayuwarta dana yayanta shine zai baka auren aayanah sadaka, lallai bansan juma ya tsane yarinyar nan har haka ba...toh ynxu inda ace bakaibane fa da saidai mu nema ayaanah a duniyar nan mu rasa ta har abada wayyo Allah, Allah ya isa, Allah ya isa tsakanina da juma Allah saiya saka ma taawure baiwar Allah babu abunda takwasa a auren nan sai baqin ciki da damuwa kajjje kacewa surkin naka Allah yafishi. mugu kawai azzalumi boka ma dashi, uban waye zaiy surki dashi inba irinka ba..
yadda duk ta rude tana masifar shirme tana rabza kuka tana bori yasaka ibaad yay shiru
baice komi ba, sai can daya lura kmr abun dagaskene ya girgizata yamata ciwo snn ya dan jawota jikinsa ta lafe ya rungumeta ya lallasheta sosai har saida ta nitsu tay shiru.
can sai ta dago kai ta kallesa tace "toy yanzu ya ake ciki? ka amshi auren kenan ko ya?
kai tsaye ahnkli yace "a'a ban karba ba. akan me zan karba?? kijiki da wata maganan banza
tace "a'a ni karka haura min rayyanu lokacin da kukayi abunku ina nan ne? amma ai ynxun nan kace sun dauke agogonka sunyi sadaki dashi kenan kuma sun baka yarinya ka karba aayanan ta zama matarka kenan ai...
yace awani addinin ne ta zama mata ta..wann fa ba aure bane hajiya dan wallah bai dauru ba inkuma baki amince da hakan ba gobe sassafe ki kiramana malami yazo nan yamiki bayani kiji, ni badon walakanta yarinyar da ciwo danaga anayi ba da saidai su kasheni awajen amma babu abunda zai saka in kawota nan dan babu abunda ya hadani da ita..
wani irin harararsa tay kmr ruwan idonta zai duba kasa tace "tokai yanxu saima a dauke ayaanan abaka kyauta kuma ka karba? yarinya wankakkeiya kyakkawa, me ilimi, da asali wacce harka mutu bazaka same kamarta ba,karka ga juma yay maka bozonta ka dauka ko shi yana dakai ne, toh wallh wallahi barikaji kakanta da kakan kanta hanshakan malaman addinin musulunci ne shikansa uban taawure hamshakin manomi ne me arzikin gaske ciwo da yaki ne ya cinyeshi mutuwa kuma ya raba taawure da gatanta har qaddarar aure yafado mata akan juma. toh ka iye bakinka akan yar jikata ahtooh ayaanah tafi karfinka..
tunda tafara maganan wani irin kallo kawai yake binta dashi tana rufe baki yace "wann duk ke ta shafa nidai bana sonta. kuma bazan karbi wani aure ba. kawai kisan nayi akashe maganar nan tun anan. snn kisani ina da duk wani labarin abunda ke faruwa dake anan garin tun daga kan satar da ake miki har da yan ta'adda da kike case dasu kina kaiwa maganan auren nan gida wallah saina tona miki asiri dake da sana'ar taki duk za'a kwasheku akaiku gida inga ta tsiyar..
kallonta ibaad yake harta gama ta sauƙe wayar a kunnenta cikin rauni hawaye ya sauka acikin kwayar idanunta ahankli tabi ta share hawayen da bakin gyalenta araunace snn ta kalleshi tace ya jikin ayaanahn?
kureta yay da kallo for a while snn yace "sunce muje gida sai gobe zamu iya tafiya da ita.
kara rushewa tay da kuka tana girgiza kai tana cewa 'aa wallah ba'a isa ba. babu inda zamuje hakanan daga zuwa caji offis ko wani kwakwaran sallama banyi da inayah ba akazo akacemin wai ta rasu kuma juma yazo ya dauki gawarta, wallah wallah bazan je koina ba bare hakan ya kara faruwa akan ayaanah,inaa karya akeyi, ni anyama ba haɗa baki da nass din asibitin nan juma yay ba kuwa??...
cikin katseta ibaad yace toh me kikeso muyi ynxu bayan ga security ko a tsayawa kikeso muyi anan har gobe nifa agajiye nake . tana share hawayenta tace ni bance maka ka kwana a tsaye ba, ai akwai masallacin asibiti inda kaje kayi sallah muje can babu kowa aciki kagama hutunka sai ka kwana anan ni zan kwana agefen ayaanah
gyada mata kai kawai yay suka kama hanya suka fice harabar asibitin wani irin dan uban sanyi ne yasauka agarin tsabar ruwan sama da suka sha sai ɓari hajy mairo take ta riko hannun ibaad kam kam direct masallacin ya wuce da ita suka samu kuwa babu kowa aciki sai hasken fitilan solar tana zama ya fice yaje motarsa ya dauko jakarsa da basket din abinci da sauran aikan ya taho mata dashi.
samunta yay tanata kuka ahnkli tana maganganu, shide baice komi ya zauna gefenta yay shiru yana jinta har saida ta gama duk mitarta da masifarta akan juma da kuma mutuwar inayah da babu tantama kaidaga yanayinta kasan mutuwar tan yay mata zafi bana kadan ba
can tay shiru dan tariga dasanin cewa ibaad ba rarrashinta zaiyi ba, kusan sa'a ma taci dayake kulata yau sosai, yo dama ace jikanta mujaheed ne tasan shikam da har kukan sai yatayata yi shikuma maheer tasan sosai zai lallasheta, da haushin hakan ta harareshi yay kwafa yana kallonta girarsa na sama adage ahankli yace "Inkin gama kukan ga abinci nan ammi tace inkawo miki. tsinin baki tay kamar bazata amshi ba ganin ya kara dauke kai akanta yana daddana wayarsa yasa tay wuf ta jawo basket din gabanta tana budewa tana masifa "Allah wadarar naka ya lalace mutum sai kace dutsi kaga tsohuwa tana rabza kuka amma sannu common bazaka iya gaya mata ba, rayyanu wallh ka zanca hali dan babu wanda zai baka matar aure da wnn baqin halin naka ahto...
baice mata komi ba tana bude abincin wani dan uban qamshin kaza ya budeta cikin lumshe ido da budewa tace "masha Allahu.. wann koda bansani ba fatima ne tay min wnn bandashen, a raunace ta dan cijja labbanta sai kuma ta rushe da kuka "ohhh fatima, Allah ya miki Albarka fatima, yar albarka haihuwar ki ne kawai banyi ba wallh duk kinfimin su zaidu da muhammadu kedai Allah yakai haske kabarinki...ibaad ya mata wani irin mugun kallo a mugun dakile yace "au addua kike ma uwata ta mutu kome? adan hatsale ta kallesa "yo mexan fada ka kulani inba haka ba? rayyanu rasuwa fa akamin amma kocemin ya hakuri bakayi ba wann wani irin rayuwa ne kakeyi haka da dakkken zuciya fisballahi abu babu tsari babu tausayi aciki.
hade rai yay yace bazan baki hakuri ba kawai kici abincinki in mun gaisa zan miki duk wani abunda kikeso haba mutum yacemiki yagama gajiya kinzo kin zauna kinata cikamai kunne da koke koken banza
...baki bude take kallonshi tay kifi kifi da idanu zata amsa cikin katseta yace" kinga tsohuwa babu wani abunda zance miki face saikin nitsu kinci abincin nan...hawaye na zuba mata yarrrr a idonta ta karkada kai cikin kyabe baki tace "Allah ya fika rayyanu, wallah Allah ya fika tunda harni kake min fada kamar ban haife ubanka ba dadinta dai kaima kasan zafin mutuwa. batare da ya kulata ba ya karbe abincin ya bude very swifly cikin nitsuwa da tsafta yaje ya wanke spoon da plate ya dawo ya zuba mata isasshe, yasa mata ruwa da fresh juice din da aka hado mata dashi ya aje mata agabanta snn ya kalleta yace bismillah"
..hawayenta ta share ta dau abincin tay bismillh tana kaiwa loma daya bakinta jin dadin abincin yasa takara rushewa da kuka..ganin ibaad ya hatsala yaja tsaki yatashi zai bar wajen
tay wuf ta cakumo gefen rigarsa kamar barawo, cikin lumshe ido da budewa yace haba hajiya waime hakane kinga ainace miki nagaji kawai inbazakici abincin nan ba ne kigayamin in rufeshi what is wrong with u
tanakan tauna naman tace"toh shikenan mutum bazaiy kukan dadi ba uban waye yake ji dani a duniyan nan inba fatima ba badan ita ba ina ce saide in kwana da yunwa yau
yace toh saiki ce inkiramiki ita kimata kukan nide wallah kika sake baremin baki zan fita waje i am so tired..
cikin yatsina tace toh naji naji Allah ya huci zuciyarka magajin babansa. cikin shareta ya dan kwace rigarsa ya dawo ya zauna kusa da ita daga nan sai bata kara cemai komi ba tanitsu taci abincin tanaci tana karkada kai ita dayanta tanakan tunawa da surkuwanta fatima...in sha Allahu zaidu saiya auri fatima haka kawai gidanmu bai koshi ba bazan kai fatima dawa ba.
.ita kadanta taketa raya hakan aranta har saida tay nakk da abincin ta koshi sosai, ibaad ya tattara plate din yaje waje bakin borehole ya dauraye tasstass
yazo da tsintsiya mai kyau daga waje yakara share wajen yay fesss yay kyan gani, tay tagumi sai kallonsa take tana kyabe baki itade duk ta rasa wani irin aljanun son tsafta Allah ya zuba masa.,
bayan ya gamane ya tura mata sakon anty safeeran agabanta tanata kallo tana yabawa sosai shikuma ya zuba makansa sauran abincin dan kadan yy bismillh ya fara ci anatsa, baiy kamr loma biyar ba ta matso kusa dashi tafara bashi labarin duk ydda ake ciki da lamarin juma da taawure from A-Z tana tashan mamakin ganin ibaad baiko girgiza da jin labarin ba ita kuwa dake bada labarin har tana kuka tana tara majina..
shiru yay har saida ta gama snn ya juyo ya kalleta cikin nitsuwa yace mata kukan ya isa haka kartaje tay ciwo. dakyar tay shiru saida ta nitsu snn shima yake gaya mata labarin abunda ya faru dashi, sosai tasha mamakinsa, tabi ta rushe masa da kuka kamar an bugeta tahau rufeshi da masifa najin irin taurin kan dayaje yy agaban sarkin fulani da na buzaye"
kai rayyanu na lura asirina kake so ka tonamin inba haka ba meye wann fisbillah, meye zaikai ka yin sa'insa da matsafa, jahilai, bokaye, baqaqn mugaye, azzaluman mutanen nan??? yo shikansa juman ai ba sallan yakeyi ba inba auren qaddara ba mema taawure zatay da jahili irinsa gashi gabaki daya ya lalata mata rayuwarta dana yayanta shine zai baka auren aayanah sadaka, lallai bansan juma ya tsane yarinyar nan har haka ba...toh ynxu inda ace bakaibane fa da saidai mu nema ayaanah a duniyar nan mu rasa ta har abada wayyo Allah, Allah ya isa, Allah ya isa tsakanina da juma Allah saiya saka ma taawure baiwar Allah babu abunda takwasa a auren nan sai baqin ciki da damuwa kajjje kacewa surkin naka Allah yafishi. mugu kawai azzalumi boka ma dashi, uban waye zaiy surki dashi inba irinka ba..
yadda duk ta rude tana masifar shirme tana rabza kuka tana bori yasaka ibaad yay shiru
baice komi ba, sai can daya lura kmr abun dagaskene ya girgizata yamata ciwo snn ya dan jawota jikinsa ta lafe ya rungumeta ya lallasheta sosai har saida ta nitsu tay shiru.
can sai ta dago kai ta kallesa tace "toy yanzu ya ake ciki? ka amshi auren kenan ko ya?
kai tsaye ahnkli yace "a'a ban karba ba. akan me zan karba?? kijiki da wata maganan banza
tace "a'a ni karka haura min rayyanu lokacin da kukayi abunku ina nan ne? amma ai ynxun nan kace sun dauke agogonka sunyi sadaki dashi kenan kuma sun baka yarinya ka karba aayanan ta zama matarka kenan ai...
yace awani addinin ne ta zama mata ta..wann fa ba aure bane hajiya dan wallah bai dauru ba inkuma baki amince da hakan ba gobe sassafe ki kiramana malami yazo nan yamiki bayani kiji, ni badon walakanta yarinyar da ciwo danaga anayi ba da saidai su kasheni awajen amma babu abunda zai saka in kawota nan dan babu abunda ya hadani da ita..
wani irin harararsa tay kmr ruwan idonta zai duba kasa tace "tokai yanxu saima a dauke ayaanan abaka kyauta kuma ka karba? yarinya wankakkeiya kyakkawa, me ilimi, da asali wacce harka mutu bazaka same kamarta ba,karka ga juma yay maka bozonta ka dauka ko shi yana dakai ne, toh wallh wallahi barikaji kakanta da kakan kanta hanshakan malaman addinin musulunci ne shikansa uban taawure hamshakin manomi ne me arzikin gaske ciwo da yaki ne ya cinyeshi mutuwa kuma ya raba taawure da gatanta har qaddarar aure yafado mata akan juma. toh ka iye bakinka akan yar jikata ahtooh ayaanah tafi karfinka..
tunda tafara maganan wani irin kallo kawai yake binta dashi tana rufe baki yace "wann duk ke ta shafa nidai bana sonta. kuma bazan karbi wani aure ba. kawai kisan nayi akashe maganar nan tun anan. snn kisani ina da duk wani labarin abunda ke faruwa dake anan garin tun daga kan satar da ake miki har da yan ta'adda da kike case dasu kina kaiwa maganan auren nan gida wallah saina tona miki asiri dake da sana'ar taki duk za'a kwasheku akaiku gida inga ta tsiyar..