Sashe 24
Abunda Ke Boye Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
cikinsu a matukar koshe suka kamo hanyar GRA maheer yana ta tsokanan ibaad wai kodan abincin da sukaci ne yasa yadan saki ransa, shide bai wani bashi amsa me kama hankli ba har suka isa gida me gadi yana bude musu gate sukay parking suka sauko da ledan abincin riki riki ahannun maheer suna isowa sama ibaad ya mika masa key din mota yay sauri ya haura gaba, da wani abu aran maheer yace hey Dan Allah kazo muje wajen baba atare mana waime haka inbazaka je bama ka amshi ledar abincin toh ka rike, ibaad yana ci gaba da tafiya akan stairs yace aa bazanje wajensa yau ba kaidai kayi sauri kafin afara wasar psg da chelsea bakazo ba, kai tsaye dakin maheer din ibaad ya nufa tun be amsashi ba, dake shi maheer har tv yana dashi adakinsa.
cikin girgiza kai maheer ya rabi hanya yawuce sashen bappa zaidu har ya kai kofa da sanyin sallama a bakinsa samunsa yay a zaune akan arms chair shi daya yanata kallon tashar larabai wanda tunkan ya amsa sallamar daddn qamshin abincin ya fara bugosa nd its sound really familiar dan yasan irin wnn qamshin inba girkin fatima ba toh saidai in mamansa hajy mairo mai tuwo ce ta dawo
cikin ladabi maheer ya rusuna yace ina wuni baà, idon bappa nakan ledan abincin yace lafya har kun dawo? ya mutane gidan kuma.. yace lafyarsu kalau dama uncle moh yace in gaya maka wai zaizo ya sameka da safe a office akan batun dawowar hajiya..
bappa zaidu yace "toh Allah ya kawosa sunyi waya da hajyar ne? inaga karshe ibaad kawai zamu tura ya dawo da ita tunda abokin fadanta ne amma kuma tafi saurararsa. gskiy she needs to come home yanxu kauyukan nan are not safe att all.
maheer yace hakane uncle moh yafara gaya mana wai jiya an mata satar generator a shagonta case kawai ta wuni tanay a police station da mutane acan..
bappa zaidu yace hmm mama kenan koda tana da kudin siyan dubunsa sai ta so akama barawon nan just to put him into justice nd dats way more scarier, ynxu fa duniyar ta zanca mai gaskiya bayayin farin jini. ina shi ibaad din inafatan dai baka barsa acan ba?
dan shiru maheer yay kafin ya dago a nitse yace aa tare muka dawo amma yana can daki na.'..
bappa yace ohh, to mesa bakuzo nan tare ba, lfya kuwa naga bai gaya min komi game da zuwansa gidan kawun nasa ba..
cikin gyaran murya maheer yace umm about that.....
bappa zaidu ya dada mikewa zaune yana kallonsa cikin nitsuwa yace "wani abu yafaru ko?
kansa akasa yace baa is not like he talked to me directly amma i overhead him yana gaya ma mum dinsa cewa wai so kawai suke yana zuwa gidan dan hanklin yarsu ya kwanta and.....sai yay shiru...
bappa ya masa wani irin kallo yace and what maheer karkay wasa dan hanklina anan mana..
yanadan sosa keyan kansa ahnkli yace 'baa, i dont think they treat him well..he mention sumtin abt zagin da sukama mahaifyarsa agaban idonsa akan zainab, baba cemishi fa sukay wai hala dad dinsa yana dukan mum dinsa ne yana gani shiyasa shima ya girma ba'a bashi tarbiya ba kuma wai duk yunwa ne ajikinsa, they even cooked him a separate meal hmm maganan dai da yawa..
komawa jikin chair bappa zaidu yay yana girgiza kai ahnkli ya furta hmm, snn yace "rubbish, sai kaga mutane kamar sun waye but they are so petty
..wann ai karanta ne. dama nasan za'ayi haka, idankaji kiransu badai don Allah bane saidai in suna buktar wani abu ajikin mutum suke kulasa, but i wont let them insult him again karya suke wallah, kai.. tashi kaje nasan me zanyi ai bakomi..
maheer baice komi ya aje keys din benz din akan table zaija ledarsa ya fice kenan bappa zaidu yy gyran murya yace "waimeye ne acikin ladan nan ka shigomun dashi me qamshi...
da zumudi maheer ya juyo yace ammi karama ce ta mana abinci me masifar dadi dama sauran ne tabamu wai mukawo gida mu karaci...
cikin mugun muradin son yaga yaci abinci me tattare da wata iriyar kamiya bappa zaidu yace ohhh toh dama wakanku kawai kuka kawo kenan..
maheer yace a'a ai tabamu hada extra nagawai baka cin abinci ne in dare yay sosai, but if u will like to eat saina serving maka, cikin jan aji bappa zaidu yay shiru sai can yace kawo dai in gani, what did she have here dan ban fiye son cin abinci late ba..
nan da nan maheer ya bude ledar ya ciro roban take away din guda daya ancika shi dam ga dambun ga babban sokar nama ga kuma phatta lahm da romonsa agefe an shiryashi very neatly komi gwanin sha'awa, ana mika masa tunbai kai ga gama budewa ba qamshin yasakashi lumshe idon dole domin karyay zumudi agaban dansa ya dan hade rai maheer yana ta batun kawo masa spoon yaga gogan har ya buɗe abincin ya aje murfin akan table yana kkrin tashi yaje ya wanke hannu a hand washing sink dake falon aikuwa suna hada ido ya balla masa wata dakalken kallo yace" kai baynxu kace min kunci naku abincin acan gidan ba to uban me kake ta kallon nawa kuma??
maheer yay kamar zaiy dariya yabi ya gintse kayansa ya kama hanyar waje
bappa zaidu yana gama wanke hannu ya jawo abincin hannu abaka yay bisimillah yay wata makahuwar loma wa dambun ya kai bakinsa wanda tuni yaji wani nitsuwa dan baisan wani dunia dadin girkin yakai sa ba,.. ahankli lumshe idonsa ahnkli yana furta kai masha Allah, but fatima can cook oo, da ynxu ninace tamin irin haka bazata taɓayi ba saraunyar kunya...
kusan kasar wuyarsa ya furta hakan amma xurum kalaman nan suka fada acikin kunnen matarsa ammi babba da zuwanta kenan ko sallama batay masa ba tun ganin maheer da tay awaje da ledan abinci tasan za'a rina, ranta a dagule ta shigo tana kan huci ta bi ta tsaya masa akai a mugun tsime tace "yaa zaidu kenan ma aka samu haka aketa hanɗama kamar baka tabacin abinci aryuwarka ba"
..romo dumu dumu abakinsa ya dago kai ya kalleta yace" yaran nan ne suka dawo dashi daga can gidan shine nima suka sammin".
wani irin runste ido tay cikin daga murya tanamai cewa "aa malam dakata min, karka raina min hankali mana kawai ka fito fili kace dai kaine ka aikesu wajen tsohuwar farkanka da Allah baiyi zaka aurota ka tozartani akanta ba, sunje sun karbo maka abincinta kazonan kana ci ham ham sai kace bantaba maka girki agidan nan ba yaa zaidu gaskiya cin fuskr da kake min agidan nan fa ya fara isata..
cikin katseta da dakakken muryansa me razanarwa yace keeee, da Allah ya isheki haka baki gani inacin abincine kifita kawai kiban waje inci abinci na cikin kwancyar hankali dan duk wnn kananan maganan dakikey duk ke kika san su can miki.
wani kukan kura tay zata kwace kwanon ya wapce abunsa gefe suna hade ido yace raihanatu am warning you.. kinsan dai idon yaran nan biyu basuy bacci ba banason inci mutuncin ki anan wjn agabansu kiga lefina so just get out...inna gama ci kya dawo kiyi baccinki...
tsabar bacin rai kirjinta har na dokuwa take harararsa a zafafe tafara daga murya tana cewa ohh hakama zakace min?
toh wallh wallah ba a isa ba
ganin bakulata zaiyi ba kuma bai fasa cin abincin ba yasa ta fashe da kukan takaici ta fice waje a mugun zafafe..
dakin maheer din ta nufa kai tsaye tahau bubbuga kofaraa kamar an korota lokcin har sun kunna tashar ball sun fara kallon kwallo shida ibaad, it was hell of a ryd tsakanin chelsea da PSG...
buga kofar datay da karfi yasa suka razana maheer ya mike tsaye cikin sauri ya fito, da mugun sauri ibaad shima ya taso yana biye dashi abaya baya
..suna bude kofa suka gan ammi babba atsaye sai huci take kamar kububuwa hawaye taf fuskarta
kan maheer a daure yace mumy lafya kuwa? muryanta har na sarkfewa tace "Ina tsinannen abincin da ka kawo gidan nan
zai magana sai wani tasssss yaji diran yatsunta akan kuncinsa shikansa baisan sanda tasakar masa wata makuhar mari me kara ba..
ranta a mugun bace cikin dakamai tsawa tace Baqin munafuki kawai... Allah wadai naka ya lalace,.maheer wato ma dakai ake haɗamin baki anayin barbade ana asirce ubanka ta hanyar abinci ana kawo masa gidan nan haryana walakntani akai dan kawai a fitar dani agidan mijina wata shegiyar karuwa ta shigo toh wallh wallh bari kaji inma baka sani ba ranar da kasaka fatima ta shigo gidan ubanka ƴayanta ne kawai zata cigaba da cusawa a zuciyar baban na ka kai da kanwarkan kuma saidai ku kare abin titi kamr marayu, ince dai nice kawai baka so agidan nan? wawa, banza kawai shashasha wanda baisan abunda yakeyi ba...munafuki kawai.
wani irin shirrruuu dukansu sukay sunata kallon ta har hawaye yafara zubowa idanun maheer musmn data juyo kan ibaad ta fara zaginsa ta uwa ta uba tana kiran uwarsa karuwa, mushrika shikuma ya daure sosai sai haquri kawai yake bata sabida yana mugun ganin girmanta
kusan a zuciye maheer yasake kofarsan da karfi jin abin yafara ishenshi kusan tureta yay ya wuce ya fice can can waje da mugun sauri yana wani irin hawaye me zafi, tana tsaye har ibaad ya sauko shima yabi bayansa hanklin sa atashe saida suka kai kusa da gate snn yaci nasarar riko sa suka ja gefe dukan su da hawaye kwance akan fuskarsu...
ganin yanayin maheer yasaka ibaad ya share hawayensa cikin dauriya dan maheer yakai minti goma yana hawaye ji kawai yake ibaad din na danne nashi yanata bashi haquri amma bai iya dena kuka ba..
sai can ibaad yace 'okay fine tunda baza kace min komi ba gara naje sama ynxu na same bappa na gaya masa ni zan koma gidanmu kawai, i can't deal with this shit...kusan a sanyaye ibaad ya sakeshi ya juya zai bar wajen sai ji yay maheer din ya damko hannunsa da karfi tun kafin ya gama juyowa ahnkli yaji ya fado mai ajiki suka dan rungume juna araunane...
cikin girgiza kai maheer ya rabi hanya yawuce sashen bappa zaidu har ya kai kofa da sanyin sallama a bakinsa samunsa yay a zaune akan arms chair shi daya yanata kallon tashar larabai wanda tunkan ya amsa sallamar daddn qamshin abincin ya fara bugosa nd its sound really familiar dan yasan irin wnn qamshin inba girkin fatima ba toh saidai in mamansa hajy mairo mai tuwo ce ta dawo
cikin ladabi maheer ya rusuna yace ina wuni baà, idon bappa nakan ledan abincin yace lafya har kun dawo? ya mutane gidan kuma.. yace lafyarsu kalau dama uncle moh yace in gaya maka wai zaizo ya sameka da safe a office akan batun dawowar hajiya..
bappa zaidu yace "toh Allah ya kawosa sunyi waya da hajyar ne? inaga karshe ibaad kawai zamu tura ya dawo da ita tunda abokin fadanta ne amma kuma tafi saurararsa. gskiy she needs to come home yanxu kauyukan nan are not safe att all.
maheer yace hakane uncle moh yafara gaya mana wai jiya an mata satar generator a shagonta case kawai ta wuni tanay a police station da mutane acan..
bappa zaidu yace hmm mama kenan koda tana da kudin siyan dubunsa sai ta so akama barawon nan just to put him into justice nd dats way more scarier, ynxu fa duniyar ta zanca mai gaskiya bayayin farin jini. ina shi ibaad din inafatan dai baka barsa acan ba?
dan shiru maheer yay kafin ya dago a nitse yace aa tare muka dawo amma yana can daki na.'..
bappa yace ohh, to mesa bakuzo nan tare ba, lfya kuwa naga bai gaya min komi game da zuwansa gidan kawun nasa ba..
cikin gyaran murya maheer yace umm about that.....
bappa zaidu ya dada mikewa zaune yana kallonsa cikin nitsuwa yace "wani abu yafaru ko?
kansa akasa yace baa is not like he talked to me directly amma i overhead him yana gaya ma mum dinsa cewa wai so kawai suke yana zuwa gidan dan hanklin yarsu ya kwanta and.....sai yay shiru...
bappa ya masa wani irin kallo yace and what maheer karkay wasa dan hanklina anan mana..
yanadan sosa keyan kansa ahnkli yace 'baa, i dont think they treat him well..he mention sumtin abt zagin da sukama mahaifyarsa agaban idonsa akan zainab, baba cemishi fa sukay wai hala dad dinsa yana dukan mum dinsa ne yana gani shiyasa shima ya girma ba'a bashi tarbiya ba kuma wai duk yunwa ne ajikinsa, they even cooked him a separate meal hmm maganan dai da yawa..
komawa jikin chair bappa zaidu yay yana girgiza kai ahnkli ya furta hmm, snn yace "rubbish, sai kaga mutane kamar sun waye but they are so petty
..wann ai karanta ne. dama nasan za'ayi haka, idankaji kiransu badai don Allah bane saidai in suna buktar wani abu ajikin mutum suke kulasa, but i wont let them insult him again karya suke wallah, kai.. tashi kaje nasan me zanyi ai bakomi..
maheer baice komi ya aje keys din benz din akan table zaija ledarsa ya fice kenan bappa zaidu yy gyran murya yace "waimeye ne acikin ladan nan ka shigomun dashi me qamshi...
da zumudi maheer ya juyo yace ammi karama ce ta mana abinci me masifar dadi dama sauran ne tabamu wai mukawo gida mu karaci...
cikin mugun muradin son yaga yaci abinci me tattare da wata iriyar kamiya bappa zaidu yace ohhh toh dama wakanku kawai kuka kawo kenan..
maheer yace a'a ai tabamu hada extra nagawai baka cin abinci ne in dare yay sosai, but if u will like to eat saina serving maka, cikin jan aji bappa zaidu yay shiru sai can yace kawo dai in gani, what did she have here dan ban fiye son cin abinci late ba..
nan da nan maheer ya bude ledar ya ciro roban take away din guda daya ancika shi dam ga dambun ga babban sokar nama ga kuma phatta lahm da romonsa agefe an shiryashi very neatly komi gwanin sha'awa, ana mika masa tunbai kai ga gama budewa ba qamshin yasakashi lumshe idon dole domin karyay zumudi agaban dansa ya dan hade rai maheer yana ta batun kawo masa spoon yaga gogan har ya buɗe abincin ya aje murfin akan table yana kkrin tashi yaje ya wanke hannu a hand washing sink dake falon aikuwa suna hada ido ya balla masa wata dakalken kallo yace" kai baynxu kace min kunci naku abincin acan gidan ba to uban me kake ta kallon nawa kuma??
maheer yay kamar zaiy dariya yabi ya gintse kayansa ya kama hanyar waje
bappa zaidu yana gama wanke hannu ya jawo abincin hannu abaka yay bisimillah yay wata makahuwar loma wa dambun ya kai bakinsa wanda tuni yaji wani nitsuwa dan baisan wani dunia dadin girkin yakai sa ba,.. ahankli lumshe idonsa ahnkli yana furta kai masha Allah, but fatima can cook oo, da ynxu ninace tamin irin haka bazata taɓayi ba saraunyar kunya...
kusan kasar wuyarsa ya furta hakan amma xurum kalaman nan suka fada acikin kunnen matarsa ammi babba da zuwanta kenan ko sallama batay masa ba tun ganin maheer da tay awaje da ledan abinci tasan za'a rina, ranta a dagule ta shigo tana kan huci ta bi ta tsaya masa akai a mugun tsime tace "yaa zaidu kenan ma aka samu haka aketa hanɗama kamar baka tabacin abinci aryuwarka ba"
..romo dumu dumu abakinsa ya dago kai ya kalleta yace" yaran nan ne suka dawo dashi daga can gidan shine nima suka sammin".
wani irin runste ido tay cikin daga murya tanamai cewa "aa malam dakata min, karka raina min hankali mana kawai ka fito fili kace dai kaine ka aikesu wajen tsohuwar farkanka da Allah baiyi zaka aurota ka tozartani akanta ba, sunje sun karbo maka abincinta kazonan kana ci ham ham sai kace bantaba maka girki agidan nan ba yaa zaidu gaskiya cin fuskr da kake min agidan nan fa ya fara isata..
cikin katseta da dakakken muryansa me razanarwa yace keeee, da Allah ya isheki haka baki gani inacin abincine kifita kawai kiban waje inci abinci na cikin kwancyar hankali dan duk wnn kananan maganan dakikey duk ke kika san su can miki.
wani kukan kura tay zata kwace kwanon ya wapce abunsa gefe suna hade ido yace raihanatu am warning you.. kinsan dai idon yaran nan biyu basuy bacci ba banason inci mutuncin ki anan wjn agabansu kiga lefina so just get out...inna gama ci kya dawo kiyi baccinki...
tsabar bacin rai kirjinta har na dokuwa take harararsa a zafafe tafara daga murya tana cewa ohh hakama zakace min?
toh wallh wallah ba a isa ba
ganin bakulata zaiyi ba kuma bai fasa cin abincin ba yasa ta fashe da kukan takaici ta fice waje a mugun zafafe..
dakin maheer din ta nufa kai tsaye tahau bubbuga kofaraa kamar an korota lokcin har sun kunna tashar ball sun fara kallon kwallo shida ibaad, it was hell of a ryd tsakanin chelsea da PSG...
buga kofar datay da karfi yasa suka razana maheer ya mike tsaye cikin sauri ya fito, da mugun sauri ibaad shima ya taso yana biye dashi abaya baya
..suna bude kofa suka gan ammi babba atsaye sai huci take kamar kububuwa hawaye taf fuskarta
kan maheer a daure yace mumy lafya kuwa? muryanta har na sarkfewa tace "Ina tsinannen abincin da ka kawo gidan nan
zai magana sai wani tasssss yaji diran yatsunta akan kuncinsa shikansa baisan sanda tasakar masa wata makuhar mari me kara ba..
ranta a mugun bace cikin dakamai tsawa tace Baqin munafuki kawai... Allah wadai naka ya lalace,.maheer wato ma dakai ake haɗamin baki anayin barbade ana asirce ubanka ta hanyar abinci ana kawo masa gidan nan haryana walakntani akai dan kawai a fitar dani agidan mijina wata shegiyar karuwa ta shigo toh wallh wallh bari kaji inma baka sani ba ranar da kasaka fatima ta shigo gidan ubanka ƴayanta ne kawai zata cigaba da cusawa a zuciyar baban na ka kai da kanwarkan kuma saidai ku kare abin titi kamr marayu, ince dai nice kawai baka so agidan nan? wawa, banza kawai shashasha wanda baisan abunda yakeyi ba...munafuki kawai.
wani irin shirrruuu dukansu sukay sunata kallon ta har hawaye yafara zubowa idanun maheer musmn data juyo kan ibaad ta fara zaginsa ta uwa ta uba tana kiran uwarsa karuwa, mushrika shikuma ya daure sosai sai haquri kawai yake bata sabida yana mugun ganin girmanta
kusan a zuciye maheer yasake kofarsan da karfi jin abin yafara ishenshi kusan tureta yay ya wuce ya fice can can waje da mugun sauri yana wani irin hawaye me zafi, tana tsaye har ibaad ya sauko shima yabi bayansa hanklin sa atashe saida suka kai kusa da gate snn yaci nasarar riko sa suka ja gefe dukan su da hawaye kwance akan fuskarsu...
ganin yanayin maheer yasaka ibaad ya share hawayensa cikin dauriya dan maheer yakai minti goma yana hawaye ji kawai yake ibaad din na danne nashi yanata bashi haquri amma bai iya dena kuka ba..
sai can ibaad yace 'okay fine tunda baza kace min komi ba gara naje sama ynxu na same bappa na gaya masa ni zan koma gidanmu kawai, i can't deal with this shit...kusan a sanyaye ibaad ya sakeshi ya juya zai bar wajen sai ji yay maheer din ya damko hannunsa da karfi tun kafin ya gama juyowa ahnkli yaji ya fado mai ajiki suka dan rungume juna araunane...