← Book details Abunda Ke Boye Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 132 OF 161

Sashe 132

Abunda Ke Boye Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

muddiin ibaad zai aureta ta amince zata aje musu komi nasu da suka bata ta rabu dasu tabi ibaad a musu aure, idan kuma bai amince ba...she has a good secret plan for all this eida ways tasan dai rasa ibaad a rayuwarta baya cikin options dinta gabaki daya.

idanunta nakansa bata ko kiftawa har ya iso gabanta yay mata sallama bataji ba cos she was soo lost in her tots har saida ya kira sunanta snn tadawo cikin hayyacinta suka gaisa...kai tsaye yace "u wanted to see me...wani irin gyara tsyuwarta tay tareda sauke ajiyan zuciya tace "yes..

cikin gyada kai yace okay go on kinga ankusa a kira sallah..

cikin lumshe ido da budewa tace.. a farko dai i wll like to apologise gameda abunda mummy sukayi ma sisternka ayaanah kusan a nitse yace its unfortunatez But thanks..dan shiru tay can kuma muryanta na yar rawa ahnkli tace ibaad? yadago ya kalleta da kyau baice komi ba, da wani irin yanayi akwayar idonta tace" dama akwai wasu yan tambayoyine da nake so na maka but pls answer me sincerely its very important to me..girarsa na sama a dage yace "i am all ears..go on..

cikin sace ajiyan zuciya tace and pls keep ur answers short..

yace" Enuf of this rules na gayamaki zan wuce masallaci soon ko

tace ok..uhm...dama inaso nasani ne what is actually going on betwn us kagane like inason nasani are we in a real rlshp?

kai tsaye yace "No..next question pls..

cikin hadiye bakin cikinta tace "okay, have u ever felt sumting for me? like in ur hrt baka taɓa jin kana kaunar ace nazamo matarka ba?

..yace "Bantaba ji ba.

cikin lshe ido da budewa tace "but u're aware that i cant even breath witout u ryt? nd kana nufin dagaske ne you cant marry me saboda kana da wata macen daban??

yace "hold on. where are we getting at with this boring cnversation

da karsashin bruise ego a muryanta mekama dana izza da fushi cikin tsimewa tace i just want to knw.. bcos i want us to get married next week kaga ynxu i am settled kaima ure almost free. you dont have to love me now, ni inasonka. kuma bazan iya rayuwa batare da kai ba ai anayin aure ahaka.. magana tay masa kamar na asalin yar kwaya

shiru yay harta gama magananta ya kalleta yace" zainab uve got to leave cos seriously banda wann lkcin..

da taurin kai a idonta tace but i am not leaving here untill u come to ur sense nd agree with me. nide aure kawai nake so muyi, bazan iya auren kowa ba saikai, tana gama furta hakan ta bude motarta ta jawo jakarta ta ciro cheque book na apex bank of america ta yaga leaf daya aciki ta miƙa masa lkcin hannunshi na cikin aljihu sai bai karba..

desprately tace pls take this,write any amount of money nay alkwari i will compensate the girl ure obsessed with kuma i will sponsor our weding inma shiri ne bakayi ba, ive got a house nd everything..U have nothing to think abt

kwayar na wainata ba acikin hayyacinta ba tafara kkrin cusa masa cheque din a aljihunsa da wani irin sauri,

shikuwa yana zare hannunsa daga aljihun ya wanka mata wani irin gigitaccen marin da dawuri tafasa ihu tabi ta dauke hannunta ajikinshi ta ja baya tana maidafe wajen kusan a rude .

da muryan kuka ta dago zatay magana ya hade ransa ya nunata da yatsarsa yace ive heard enuf of ur insults keee ya isheki haka.. nd for ur information daga ke har ubanki bakuyi kudin da zaku saye soyayyata ko na macen da zan aura kwanan nan ba..ke a tunaninki har wani rufin asiri kike dashi da zaki zo nan ki kirani kina gayamin wannan kalar maganan banzan?who did u think u're zainab cos to me u're nothing jst a regulat spoil brat with no self worth.. wato dan jiya andoraki akan arzikin da bakisan zafinsa ba, wanda tun kafin kizo duniya aka gama ginasa shine har kin samu audacity da zakizo kimin burga dashi ko?toh ai ke karamar yarinyace wallah infact ure classless nd very stupid..i ques dis shud be ur last time talking to me naga raini tsakanina dake yafara yawa. ya girgiza kai "...youre just lucky ure my cousin sister today da wallh sainaci ubanki anan wajen naga waye gatanki, bana son raini nd if ur empty skull have failed to comprhend that then dats ur misery, my life is already moving on without you inkinga dama karki nemi mijin auren dazaki siyeshi da kudi ki aura ki tsaya kina hauka wata rana kuwa zan miki abunda baki tsammani inkika sake kulani...

hannunta dafe da kuncinta hawayenta ya fara zuba tace son da nake maka ne hauka??
then u have no idea what love is..u have no idea what i did bcos of ur love da har kake cewa hauka, wallah karya kake bakasa isa ka rabu dani ba...

yace thank goodness i dint ask you to do all those things... ur life ur choices ryt?? ke da Allah kiwuce..uve got to go.. nace bazan aureki ba kije kinemi wani ki bashi kudin.

dacan hawayene ke sauka akan fuskarta kamar ruwa tanata kallon bakin ibaaad din amma dataji dirin shigowar jeep din bappa zaidu cikin compound in da wani irin karfi ta fashe masa da kuka kamar dukanta akayi....

baice mata komi ba ya kama hanyarsa yay cikin gidan yabarta atsaye, da karfi take kukan har bappa zaidu yaa karaso yay parking car insa ya taho wajen da mamakin irin kukan fitar rai datakeyi.. yace zainab meyafaru ne what is happening? da wani irin gunjin kukan makirci tazo jikinshi tace uncle zaid bansan meye nay ma ibaad ya tsaneni ba, if he cant like me atleast i am a human being he shudnt be hurting me with his words.."

dan jawota bappa zaidu yay dan yadda take kukan sosai tabashi tausayi da muryan lallashi yace "kiyi hakuri doter its okay..kidena kuka...duk lallashin nan sai batace masa komi ba ta rungumesa saida har tay kukan makiricinta na kusan minti biyar ta kara daga mai hankli sosai snn ahnkli ta kwace kanta sounding depressed tana hawaye gwanin tausayi tace "shikenan uncle zanyi hakurin tunda abunda yake so kenan, amma uncle kace masa shima yana hakuri nimafa ba yin kaina bane nake sonshi dayawa haka...dede nan ta kara fashewa da kuka wani irin tausayi tabashi sosai tace' i will like to go home now kaina namin ciwo kaima inna taba maka wani abu kayafe min dan Allah.

tana fadin hakan ta juya cikin sauri ta bude motar ta shiga within few minutes ta waina shi ta fice a compund din da sauri..

hanklin bappa zaidu a tashe ya shigo cikin gidan yanamai kwalawa ibaad kira daga kasa wanda tun be sauko ba ammi babba tay maza ta fito dan tasan bai taɓa kwalawa ibaad kira ahaka da tsawa ba

'yaa zaidu lafya kuwa naga ranka a bace

bai amsa ba saiga ibaad din ya sauko kasa cikin ladabi yace
sannu da dawowa bappa naji kamr kana kirana..

bappa zaidu yace "yes..inaso ne insan meyafaru yanxun nan awaje tsakaninka fa zainab Arifah? and why are you treating her like this ynxu idan wani ne yay haka ma kannenka zakaji dadi?u dont like her nd so what..dat doenst mean u shud keep hurting her with ur words gaskiya ban ji dadi ba..

kan ibaad na kallonsa kasa yace "Kay hakuri bappa..nayi kuskure. saidai bansan me tace maka ba nidai zuwa tay tacemin wai tanaso muyi aure next week snn ta ciro cheque na dollars ta bani wai she wll sponsor the weding shine nace mata karta sake min haka. nd beside bappa...nifa bance zan aureta ba

jin hakan yasa bappa zaidu yadan sauko da tempernsa da mamaki yace zainab dinne ta gaya maka haka nd she gave u a dollar cheque???

ahnkli ibaad yace eh kuma hakane kawai ya faru tsakanina da ita...

da mamaki bappa zaidu yace "toh?? ikon Allah indai hakane kam toh ai bata kyauta ba dan ba a siyan aure da soyayya da kudi. but kaima ai da kayi amfani da hanklinka awajen tunda kaga ka girmeta kuma ita mace ce u shud have mind ur words amma bakomi kaje kawai zan nemeka anjima

..cike da girmamawa ibaad ya amsashi snn ya haura sama

yana wucewa Ammi babba ta kalle bappa zaidu da tsananin haushi a muryanta tace amma wallah kabani kunya yaa zaidu
...toh wann wani irin danyen hukunci ne me kake nufi da bin bayansa dakayi dan kawai yarinya ta kawo masa kudi dan tsabar tsiya na bibiyarsa shine zai ki karba?? kudin gadon dayake juyawar yake burga dashi wallah ya kusa karewa cutar kansa ma zaiyi inbe aure zainab arifah ba dan wallah rufa masa asiri zatayi.

karkada kansa yay kawai bai amsa mata ba ya kama hanya zai haura sama tabi bayansa tana masifa "aikin banza aikim wofi yaro bakomin komi ba amma ana gani yana cutar da yarinya ana zuba masa ido, waikomi ya furta sai ahau kai a zauna ahau bashi gaskiya kuma fa munsani fa dan dan ba'aso ran uwarsa ya baci ne ake nonnokewa ba ason masa fada waishi dan gwall
..mmtswwwww

wani uban tsaki taja suna dede gabar sashensa tay kwana ta wuce dakinta da sauri ta dau wayarta tafara kirar anty safeera dan ta shafa mata gulma.

dagata bangaren zainab arifah kuwa tana ficewa agidan ta share makirtaccen hawayen datay ma bappa zaidu dan dama bana gaske bane so take kawai ta hada wani zazzafan plan wanda shine take gani amatsayin mata chance dinta na karshe na samun cikar burinta akan ibaad..

tana kuma sane da maganan ruqqy ranar da zata mutu na cewa aure tsakaninta da ibaad wundt be posbble, even if it will be, then its going to be her bgst karma..but damn all this magic nd astrologies...damn her parents..duk tay banza da su.

yanzu lokaci ne da zata cire batun iyaye da kawaye ta dauki kwakkwrar mataki a hannunta koda mutuwa kuwa zatay in ankaita gidan ibaad wallah saita aureshi....
Chapter 132 · 0% Book details