Sashe 30
Abunda Ke Boye Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
wani irin shure aayanan yay gefe ta fadi akasa snn ya iyo ma maza biyu suka shigo, cikin masu fidda gawan inayahn dum mamaki ya rufesu ganin ynyin fuskarta da murmushi har suna tsammanin cewa ko ba mutuwa tay ba sabida wnnn hasken da fuskarta yay sosai kamar ba ita ba.
al'adace ya zamo basu yin jana iza wa wacce tay cikin shege agarin, dan haka juma ya sanar ya kuma nuna ma shaidunsa cewa yana Allah wadai da abunda ya faru da yarsa snn a shirye yake amata binnewar al'ada tunda cikin shege taje zubarwa.,
dakyar aka samu mata wanda suka mata wanka aka suturtata, ko kabari ba akaita ba kawai aka haƙa rami a bayan gidansan ta cikin jeji
normally bisa koyarwan addini ladubba ake bi ma saka gawa a rami ahnkli snn ta hannun dama amma koda sukazo saka inayah anata kabarin gungurata kawai sukayi sai suka shushhure mata kasa akanta har saida kabarin nata ya rufe......
(muna rokon Allah ya kare musulmi daga sharrin jahilcin wasunmu musulaman a duk inda suke, true life story, wata sabuwar makwafcyrmu christace baikai ko wata biyu haka ba data tataɓa furta min cewa ita babu abunda zai sakata taso musulunci ko tayishi harta mutu sabida musulmai mugaye ne, dalilinta nafarko shine babban yarta tabar christanci 2yrs back ta musulunta ta aure wani musulmi amma tunda ta shiga hannsa bakaramin tozarci da walaknci me tsanani takesha ba ga duka ga horon yunwa ga zagin cin mutunci, na biyu kuma awani kauyensu a jos tace mana da idonta tagan anyi ma wani mutum bawan Allah irin wannan walakntaccn binnewan da akay ma inayah, wai lefinsa shine shi tubabbe ne ba a musulnci aka haifesa ba, tace sanadiyar wann incident din mutane dayawa sunbar addinin. it was a sad reality in that remote villlage, it took alot of convincing kafin matar nan tazo ta fahimce mu harma tagane cewa ba haka musuluncin fa yake ba, snn zatama iya kaiwa kara kotun sharia dan akarbawa yarta yanci..kalubale garemu ne musulmai, addinimu bawai sai a fuska ko a baki bane. yakamata ace kyawawan halinka ko halinki shine zai fara bayyana kyawun addininki a duk inda ake, lets all make sure we set a good example of our religion no matter whom we are dealing with...bissalam)
*a saurare sabon Update ranar monday in sha Allah*
idan kinason cigaba da samun posting kibi shafukata
*AREWABOOKS*
*@SURAYYAHMS*
*WATTPAD @SURAYYAHMS*
*WASAP CHANNEL ND GROP: SAVE MY NUMBER 08060712446 TO BE ADDED*
#SURAYYAHMS
#COMEBACK SERIES
2024/2025
[03/11, 21:06] Ányà Bá’kó̄̄̄ M.: ABUNDA KE BOYE..1️⃣3️⃣
ruwa akeyi sosai amma bashine yahana jama'ar kauyen majiya tahowa gidan juma kwansu da kwarkwartansu dan sugane ma idanunsu abunda ke faruwa da yayan juma ba. hatta wazirin sarkin buzaye saida aka dagosa da lemansa dan yazo yagani yakai rahoto gaban sarki...
agaban kabarin inayah inda suka gama shushhure mata kasa aka tayar da wani sabuwar hayaniya tsakanin fulani da buzaye, kowanne kabila tana kirga a wanne bangare ne akafi samun abun kunya, inda atake wazirin sarkin buzu cikin izza yake nunawa jama'a cewa dolene kawai juma ya amshi lefinsa snn ya tashi tsaye ya cigaba da daukar tsatsauran matakai akan iyalansa domin kare martaban al'adarsu da mutuncinsu na buzayen majiya, saƙo na farko da sarkin buzaye ya aiko shine marmaza akawo masa juma da yarsa ayanah a fadansa agurfanar da ita, snn a aurar da ita ma almajirin gonan sarki ayau dinnan sabida gujewa afkuwar wani sabon abun kunyar, ko kuma juman ya tattara inashi inashi da yarsa yanzun nan subar garin majiya batare da ya dauki komi daga arzikinsa ba wanda bakaramin tashi hanklin juma yay dajin wann babban maganan ba..
duk dama cikin yayansan duk yafi tsanar ayaanah aransa, amma gani yake kamar daya aurar da ita wa almajirin gonan sarkin buzaye gara kawai ya tsine mata tabi duniya ko ya bada ita kyauta ma kafurai,bisa
a'ladan kauyen babu wani tozarci da kaskanci dayafi ace maka yarka tana auren almajirin gonan sarki, lamari ne babba me shaqe da rayuwar kaskanci, dan muddin almajirin gona ya aure mace no matter how minor she is koda yar kasa da 10yrs ne,toh uban gidansa ne zai soma saduwa da ita kafin nan mijin shima ya sadu da ita, haka zasuyi ta passing passing da ita har iya karshen rayuwarta,iyaka hatsin gona ne zasuna bada ubanta kowani wata amma ko sadaki bazasu biya na auren ba.
bisaga al'adansu haka abun yake tun tun kaka da kakanni shiyasa kowa a kauyen baison ace wani qaddara ya fadawa yarsa ta aure almajirin gona dan kmr babban purnishment ne da ake bawa mace dan a kaskantar da rayuwarta na har abada bisa wani leifi data aikata ko iyayenta suka aikata.
tunda aka sanar wa juma abunda sarkin buzaye yace akan yarsa ayaanah aka fara tada hayaniya da shi agaban kabarin dayan yarsa inayah.
tsawa da kuma hayaniyar mutanen da suka binne gawar inayah ata bayan gidansun shiya soma farkan da ayanaah daga doguwar suman datayi, A mugun razane ta farka rike da kirjinta dayaketa bugu kamar zaifita bakinta dake ɓari na dauke da kalmar innalillahi wa inna ilaihi rajiun ciwon zuciyarta sosai yake son ya tashi da karfinsa saidai wnn mental shock da surpressed survival mode din datake ciki ahalin ynxu shi ya hanashi nunawa, mikewa tsaye tay arikice dabataga gawar inayan akusa da ita ba cikin tsananin razana ta kara fashewa da kuka cikin mugun rauni ta rike kanta dake mata juyayi Wani irin runtse idanunta tayi tana kukan me cike da zafin mutuwar yar uwarta wanda yana tahowa ne da radadi tana ji kamar bazata taɓa iya rayuwa babu addanta inayah a duniyan nan ba,cikin yanayin tsumayi take kukan, koinanta na rawa rawa da alaman cewa tana cikin yanayin tsananin fushi, rauni, da tashin hankli.
acikin ranta addua takeyi na neman teimakon Allah musmn daga alkaryar wannan mummunan qaddara dayake shirin tunkarosu, duk saukar numfashinta acike yake da uban nishi mai mugun tada hankali da kada ruwan ciki dayake biyo baya..
tanacikin kukan tafara tsunkayo hayaniyarsu wanda sai a sann ta dawo cikin hayyacinta jikinta na rawa rawa ta iso har bakin windonsu inda hayaniyar yafi tashi din ta kasa kunnunwanta taji inda aka kai gawar addanta inayah dan itama taje..
mannuwa tayi abakin windon ta jingine babu abunda yake tashi face razanannen sautin muryan wazirin sarki yana tada jijiyar wuya yana zagin babanta agaban mutane tare da jadadda masa cewa bazasu bashi wani uzuri ba laifukan da ahalinsa suka aikata yay yawa, na farko yaransa sunje suna karatun kafirci (boko) aboye, na biyu matarsa taawure ta raina maganinsu ta al'ada takai yarsu inayah asibiti wanda tsabar tsanar asbiti da sukay shine suke kiran sa da "kangon kafuraye". na uku kuma yarsa ta mutu musu da cikin shege agari. dan haka, sukace.. baza ai masa wani uzuri ba, ko yabayar da yarsa ayaanah su aurar da ita yau, ko kuma a koresa agarin majiya batare da ya dauke kominsa ba kuma korace na har abada babu dawowa.
tamkar feshin wuta haka ayaanah ta dingajin saukar maganganunsun acikin kunnuwanta, jin duniyar na juya mata, gata da ciwon raunin zuciya wani irin jiri ne ya kwasheta abazata dan batama san sanda tasake windon ta sulale kasa amugun takure tana kkrin cusa kanta a tsakankanun cinyiyonta ba maganan auren kawai ke dawo nata kai tsabar yadda zuciyarta yake bugawa da azaban tsoro yasaka ta cije takara ƙarfafa speed in fitar numfashinta dan kada ciwon raunin zucyar nata ya tashi mata aynxu..
cikin azama ta miƙe tsaye adaddafe bugun balai kirjinta yake sai diffff difff difffff diff numfashinta yakey dakansa yana sauka kamar wanda zai dauke gaba daya..
kara leka windon tay jikinta yadau tsanannin zafi hawaye masu tsananin rauni na zubo mata musmmn data kara zuba ido tanata kallon kabarin addanta rauni me yawa ya rufeta tanaji kamr wuƙa aka soka mata akan kirji.
tana kokarin dauke ido akansu kenan daga can nesa ta hango wani mutum dake kkri ya kalleta suna hade ido kuwa kafin yayi magana da wani damugun sauri ta tsuguna jikinta na rawa rawa atake taji kmr she need to act fast fast kawai de ji take kmr bazata tsaya akamata amata auren dole ayauba itakanta bata san daga ina wani irin karfi yazo mata ba da gudu tamike ta nufi can bakin kofa ganin da tayi kofar ya budu kadan ta leka waje tsakar gidan taga har yanzu babu wanda ya shigo ciki.
tafi mintina uku cikin tsananin tsoro tana tsaye tana ta kallon tsakar gidan ganin kamar babu motsin kowa anan yasata tayi mustering courage da kyar tacire tsoro tafito ahankli a hankli tana tafiya ruwan saman da akeyi na wani irin zuba na dukanta kirjinta na bugawa da karfi karfi kafafunta har suna sarkafewa danji take kmr bazatakai bakin zaurensu ba.
cikin tsananin rauni da tsoro har ta fito waje inda tanajin kanta asararin kofar gidansu bata tsaya ba ta saita hanyar jeji ta falfala da wani irin gudu kamar damisa ne ya korota..
gudu takey batare da ta juyo bayaba tana gudun tana rabza kuka tafadi kasa ta tashi, kai tsaye ta dauki hanyar anguwar tudu amma tacikin ciyawa dan tsabar tsoron karwani ya ganta daga nesa, haka tarinka bibiyar ciyawan jikinta na tsnnin rawa ciyawan yana mata rumfa tana zagaye cikin tsananin tsoro da fargaban kar akamata, gashi ko yar takalmi babu akafarta sai dankwali daya gama jikewa da ruwa
daga doguwar rigarta har doguwar yololon sumanta me shegen tsayi da tsantsi sun balain manne mata awuya da jiki, inda wani dan uban silky smooth natural beautynta yake haskawa bana kadan ba. cikin wnn yanayin ta rarrafa zatafito acikin ciyawar tasaiti hanya da zai sadata da hanyar tudu kenan tana qusa kai kuwa wani dan aikan sarki dake tahowa da lema yay caraf yaji motsinta
al'adace ya zamo basu yin jana iza wa wacce tay cikin shege agarin, dan haka juma ya sanar ya kuma nuna ma shaidunsa cewa yana Allah wadai da abunda ya faru da yarsa snn a shirye yake amata binnewar al'ada tunda cikin shege taje zubarwa.,
dakyar aka samu mata wanda suka mata wanka aka suturtata, ko kabari ba akaita ba kawai aka haƙa rami a bayan gidansan ta cikin jeji
normally bisa koyarwan addini ladubba ake bi ma saka gawa a rami ahnkli snn ta hannun dama amma koda sukazo saka inayah anata kabarin gungurata kawai sukayi sai suka shushhure mata kasa akanta har saida kabarin nata ya rufe......
(muna rokon Allah ya kare musulmi daga sharrin jahilcin wasunmu musulaman a duk inda suke, true life story, wata sabuwar makwafcyrmu christace baikai ko wata biyu haka ba data tataɓa furta min cewa ita babu abunda zai sakata taso musulunci ko tayishi harta mutu sabida musulmai mugaye ne, dalilinta nafarko shine babban yarta tabar christanci 2yrs back ta musulunta ta aure wani musulmi amma tunda ta shiga hannsa bakaramin tozarci da walaknci me tsanani takesha ba ga duka ga horon yunwa ga zagin cin mutunci, na biyu kuma awani kauyensu a jos tace mana da idonta tagan anyi ma wani mutum bawan Allah irin wannan walakntaccn binnewan da akay ma inayah, wai lefinsa shine shi tubabbe ne ba a musulnci aka haifesa ba, tace sanadiyar wann incident din mutane dayawa sunbar addinin. it was a sad reality in that remote villlage, it took alot of convincing kafin matar nan tazo ta fahimce mu harma tagane cewa ba haka musuluncin fa yake ba, snn zatama iya kaiwa kara kotun sharia dan akarbawa yarta yanci..kalubale garemu ne musulmai, addinimu bawai sai a fuska ko a baki bane. yakamata ace kyawawan halinka ko halinki shine zai fara bayyana kyawun addininki a duk inda ake, lets all make sure we set a good example of our religion no matter whom we are dealing with...bissalam)
*a saurare sabon Update ranar monday in sha Allah*
idan kinason cigaba da samun posting kibi shafukata
*AREWABOOKS*
*@SURAYYAHMS*
*WATTPAD @SURAYYAHMS*
*WASAP CHANNEL ND GROP: SAVE MY NUMBER 08060712446 TO BE ADDED*
#SURAYYAHMS
#COMEBACK SERIES
2024/2025
[03/11, 21:06] Ányà Bá’kó̄̄̄ M.: ABUNDA KE BOYE..1️⃣3️⃣
ruwa akeyi sosai amma bashine yahana jama'ar kauyen majiya tahowa gidan juma kwansu da kwarkwartansu dan sugane ma idanunsu abunda ke faruwa da yayan juma ba. hatta wazirin sarkin buzaye saida aka dagosa da lemansa dan yazo yagani yakai rahoto gaban sarki...
agaban kabarin inayah inda suka gama shushhure mata kasa aka tayar da wani sabuwar hayaniya tsakanin fulani da buzaye, kowanne kabila tana kirga a wanne bangare ne akafi samun abun kunya, inda atake wazirin sarkin buzu cikin izza yake nunawa jama'a cewa dolene kawai juma ya amshi lefinsa snn ya tashi tsaye ya cigaba da daukar tsatsauran matakai akan iyalansa domin kare martaban al'adarsu da mutuncinsu na buzayen majiya, saƙo na farko da sarkin buzaye ya aiko shine marmaza akawo masa juma da yarsa ayanah a fadansa agurfanar da ita, snn a aurar da ita ma almajirin gonan sarki ayau dinnan sabida gujewa afkuwar wani sabon abun kunyar, ko kuma juman ya tattara inashi inashi da yarsa yanzun nan subar garin majiya batare da ya dauki komi daga arzikinsa ba wanda bakaramin tashi hanklin juma yay dajin wann babban maganan ba..
duk dama cikin yayansan duk yafi tsanar ayaanah aransa, amma gani yake kamar daya aurar da ita wa almajirin gonan sarkin buzaye gara kawai ya tsine mata tabi duniya ko ya bada ita kyauta ma kafurai,bisa
a'ladan kauyen babu wani tozarci da kaskanci dayafi ace maka yarka tana auren almajirin gonan sarki, lamari ne babba me shaqe da rayuwar kaskanci, dan muddin almajirin gona ya aure mace no matter how minor she is koda yar kasa da 10yrs ne,toh uban gidansa ne zai soma saduwa da ita kafin nan mijin shima ya sadu da ita, haka zasuyi ta passing passing da ita har iya karshen rayuwarta,iyaka hatsin gona ne zasuna bada ubanta kowani wata amma ko sadaki bazasu biya na auren ba.
bisaga al'adansu haka abun yake tun tun kaka da kakanni shiyasa kowa a kauyen baison ace wani qaddara ya fadawa yarsa ta aure almajirin gona dan kmr babban purnishment ne da ake bawa mace dan a kaskantar da rayuwarta na har abada bisa wani leifi data aikata ko iyayenta suka aikata.
tunda aka sanar wa juma abunda sarkin buzaye yace akan yarsa ayaanah aka fara tada hayaniya da shi agaban kabarin dayan yarsa inayah.
tsawa da kuma hayaniyar mutanen da suka binne gawar inayah ata bayan gidansun shiya soma farkan da ayanaah daga doguwar suman datayi, A mugun razane ta farka rike da kirjinta dayaketa bugu kamar zaifita bakinta dake ɓari na dauke da kalmar innalillahi wa inna ilaihi rajiun ciwon zuciyarta sosai yake son ya tashi da karfinsa saidai wnn mental shock da surpressed survival mode din datake ciki ahalin ynxu shi ya hanashi nunawa, mikewa tsaye tay arikice dabataga gawar inayan akusa da ita ba cikin tsananin razana ta kara fashewa da kuka cikin mugun rauni ta rike kanta dake mata juyayi Wani irin runtse idanunta tayi tana kukan me cike da zafin mutuwar yar uwarta wanda yana tahowa ne da radadi tana ji kamar bazata taɓa iya rayuwa babu addanta inayah a duniyan nan ba,cikin yanayin tsumayi take kukan, koinanta na rawa rawa da alaman cewa tana cikin yanayin tsananin fushi, rauni, da tashin hankli.
acikin ranta addua takeyi na neman teimakon Allah musmn daga alkaryar wannan mummunan qaddara dayake shirin tunkarosu, duk saukar numfashinta acike yake da uban nishi mai mugun tada hankali da kada ruwan ciki dayake biyo baya..
tanacikin kukan tafara tsunkayo hayaniyarsu wanda sai a sann ta dawo cikin hayyacinta jikinta na rawa rawa ta iso har bakin windonsu inda hayaniyar yafi tashi din ta kasa kunnunwanta taji inda aka kai gawar addanta inayah dan itama taje..
mannuwa tayi abakin windon ta jingine babu abunda yake tashi face razanannen sautin muryan wazirin sarki yana tada jijiyar wuya yana zagin babanta agaban mutane tare da jadadda masa cewa bazasu bashi wani uzuri ba laifukan da ahalinsa suka aikata yay yawa, na farko yaransa sunje suna karatun kafirci (boko) aboye, na biyu matarsa taawure ta raina maganinsu ta al'ada takai yarsu inayah asibiti wanda tsabar tsanar asbiti da sukay shine suke kiran sa da "kangon kafuraye". na uku kuma yarsa ta mutu musu da cikin shege agari. dan haka, sukace.. baza ai masa wani uzuri ba, ko yabayar da yarsa ayaanah su aurar da ita yau, ko kuma a koresa agarin majiya batare da ya dauke kominsa ba kuma korace na har abada babu dawowa.
tamkar feshin wuta haka ayaanah ta dingajin saukar maganganunsun acikin kunnuwanta, jin duniyar na juya mata, gata da ciwon raunin zuciya wani irin jiri ne ya kwasheta abazata dan batama san sanda tasake windon ta sulale kasa amugun takure tana kkrin cusa kanta a tsakankanun cinyiyonta ba maganan auren kawai ke dawo nata kai tsabar yadda zuciyarta yake bugawa da azaban tsoro yasaka ta cije takara ƙarfafa speed in fitar numfashinta dan kada ciwon raunin zucyar nata ya tashi mata aynxu..
cikin azama ta miƙe tsaye adaddafe bugun balai kirjinta yake sai diffff difff difffff diff numfashinta yakey dakansa yana sauka kamar wanda zai dauke gaba daya..
kara leka windon tay jikinta yadau tsanannin zafi hawaye masu tsananin rauni na zubo mata musmmn data kara zuba ido tanata kallon kabarin addanta rauni me yawa ya rufeta tanaji kamr wuƙa aka soka mata akan kirji.
tana kokarin dauke ido akansu kenan daga can nesa ta hango wani mutum dake kkri ya kalleta suna hade ido kuwa kafin yayi magana da wani damugun sauri ta tsuguna jikinta na rawa rawa atake taji kmr she need to act fast fast kawai de ji take kmr bazata tsaya akamata amata auren dole ayauba itakanta bata san daga ina wani irin karfi yazo mata ba da gudu tamike ta nufi can bakin kofa ganin da tayi kofar ya budu kadan ta leka waje tsakar gidan taga har yanzu babu wanda ya shigo ciki.
tafi mintina uku cikin tsananin tsoro tana tsaye tana ta kallon tsakar gidan ganin kamar babu motsin kowa anan yasata tayi mustering courage da kyar tacire tsoro tafito ahankli a hankli tana tafiya ruwan saman da akeyi na wani irin zuba na dukanta kirjinta na bugawa da karfi karfi kafafunta har suna sarkafewa danji take kmr bazatakai bakin zaurensu ba.
cikin tsananin rauni da tsoro har ta fito waje inda tanajin kanta asararin kofar gidansu bata tsaya ba ta saita hanyar jeji ta falfala da wani irin gudu kamar damisa ne ya korota..
gudu takey batare da ta juyo bayaba tana gudun tana rabza kuka tafadi kasa ta tashi, kai tsaye ta dauki hanyar anguwar tudu amma tacikin ciyawa dan tsabar tsoron karwani ya ganta daga nesa, haka tarinka bibiyar ciyawan jikinta na tsnnin rawa ciyawan yana mata rumfa tana zagaye cikin tsananin tsoro da fargaban kar akamata, gashi ko yar takalmi babu akafarta sai dankwali daya gama jikewa da ruwa
daga doguwar rigarta har doguwar yololon sumanta me shegen tsayi da tsantsi sun balain manne mata awuya da jiki, inda wani dan uban silky smooth natural beautynta yake haskawa bana kadan ba. cikin wnn yanayin ta rarrafa zatafito acikin ciyawar tasaiti hanya da zai sadata da hanyar tudu kenan tana qusa kai kuwa wani dan aikan sarki dake tahowa da lema yay caraf yaji motsinta